Sashe 7
Meke Faruwa Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan binciken da Mamanmu ta saka aka mata kan mai son sakina ta hanyar mijin hajara suka gamsu da maneman sannan ta basu dama suka fito aka sa rana. Walimar saukar su Bilkisu tazo inda aka yi a cikin harabar makarantar tasu. Bilkisu ta amshi kyaututtuka, kamar su'ya mai ladabi ta daya, tsafta tare da taimakon malamai, wato in ba malami sai a sata ta koyar da yaran. Mamanmu sai da tayi kukan murna, yayi da labari ya karade unguwar, Umma ta shirya musu walima ta musamman tare da buga musu kalanda da sauran abubuwa, wai! Nan Abu ya ba su Ladiyo haushi in da suke ta yar da habaici.
Washe garin walimar, wai a banza tunda ba walimar aure bace, shi kan shi baban su kanshi kato yake duk Wanda ya mishi murna, sai ya yi ta fadi 'yarshi tayi sauka amma bai taba basu koda biyar din fensir ba.
A gida kuma cika ya shiga yi yana cewa bata da ladan komai dan ta sauka tundaba aure tayi ba, ga Bilkisu duk ba wannan ne a gabanta ba, mafarkin Yarima da ya zame matan masifa shi ne matsalarta, ko gyangyadi ta yi sai ta ganshi, ga rashin mashinshini ta rasa me ke faruwa da ita.
Duk abin da aka sama rana ai yazo, sai ga Bilkisu Sakina yazo, 'yan Bauchi sun zo tun sauran kwana uku biki, ranar ce kuma aka kawo a kwatunanan da ket suka kawo, kaya masu tsada da kyau Ibrahim yana aiki ne a zonal office Kaduna, don haka ma can za'a kai ta, yayin da Sakina zata yi kano Abdul dan kasuwa ne in ji ' yan magana suna cewa, Dan kasuwa mai kamar wani sarki.
Su Ladiyo sai zunburar baki da jin haushin maigidan ga zaton su duk abin da ake facaka dashi tun kafin ranar daurin aure shi yayi, basu San ma daga in ake da shi ba, ya kawo kudin sadakin da ya amsa naira dubu ishirin- ishirin ayi amfani da kudin ba, da kyar ya ba da dubu ishirin yace ya dauki dubu goma-goma cikin sadakin kowaccensu, cewarshi zai ci da su ne a banza? Mamar tace sadakin hakkin yara ne amma tunda ka ce haka shi kenan yaje ya dauki ladan tuwon ko kuma kudin hatsin da ya ba su.
Hajiya Kilishi uwar dakinta, hakika ta taimaka sosai, domin ita ce ta yiwa yaran kayan kicin, baban Mansura shi ne ya yi musu gara, yan Bauchi kawunan amare tare da sauran dangi kudi suka kawo, akwai da shin da tayi gidan hajara nan ta hada aka je kasuwa aka hado musu kaya na gani da fada, Umma ita ce ta sai musu zannuwan gado da labulaye, sadkain su kuma a hannunsu mama tace aba su, amma su kace sun bata.
Biki yayi kyau komai cikin tsari dangin uba kam ba wata gudunmawa sai dai su cika gida sunata Jan girki tare da yiwa Bilkisu shaguben tayi abin kunya kannanta sunyi aure sun barta, abokan wasanta kam sun fake da wasa sun cacaccaba mata magana . har da cewa kyau bai ji rana ba. Tun da ba mshinshni kyan Dan maciji batun ya bata ran Bilkisu amma Mansu tace kada ki damu Bily wani jinkirin alkairi ne, amma ba mutane duka ba ne suka San haka ba. Bilkisu ta ce don tani ban damu ba surutun ne bana so kawai, amma nima basa gabana.
