Sashe 35
Mabaraciya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"baka tambayi ra'ayina ba kafin kazo gidanmu ,bana tunanin yanzu dan kazo tambayar ra'ayina zaka burgeni ,bana buƙatar komai se alfarmar da zan roƙa kar ka sake zuwa gidan nan kabari har se ankawo ni gidan ka " ko zan iya sanin dalilin fadar hakan? babu wani dalili ra'ayina ne kawai ,ina kwanaki ne ya rage kamar yadda ka buƙata ,to se ka jira se an kawo Ni amma dai ko kazo bazan fito ba "hmmmm to shikenan kifaɗawa Aunty za'a kawo kayan lefe zuwa gobe ko jibi idan Allah ya kaimu " yanzu da ka kira kafaɗa mata zaka zo wani har ta tursasani fitowa wani ka aika? se ka sanar mata da kanka danni banda wannan lokacin "au yanzu saboda Allah Meerah har se da aka tursasaki kafin kika zo gareni? Bata tankashi ba tayi shigewar ta ciki ,Murmushi yayi dan shi a tunanin sa tana son sa kawai ƙuruciya ne ya hanata ta gane hakan ,ko kuma wata ƙila akwai irin yarannan da suke hure mata kunne da soyayyar su, dan haka ya kira Aunty ta fito yabata kudi masu yawa yace duk abunda za'a bukata ayi dasu idan be isa ba ta kira shi se ya ƙara ,ya kuma she da mata zuwan danginshi kawo akwatin aure ,daganan ya kama gabanshi.
Ɓangaren Ammi
baƙi sun sauka lafiya ,bayan sunci sun sha ta fitar musu da kayan auren a cewar ta dama su ake jira su iso domin a kai kayan sashen Hajia Sauda sosai kam suka yaba kaya musamman Umma har kukan farin ciki tayi da ƙaramci irin na Ammi tabbas ko ita ta haifi Mu'aiseen iyakar ƙoƙarin da zatayi kenan ,a ranta ta ke jin ina ma ace da Rumaisa yayan nata ya haɗa Mu'aiseen ba Rufaida ba ,ko da yake idan ta tuna da abun da Ammi ta faɗa mata akan Mu'aiseen se ta godewa Allah da yasa haɗin yafada akan Rufaida dan idan Rumaisa ce baxa taɓa barin sa yin abun da yayi niyyya ba ko dan saboda halaccin Ammi a garesu
Ƴar' uwar Ammi se yayar Dady ta zumunta aka wakilta domin kai kayan ,duk da a cikin gidan ne amma se da seda suka shiga motor zuwa part din saboda kayan baze dauku a ka ba
Hajia Sauda na zaune itada Laura ,suna tu'ajjabi da mamakin dalilin rashin dawowar Meerah ,to ko ta fahimci wani abunnne "kai babu abinda ma zata fahimta ,tunda basu bata kofar dazata iya zargin su ba hasalima karancin shekarunta baze barta wannan tunanin ba ,jin tsayuwar mota kusa da sashen su yasaka su dakatawa daga tattaunawar da sukeyi ,kan su ankara se shigowar mata ɗauke da kaya suka gani ,haka aka fara jibegesu a falon ,seda aka shigo da komai ,ganin irin kallon da Hajia Sauda keyi musu kamar bata ganesu ba yasaka Yayar Dady fadin Saudah ko baki gane mu ba dai ganin abun arzikin da muka zo dashi Yakamata kibamu wurin zama ,ko da yake lefinmu a gidan ɗan uwanmu be kamata ace mun jiraa anyi mana iso ba Abun arxiƙi ya kawo mu lefen ƴarmu ne muka kawo ,zamu tafi Allah ya sanya Alkhairi" cikin salo Hajia Laura ta washe baki da faɗin " ah Masha'Allah,ashe abun arxiƙi ne ya iso ku kuwa ai da se ku faɗa ko wani abun a shirya muku ko ? Duda dai duk gida ne ,amma bazaku tafi haka ba gaskiya ina zuwa " sama ta haura se gata ta dawo rike da sababin kudi wrappers 2 na 50₦ tace " ga wannan dan Allah babu yawa munfa gode " wani irin kallo sukayi mata kafin sukace " lefe dai ɗanmu yabamu mukawo wa ƴarmu to babu bukatar wani tukuici ,se anjimanku "still ta sake washe baki ta na biyo bayansu tare da sake jaddada godiya ,harseda suka shiga Mota kafin ta dawo.
