← Book details Mabaraciya Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 41 OF 43

Sashe 41

Mabaraciya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

#Real@Bazamfaria❤️
*MABARACIYA*

*ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى*  *ASSɷ* 📚✍*
  _{Onward Together}_

_STORY AND WRITTEN_
                  _BY_
////////////////////////////////////////////////////
*FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ )
///////////////////////////////////////////////////

🅿3️⃣6️⃣

_Nannauyan baccine ya hanata sanin halinɗauke Rufee wanda yayi nasarar da ake ciki ba ita ta falka ba se washegarin ɗaurin auren , lokacin da ta falka Hajiya Sauda ce kawai a wurin yunƙurawa tayi zata tashi amma ta kasa saboda jikinta yayi week sosai ,ganin haka se Hajia Sauda ta kamata cike da alhini tace " sannu Rufaida babu dai inda keyi miki ciwo ko? Mama anɗaura auren ko? Wane aure? Aure na mana ,bacci ne ya ɗauke ni ban sani ba "kuka Hajia Sauda ta fashe dashi_ tace " Rufaida wane Aure za'a ɗaura bayan ke da kanki kikace baki so idan akayi auren se kin kashe Mu'aiseen,yanzu haka Alh _bece dani komai ba ,na _tabbata zargina yakeyi akan nice na turo ki meyasa zakiyi min haka Rufaida,tun farko seda nafaɗa miki cewar banyarda da auren nan ba amma kika nace ,nakuma amince na goya miki baya, se gashi kin gogamin kashin shanu babu wanda ze yarda cewar bani ce na turaki ba " dafe kai Rufee tayi tana runtse idon ta dan son tunano abinda ya faru ,ganin haka se Hajia Sauda tayi shiru tana binta da ido ,zuwa can ta miƙe tsaye Mama ina Hajia Laura take? Hararan ta Sauda tayi ta ce " menene_ _? Tabbas akwai_ abinda ta bani nasha a _jiya bansani ba ko da_ _sanin ki ta aikata min_ _haka ina zuwa" da sauri_ _ta fito har tana missing_ _step wurin saukowa, ta_ _ƙofar baya ta shiga wurin_ _Dady_ _dan bataso mutanen da ke cikin gidan su_ _ganta_

_Lokacin_ _yana zaune yana kallon labaran_ BBC , _dawowar_ _kenan_ daga salla ma da _abokanan kasuwan cin_ _sa da suka__ _xo_ _ɗaurin_ _aure ,yaga shigowar ta amma be ɗaga kai ya kalleta ba ,kamar yadda itama tayi tsaye ta kasa magana se hawaye ke bin fuskanta ganin dai baze kulata ba se ta zube gaban sa tana rike ƙafafuwan sa cikin kuka tace " Daddy da gaske ne ba'a ɗaura auren ba? Ɗaukar remote yayi ya rage ƙarar TV " tashi ki zauna Rufaida" da sauri ta tashi ta zauna " an ɗaura aure kamar yadda na sanar da mutane kinsani dai saboda kince baki son auren nan baxan kunyatar da kaina ba " Murmushi tayi wanda har haƙoranta suka bayyana " Nagode Daddy " a'a Rufaida ba da ke aka ɗaura auren ba ,anɗaura_ wa _Mu'aiseen auren da wata yarinya yanzu haka tana gidan sa yana tare da matar sa ,itama ƴar'uwarki Allah yayi nashi iko an haɗa da ita ,tana nata gidan ,da farko nayi tunanin ɗaukar mummunan mataki akan abinda kikayi ,sedai Ammin ku ce ta luraar dani cewar ba'a hayyacin ki kike ba duk yadda akayi akwai shirin da akayi kekuma kika faɗa ,nasan duk wannan baze wuce Saudah ba ,saboda haka auren ne bataso kiyi gakinan ta sakaki a gaba tana kallo ,kunyar da taso insha dai hakan be faru ba dan Allah yabani matar rufin asiri_ "

_Ihu_ _Rufee ta saka kamar wata mahaukaciya " Daddy meyasa zakayimin haka sa ka aurawa Mu'aiseen wlh ko wace ce ƙaddara ya kawo to se na ga bayanta babu wacce ta isa na haɗa miji da ita "fita tayi da gudu ,Daddy yana kiranta amma ina ko waigowa batayi ba_

_Tsayar da drivern su da ke ƙoƙarin_ _gyara parking da alama fita zeyi ,shiga motar tayi tafaɗa masa unguwar da ze kaita_

" _Ranki_ _ya daɗe aikena Hajia tayi "tawa ta daka masa " kaja mutafi nace "dole yayi shiru da bakinsa Yakama_ _hanya_

_Sadai tayi_ _rashin Sa'a dan gidan a rufe yake ,umurni tabaiwa drivern akan su koma gida har ya kama hanya tace " nasan dakai akayi jigila jiya ina ne aka kai matar Mu'aiseen? " Ranki ya daɗe ai su annan gida suka zauna suna nan gidan se dai idan gidan Hajia Rumaisa zamuje_ "