[4/21, 01:44] A~PROF: 40. Biki ya tashi lafiya, kowa na sambarka, gudunmawar da ta samu na kudi daga abokan arziki tace da Umman su mansura ta aje mata saboda komai gada,Allah zai fito mata da nata,Bilkisu sun gama zana jarabawarsu cikin sa'a sun riga su mansu da kwana biyu suma suka gama mamanmu ta ce maigado ki shirya kije ki ma ummata kwana biyu mana,tunda baki shiga sana wayyar ba mana? Cikin murna tace kamar kin shiga raina mamanma,Asma'u auta tace zan je Aunty maigado.Bilkisu ta harare ta auta zan fa duke ki in har ki ka kuma ce min maigadon nan, tace na daina to zanje Aunty Bilki?Tace a'a ke kam ki na da islamiyya. Mansura ta dube ta,Bily ba zaki bari sai week end in Abbanmu yazo mu tafi tare ba?Saboda nima zan je gombe ne. Bilki tace,nan da kwana hudu zan fi kowa son muje tare,amma zaman nan da zan yi na kwana hudu zan sha gori da habaicin 'yan gidanmu, kan cewa na rasa mai sona."ta dafa kafadarta, kada ki damu mansu, zan tafi goben in yaso in zaku je gombe sai na baki adireshin kizo nima ba sai naje na gaida yan gombe ba
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 13ðŸµ
Mansura tace to shikenan muje ki rubuta min adires din, kuma zan zo da safen na raka ki tasha Bily tace to Mansu.suna tafiya a hanyar sun rike jakar su biyu kowa ya rike hannu daya,Bilkisu tana zayyane ma mansu abin da ya faru yanzu, waton abin da mahaifinta tare da kishiyoyin mama suka mata,mansura tana tsananin son bilkisu, don haka itama taji haushi tare da takaici amma sai ta ce kiyi hakuri, ba komai ke damunsu ba sai hassada,bilki ta dube ta kin sani ne mansu? Taci gaba. Wallahi duk da tsanar dana ma maza saboda wannan abin da ake min yasa nima yanzun nake jin na kosa in yi aurannan, tsaki mansu tayi tare da cewa, duk ma nawaki ke?Don Allah kada ki saka kanki cikin damuwa. Haka taci gaba da lallasinta tare da bata hakuri har suka kai gurin mashin, tace ki koma sai na ganki tace a'a sai naga tashin motarki, haka kuma har gareji ta raka. Bilkisu sai da motar ta tashi sannan mansu ta koma cike da kewar aminiyarta kamar yarda ta bar Bilkisun cikin tunaninta, suna son juna fiye da zaton mai karatu,
Ba ma kmar mansu, tana tsananin son Bily, sukan su iyayanta sun san haka, don tun suna yara ko dinki ne aka mata in ba ama Bily ba sam bazata saka ba komai sai dai ai musu tare,shi yasa ko mamanmu ma in ta dauki albashinta in har zata sai ma Bilkisu wani abu tare take saye. Umman mama taji dadin zuwan Bilkisu don duk cikin jikokinta tafi son ta domin tana da hankali, sannan tana koya mata karatu tare da addu'o'i. Bata manta wani hutu da tazo ta koya mata zikirorin sallah,gasu nan har yau tana yinsu. Adda wata yar dattijuwa ce da su kawu Aminu suka daukarwa umma suna biyanta tana tayata yan aikace-aikace,don ma umma akwai ta da juriya tare da kazar-kazar.Bilkisu tana son bauchi tana jin dadin zama da umma tun jumma'a ta damu yan gidan da labrin zuwan mansu,umma ma ta damu tana son taga mansura nan dai,ga tsarabar mansu da tasha,sai dai har lahadi ba mansu duk ta damu. Monday gidan kawu Aminu ta kwana,ta tatara ta wuce gidan kawu Abubakar ko'ina taje sonta suke su da ya'yansu.