Kai da komo ta taras Hajia Sauda tanayi " gaskiya Hajia kinbani mamaki shikenan ke bakida wani mutunci a gidan auren da kike mana taƙama wa'yannan ko ba'a faɗa ba nasan dangin mijin ki ne kiduba yadda suke jefa miki magana" Hajia Sauda dai batace komai ba dan batada bakin magana a yanzu ,Laura ce ta fara buɗe a kwatin ita kanta seda furta Masha'Allah cikin zuciyarta dan ta san duk kushen me kushe baxece kayan nan basu haɗu ba amma a fili se ta taɓe baki tana kallon Saudah " kinsan Allah Hajia Allah ne kawai yasan adadin kudin da matar nan ta yashe Alh ,da sunan hada waƴannan shegun kayan ,amma saboda kirsa da makirci ,se ta nuna kamar da kuɗin ta tayi komai ,kuma fa kinga hakan ba ƙaramin girma ze janyo mata wurin Alh ba ,tabbas tafiki wayo ,ko da yake a banza tayi dan aure se mun lalata shi yanzu dai idan Rufaida tazo ki nuna mata murna da farin ciki akan kayan nan ta yadda zata sake dakankancewa da kin amince kuma ya kamata kisa tafara zuwa gyaran jiki saboda fa komai zamuyi sa ne cikin taku hakan zesa duk abunda muka ce tayi zatayi batare da shakka ba " Daria Sauda tayi tace " shiyasa nake sonki Hajia Laura hakan za'ayi yanzu dai bara Larai tazo ta kwashe min tarkacen nan daga falo kafin ita Rufeen ta dawo.
Meerah
Kamar yadda Muhsin ya faɗa wa Aunty zuwan ƴan'uwansa kawo kaya kuwa se gashi sun zo mata 5 ne duk wacce ka kalla a cikin su kasan tana ji da arxiƙi , shin fiɗa Aunty tayi musu sedai biyu daga cikin su ne kawai suka zauna sauran se wani bin gidan sukeyi da kallo ,haka dai suka gaisa sama sama suka gabatar da kayan har zasu tafi se wata daga cikin su tace wai ina amaryar take da naji ance wai da ƙyar aka bawa Muhsin ita har se da su Alh suka yi magiya yanzu dai na tabbatar da ɗiyar talakawa ce to take dashi har haka da akaso jama na aji" Haba Amina me kike yi haka ina shi dai yaganta kuma yana so ,miye aibun talaka ,kunga kozo mutafi kwana nawa ya rage a kawota har gidanmu a sanda ai zaki ganta ko? Ɗaya daga cikinsu tafaɗa da alama bataji dadin abunda Amina tayi ba,Aunty dai da ido take kallon su da alama jikinta yayi matukar sanyi
Haka dai suka ja tawagar su suka fice.
Juyowar da Aunty zatayi sukayi ido biyu da Meerah , Murmushi tayi tace" yanzu kin fahimta ko Aunty? Abunda nake gujewa kaina kenan ,sufa masu kuɗinnan haka suke sunfison ƙwarya tabi ƙwarya ,sam basa so talaka ya raɓesu ,sedai Yakamata su sani ba ko wane talaka bane wulakantacce zanyi biyayyar aure amma bazan ɗauki wulakancin dangin sa ba ,duk wacce tayimin zan rama wlh" tana gama faɗar haka ta shige ɗakinta ,hannu a kunci tabar Aunty a tsaye.