_Suna_ _gidanmu fa kace kana nufin anan ze zauna da matar sa? Ƙwarai kuwa "yi sauri mu koma gidan"_ _cikin ƙanƙanen lokaci suka dawo gidan ,ko gama gyara parking beyi ba ta hango Amrah rike da basket din abinci hakanne ya bata tabbacin Mu'aiseen xata kaiwa__Da sauri ta ɓalle murfin motar ta fita har tana tuntuɓe "Amrah Amrah "tafara ƙwala mata kira ,waigowa Amrah tayi cike da mamakin ganin wacce ke kiranta ta ja ta tsaya ,da sarsarfa ta ƙara so "ina zaki tafi naganki ɗauke da basket? Daria Amrah tayi tace " wlh breakfast din su yaya ne zankai kinsan jiya ya angonce "wani irin baƙin ciki ya soki zuciyar Rufee amma tasan idan tayi abinda be dace ba baza ta samu nasarar ganin matar da ya aura ba " hmmm ehhh haka fa nima na ɗan fita ne mutafi se na gaisa da matar sa "shiru Amrah tayi tana tunanin me ze kai Rufee karfa ta cutar da ƴar mutane amma ganin tare zasu tafi se tace "ok da kuwa kin kyauta "_

_Cigaba da tafiya sukayi har suka kai part ɗin knocking Amrah ta fara ,ita kuma Rufee na tsaye so kawai takeyi taga wacece matar da aka aura masa dan ita tafi tunanin Rumaisa ce aka maye masa gulbi da ita to idan ba ita ba ya za'ayi jiya-jiyan nan ace har ansamu wacce za'a aura masa ga kuma Daddy yace itama Rumaisa tayi aure ,kusan 5 minutes Amrah na knocking amma ba'a zo an buɗe ba " wai me sukeyi ake ta knocking bazasu zo su buɗe ba " murmushi Amrah tayi tace " a'a fa sis Rufee kin manta gidan amarya kika zo ,ana can ana shan luv ina zasuji mu bare da ga ganin Yaya babu sauƙi " ta faɗa haka ne dan ta tura mata takaici ,kuma saƙo yakai inda ake so ,wani dogon tsaki Rufee ta ja buɗe ƙofar da akayi ne yahanata magana ,basuga wanda ya buɗe ƙofar ba dan ana buɗe wa aka koma da alama jira ake su shiga_.

_Zurum kuwa ta afka ciki kafin Amrah ta bi bayanta , Mu'aiseen na daga bayan ƙofa yana kallon su Mamakin abun da yakawo Rufee gidan sa da wannan safiyar yakeyi ,fitowa yayi batare da ya kalleta ba yace wa Amrah " Autan Umma me aka kawo mana ? da safiyar nan ,kinsa mata ta falkawa daga bacci saboda knocking ɗinki " dariya tayi tana gaishe shi " Yaya ba dole ka ganni ba tun safe fa Ammi ta matsa se na zo na kawo muku abincin nan wai kar ƴarta taji yunwa ,to gashi ma ko tashi daga bacci batayi ba "ai kuwa dai kai mana abincin dining ki ajiye " Yaya yanzu kamun a dalci kenan ka kira wata da matar ka a gaba na ,meyasa kaci amana ta ? Ƙamshin turaren da ya buge su ne yasa ka dukan su waigawa Meerah ce taci gayu cikin wani doguwar riga Maroon se dogayen tsorayenta da suka bazu a bayan ta ka san cewar bata riga ta ɗaura ɗan kwalin ba ta fito saboda motsin da takeji yayi yawa a gidan_

_Kallon kallo aka fara yi ita da Rufee ,cike da Mamaki Rufee tace " *Mabaraciya* ? Me kikeyi anan ? Wani irin Murmushi Meera tayi ,tan a ta kowa zuwa inda suke ,seda ta tsaya daidai inda Mu'aiseen yake kafin ta ce " ke zan tambaya me kikeyi tare da mijina? a cikin gidana ? Yaya kar kace min wannan ce matar da aka aura maka ,ina wlh da ancuce ka me zakayi da wannan ,talaka marar ilmi ƙaramar yarinya kazama ? Hhhhhh Rufaida kike ko wa? So kike kisan abinda yayi dani? To ya faɗa miki irin haukar da yayi kan karamar yarinya kuma talaka ,ko da yake bar zancen be kamata kisan sirrin ma'aurata ba kar kijefa kanki a halaka dan bakida me sauke miki ,au na manta ashe kina tare da su Hajia_

_Sakin baki Rufee_ _tayi tana kallon ta tsabar mamaki ma daskare wa tayi ,me take nufi da haukar da Mu'aiseen yayi ? that's mean they had make luv in the night? Ƙarya kikeyi wlh babu abinda zeyi dake ,me kike dashi me kike takama? Wannan tambayar kuma yayanki zakiyiwa ,shi da ya ɗana shi ze san abinda nake dashi " ita dai Amrah da mamaki da murnar abun da Meerah tayi ya cika ta ,dariya tayi tace " matar Yaya antashi lfy? Se a lokacin Meerah ta san da Amrah wata irin kunya ta lulluɓe ta ,cikin rawar Murya tace " Aunty Amrah yaushe kika shigo? Ammi ce tace na kawo muku breakfast "Allah sarki ,Ammi Mungode tun safe nacewa Yaya ya rakani na gaisheta amma yaƙi "ta faɗa tana hararan Mu'aiseen ta ƙasan Ido " shi mamakin ta ma ya nashi motsi ,wato ta iya pretending yarinyar da suka gama rigima da dare kafin sun kwanta akan ita ba zata kwanta a kasa ba sedai shine ya shinfiɗa bargo a ƙasa ya kwanta ,yana fita sallar asuba kuma ta rufe Kofar sedai ya zauna a falo ,nan jira yake ta buɗe ƙofar ya hukunta ta se ga su Amrah sun shigo amma shine take yi kamar wani abu ya shiga tsakanin su ,yaran zamani kenan_

_Koda yasan tayi haka ne saboda Rufee taji haushi_
Chapter 41 · 0% Book details