Ran Jumma'a tana kwance kan gado umma ta tafi masallacin jumma'a adda tana wanke-wanke sai kawai taji sallama muryar mansunta ce da gudu ta fito tana fadin oyoyo mansuna.nan ta yar da jaka suka rungume juna,sai yau ki kazo? mansu na shiga damuwa,tace bari ke dai Bily,Abbanmu ne ya kwafsa min,tare da shi ma muke yana waje,da sauri Bilki ta dauko hijabi ta debi ruwa suka fita,suna cikin gaisuwa sai ga umma ta dawo,nan tace ya shigo ciki,ya shhiga suka gaisa nan kuma yayi mata sha tara ta arziki yace shi zai wuce kaduna ne,shima satin shi daya a gombe suka mishi rakiya ya tafi. Da dare suna kwance kan gado barci yaki zuwa sai hirarsu suke yi, mansura tana ba bilki lbrin tun wancan satin suna gombe,tace har kuka na yiwa Abba akan ya kawo ni nan amma ya ce sai ya tashi tafiya. Bilki tace nima haka nan duk na damu,mansu tace albishirinki?Bilki tace goro kwarya goma sukayi dariya,tace.Abba yace kafin mu dawo zai saya mana form na jamb,murna bilkisu ta somayi domin da har ta debe tsammani da karatu tunda abin na kudine
Suna tafe a kan hanya suka ji anata horn bayan su amma duk suka share
Ganin basu da niyyar tsayawa ya saka shi fitowa ya biyosu, assalamu alaikum yace musu,suka tsaya mansura ta jujo yayin da Bilkisu ta sha mur tare da kin juyowa,don Allah zan iya magana daku ko da na yan mintina ne? Mansu tace muna jin ka, yace nagode gaskiya ni dai na ganki ne nake sonki,mansu tace wa ni?Yace kwarai,tace gaskiya an min miji,sai dai wannan Bily ta dube su cikin daure fuska tace,ni matar aure ce, ita ce budurwa,dan kyakkyawan saurayi yace,ai ke kam nasan kin fi karfina shi yasa ma banzo nan ba jama'a na kaini inda Allah bai kai ni ba,kalmar nan ta kinfi karfina tana ba su Bilkisu mamaki,shin dama mace tana fin karfin namiji?Bilkisu ta daure tace,na gode da ka gane haka,yanzu dai na baka kawata,domin na ganka da alamu na masu hankali,yace nagode sosai,ni sunana Umar Faruk Sulaiman ni mutumin gombe ne,nazo gaida kanwar mamana ne a nan bauchi,sannan ina aiki a kaduna ne, tare da bankin PHB, ku fa?Bilkisu tace mu yan zaria ne,
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 14ðŸµ
Washe garin walimar, wai a banza tunda ba walimar aure bace, shi kan shi baban su kanshi kato yake duk Wanda ya mishi murna, sai ya yi ta fadi 'yarshi tayi sauka amma bai taba basu koda biyar din fensir ba.
A gida kuma cika ya shiga yi yana cewa bata da ladan komai dan ta sauka tundaba aure tayi ba, ga Bilkisu duk ba wannan ne a gabanta ba, mafarkin Yarima da ya zame matan masifa shi ne matsalarta, ko gyangyadi ta yi sai ta ganshi, ga rashin mashinshini ta rasa me ke faruwa da ita.
Duk abin da aka sama rana ai yazo, sai ga Bilkisu Sakina yazo, 'yan Bauchi sun zo tun sauran kwana uku biki, ranar ce kuma aka kawo a kwatunanan da ket suka kawo, kaya masu tsada da kyau Ibrahim yana aiki ne a zonal office Kaduna, don haka ma can za'a kai ta, yayin da Sakina zata yi kano Abdul dan kasuwa ne in ji ' yan magana suna cewa, Dan kasuwa mai kamar wani sarki.
Su Ladiyo sai zunburar baki da jin haushin maigidan ga zaton su duk abin da ake facaka dashi tun kafin ranar daurin aure shi yayi, basu San ma daga in ake da shi ba, ya kawo kudin sadakin da ya amsa naira dubu ishirin- ishirin ayi amfani da kudin ba, da kyar ya ba da dubu ishirin yace ya dauki dubu goma-goma cikin sadakin kowaccensu, cewarshi zai ci da su ne a banza? Mamar tace sadakin hakkin yara ne amma tunda ka ce haka shi kenan yaje ya dauki ladan tuwon ko kuma kudin hatsin da ya ba su.