_Cabdijam_ _anzo wurin fa auren Rufaida da Mu'aiseen ya kankama haka Meerah pageda Muhsin ,ya kuke ganin abun ze kasance ? ma catch next_ 😀
Comments and share pls
#Real@Bazamfaria❤️
*MABARACIYA*
*ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى* **ASSɷ📚* ✍
_{Onward Together}_
_STORY AND WRITTEN_
_BY_
////////////////////////////////////////////////////
*FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ )
///////////////////////////////////////////////////
🅿3️⃣3️⃣
duk wani shiri da Hajia Laura keyi ,cikin taka tsantsan takeyin sa dan kusan tsun tsu biyu zata jefa da dutse ɗaya na farko dai zata lalata auren Sauda ba tare da ta gane hakan ba na biyu zata cimma burinta akan Rufaida ,shiyasa da Hajia Sauda ta mata maga se ta ce " ta sa ido tayi kallo dai " ita kuma da yake ba dogon nazari ne da ita ba ,ta yarda da cewa temakon ta ne Laura zatayi .
Kimanin kwana biyu kenan Mu'aiseen yana fama da rashin lafiya a tsay-tsaye duk ya rame duk da ƙoƙarin ƙarfafa kansa da yakeyi dan baya so Ammi ta gane halin da yake ciki ,sedai yau abun ya gagara dan ko Sallar asuba be fita ba da kyar yasamu yayi Sallah a dakinsa ya koma ya naɗe a bargo ,shiru shirun da Ammi taji ne be shigo ya gaisheta ba bare ya fita aiki saboda haka ta tura Amrah taje ta dubo shi ko ya fita ne maybe yana da uzuri shiyasa be shigo sun gaisa ba ,duk da tasan babu uzurin da ze hana shi zuwa gareta duk saurin da yake se ya fara shigowa sun gaisa kafin yake fita ,sedai ita kanta tana kula da sauyin da ya samu tun satin da ya gabata.
Ɓangaren Ammi
baƙi sun sauka lafiya ,bayan sunci sun sha ta fitar musu da kayan auren a cewar ta dama su ake jira su iso domin a kai kayan sashen Hajia Sauda sosai kam suka yaba kaya musamman Umma har kukan farin ciki tayi da ƙaramci irin na Ammi tabbas ko ita ta haifi Mu'aiseen iyakar ƙoƙarin da zatayi kenan ,a ranta ta ke jin ina ma ace da Rumaisa yayan nata ya haɗa Mu'aiseen ba Rufaida ba ,ko da yake idan ta tuna da abun da Ammi ta faɗa mata akan Mu'aiseen se ta godewa Allah da yasa haɗin yafada akan Rufaida dan idan Rumaisa ce baxa taɓa barin sa yin abun da yayi niyyya ba ko dan saboda halaccin Ammi a garesu
Ƴar' uwar Ammi se yayar Dady ta zumunta aka wakilta domin kai kayan ,duk da a cikin gidan ne amma se da seda suka shiga motor zuwa part din saboda kayan baze dauku a ka ba
Hajia Sauda na zaune itada Laura ,suna tu'ajjabi da mamakin dalilin rashin dawowar Meerah ,to ko ta fahimci wani abunnne "kai babu abinda ma zata fahimta ,tunda basu bata kofar dazata iya zargin su ba hasalima karancin shekarunta baze barta wannan tunanin ba ,jin tsayuwar mota kusa da sashen su yasaka su dakatawa daga tattaunawar da sukeyi ,kan su ankara se shigowar mata ɗauke da kaya suka gani ,haka aka fara jibegesu a falon ,seda aka shigo da komai ,ganin irin kallon da Hajia Sauda keyi musu kamar bata ganesu ba yasaka Yayar Dady fadin Saudah ko baki gane mu ba dai ganin abun arzikin da muka zo dashi Yakamata kibamu wurin zama ,ko da yake lefinmu a gidan ɗan uwanmu be kamata ace mun jiraa anyi mana iso ba Abun arxiƙi ya kawo mu lefen ƴarmu ne muka kawo ,zamu tafi Allah ya sanya Alkhairi" cikin salo Hajia Laura ta washe baki da faɗin " ah Masha'Allah,ashe abun arxiƙi ne ya iso ku kuwa ai da se ku faɗa ko wani abun a shirya muku ko ? Duda dai duk gida ne ,amma bazaku tafi haka ba gaskiya ina zuwa " sama ta haura se gata ta dawo rike da sababin kudi wrappers 2 na 50₦ tace " ga wannan dan Allah babu yawa munfa gode " wani irin kallo sukayi mata kafin sukace " lefe dai ɗanmu yabamu mukawo wa ƴarmu to babu bukatar wani tukuici ,se anjimanku "still ta sake washe baki ta na biyo bayansu tare da sake jaddada godiya ,harseda suka shiga Mota kafin ta dawo.