Hajiya Kilishi uwar dakinta, hakika ta taimaka sosai, domin ita ce ta yiwa yaran kayan kicin, baban Mansura shi ne ya yi musu gara, yan Bauchi kawunan amare tare da sauran dangi kudi suka kawo, akwai da shin da tayi gidan hajara nan ta hada aka je kasuwa aka hado musu kaya na gani da fada, Umma ita ce ta sai musu zannuwan gado da labulaye, sadkain su kuma a hannunsu mama tace aba su, amma su kace sun bata.
Biki yayi kyau komai cikin tsari dangin uba kam ba wata gudunmawa sai dai su cika gida sunata Jan girki tare da yiwa Bilkisu shaguben tayi abin kunya kannanta sunyi aure sun barta, abokan wasanta kam sun fake da wasa sun cacaccaba mata magana . har da cewa kyau bai ji rana ba. Tun da ba mshinshni kyan Dan maciji batun ya bata ran Bilkisu amma Mansu tace kada ki damu Bily wani jinkirin alkairi ne, amma ba mutane duka ba ne suka San haka ba. Bilkisu ta ce don tani ban damu ba surutun ne bana so kawai, amma nima basa gabana.
[4/21, 01:44] A~PROF: 40. Biki ya tashi lafiya, kowa na sambarka, gudunmawar da ta samu na kudi daga abokan arziki tace da Umman su mansura ta aje mata saboda komai gada,Allah zai fito mata da nata,Bilkisu sun gama zana jarabawarsu cikin sa'a sun riga su mansu da kwana biyu suma suka gama mamanmu ta ce maigado ki shirya kije ki ma ummata kwana biyu mana,tunda baki shiga sana wayyar ba mana? Cikin murna tace kamar kin shiga raina mamanma,Asma'u auta tace zan je Aunty maigado.Bilkisu ta harare ta auta zan fa duke ki in har ki ka kuma ce min maigadon nan, tace na daina to zanje Aunty Bilki?Tace a'a ke kam ki na da islamiyya. Mansura ta dube ta,Bily ba zaki bari sai week end in Abbanmu yazo mu tafi tare ba?Saboda nima zan je gombe ne. Bilki tace,nan da kwana hudu zan fi kowa son muje tare,amma zaman nan da zan yi na kwana hudu zan sha gori da habaicin 'yan gidanmu, kan cewa na rasa mai sona."ta dafa kafadarta, kada ki damu mansu, zan tafi goben in yaso in zaku je gombe sai na baki adireshin kizo nima ba sai naje na gaida yan gombe ba
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 13ðŸµ
Mansura tace to shikenan muje ki rubuta min adires din, kuma zan zo da safen na raka ki tasha Bily tace to Mansu.suna tafiya a hanyar sun rike jakar su biyu kowa ya rike hannu daya,Bilkisu tana zayyane ma mansu abin da ya faru yanzu, waton abin da mahaifinta tare da kishiyoyin mama suka mata,mansura tana tsananin son bilkisu, don haka itama taji haushi tare da takaici amma sai ta ce kiyi hakuri, ba komai ke damunsu ba sai hassada,bilki ta dube ta kin sani ne mansu? Taci gaba. Wallahi duk da tsanar dana ma maza saboda wannan abin da ake min yasa nima yanzun nake jin na kosa in yi aurannan, tsaki mansu tayi tare da cewa, duk ma nawaki ke?Don Allah kada ki saka kanki cikin damuwa. Haka taci gaba da lallasinta tare da bata hakuri har suka kai gurin mashin, tace ki koma sai na ganki tace a'a sai naga tashin motarki, haka kuma har gareji ta raka. Bilkisu sai da motar ta tashi sannan mansu ta koma cike da kewar aminiyarta kamar yarda ta bar Bilkisun cikin tunaninta, suna son juna fiye da zaton mai karatu,
Ba ma kmar mansu, tana tsananin son Bily, sukan su iyayanta sun san haka, don tun suna yara ko dinki ne aka mata in ba ama Bily ba sam bazata saka ba komai sai dai ai musu tare,shi yasa ko mamanmu ma in ta dauki albashinta in har zata sai ma Bilkisu wani abu tare take saye. Umman mama taji dadin zuwan Bilkisu don duk cikin jikokinta tafi son ta domin tana da hankali, sannan tana koya mata karatu tare da addu'o'i. Bata manta wani hutu da tazo ta koya mata zikirorin sallah,gasu nan har yau tana yinsu. Adda wata yar dattijuwa ce da su kawu Aminu suka daukarwa umma suna biyanta tana tayata yan aikace-aikace,don ma umma akwai ta da juriya tare da kazar-kazar.Bilkisu tana son bauchi tana jin dadin zama da umma tun jumma'a ta damu yan gidan da labrin zuwan mansu,umma ma ta damu tana son taga mansura nan dai,ga tsarabar mansu da tasha,sai dai har lahadi ba mansu duk ta damu. Monday gidan kawu Aminu ta kwana,ta tatara ta wuce gidan kawu Abubakar ko'ina taje sonta suke su da ya'yansu.
Ran Jumma'a tana kwance kan gado umma ta tafi masallacin jumma'a adda tana wanke-wanke sai kawai taji sallama muryar mansunta ce da gudu ta fito tana fadin oyoyo mansuna.nan ta yar da jaka suka rungume juna,sai yau ki kazo? mansu na shiga damuwa,tace bari ke dai Bily,Abbanmu ne ya kwafsa min,tare da shi ma muke yana waje,da sauri Bilki ta dauko hijabi ta debi ruwa suka fita,suna cikin gaisuwa sai ga umma ta dawo,nan tace ya shigo ciki,ya shhiga suka gaisa nan kuma yayi mata sha tara ta arziki yace shi zai wuce kaduna ne,shima satin shi daya a gombe suka mishi rakiya ya tafi. Da dare suna kwance kan gado barci yaki zuwa sai hirarsu suke yi, mansura tana ba bilki lbrin tun wancan satin suna gombe,tace har kuka na yiwa Abba akan ya kawo ni nan amma ya ce sai ya tashi tafiya. Bilki tace nima haka nan duk na damu,mansu tace albishirinki?Bilki tace goro kwarya goma sukayi dariya,tace.Abba yace kafin mu dawo zai saya mana form na jamb,murna bilkisu ta somayi domin da har ta debe tsammani da karatu tunda abin na kudine
Suna tafe a kan hanya suka ji anata horn bayan su amma duk suka share
Ganin basu da niyyar tsayawa ya saka shi fitowa ya biyosu, assalamu alaikum yace musu,suka tsaya mansura ta jujo yayin da Bilkisu ta sha mur tare da kin juyowa,don Allah zan iya magana daku ko da na yan mintina ne? Mansu tace muna jin ka, yace nagode gaskiya ni dai na ganki ne nake sonki,mansu tace wa ni?Yace kwarai,tace gaskiya an min miji,sai dai wannan Bily ta dube su cikin daure fuska tace,ni matar aure ce, ita ce budurwa,dan kyakkyawan saurayi yace,ai ke kam nasan kin fi karfina shi yasa ma banzo nan ba jama'a na kaini inda Allah bai kai ni ba,kalmar nan ta kinfi karfina tana ba su Bilkisu mamaki,shin dama mace tana fin karfin namiji?Bilkisu ta daure tace,na gode da ka gane haka,yanzu dai na baka kawata,domin na ganka da alamu na masu hankali,yace nagode sosai,ni sunana Umar Faruk Sulaiman ni mutumin gombe ne,nazo gaida kanwar mamana ne a nan bauchi,sannan ina aiki a kaduna ne, tare da bankin PHB, ku fa?Bilkisu tace mu yan zaria ne,
[8:46AM, 12/28/2016] â€?+234 814 912 1821â€?: ðŸµMEKE FARUWA 14ðŸµ