Kai da komo ta taras Hajia Sauda tanayi " gaskiya Hajia kinbani mamaki shikenan ke bakida wani mutunci a gidan auren da kike mana taƙama wa'yannan ko ba'a faɗa ba nasan dangin mijin ki ne kiduba yadda suke jefa miki magana" Hajia Sauda dai batace komai ba dan batada bakin magana a yanzu ,Laura ce ta fara buɗe a kwatin ita kanta seda furta Masha'Allah cikin zuciyarta dan ta san duk kushen me kushe baxece kayan nan basu haɗu ba amma a fili se ta taɓe baki tana kallon Saudah " kinsan Allah Hajia Allah ne kawai yasan adadin kudin da matar nan ta yashe Alh ,da sunan hada waƴannan shegun kayan ,amma saboda kirsa da makirci ,se ta nuna kamar da kuɗin ta tayi komai ,kuma fa kinga hakan ba ƙaramin girma ze janyo mata wurin Alh ba ,tabbas tafiki wayo ,ko da yake a banza tayi dan aure se mun lalata shi yanzu dai idan Rufaida tazo ki nuna mata murna da farin ciki akan kayan nan ta yadda zata sake dakankancewa da kin amince kuma ya kamata kisa tafara zuwa gyaran jiki saboda fa komai zamuyi sa ne cikin taku hakan zesa duk abunda muka ce tayi zatayi batare da shakka ba " Daria Sauda tayi tace " shiyasa nake sonki Hajia Laura hakan za'ayi yanzu dai bara Larai tazo ta kwashe min tarkacen nan daga falo kafin ita Rufeen ta dawo.
Meerah
Kamar yadda Muhsin ya faɗa wa Aunty zuwan ƴan'uwansa kawo kaya kuwa se gashi sun zo mata 5 ne duk wacce ka kalla a cikin su kasan tana ji da arxiƙi , shin fiɗa Aunty tayi musu sedai biyu daga cikin su ne kawai suka zauna sauran se wani bin gidan sukeyi da kallo ,haka dai suka gaisa sama sama suka gabatar da kayan har zasu tafi se wata daga cikin su tace wai ina amaryar take da naji ance wai da ƙyar aka bawa Muhsin ita har se da su Alh suka yi magiya yanzu dai na tabbatar da ɗiyar talakawa ce to take dashi har haka da akaso jama na aji" Haba Amina me kike yi haka ina shi dai yaganta kuma yana so ,miye aibun talaka ,kunga kozo mutafi kwana nawa ya rage a kawota har gidanmu a sanda ai zaki ganta ko? Ɗaya daga cikinsu tafaɗa da alama bataji dadin abunda Amina tayi ba,Aunty dai da ido take kallon su da alama jikinta yayi matukar sanyi
Haka dai suka ja tawagar su suka fice.
Juyowar da Aunty zatayi sukayi ido biyu da Meerah , Murmushi tayi tace" yanzu kin fahimta ko Aunty? Abunda nake gujewa kaina kenan ,sufa masu kuɗinnan haka suke sunfison ƙwarya tabi ƙwarya ,sam basa so talaka ya raɓesu ,sedai Yakamata su sani ba ko wane talaka bane wulakantacce zanyi biyayyar aure amma bazan ɗauki wulakancin dangin sa ba ,duk wacce tayimin zan rama wlh" tana gama faɗar haka ta shige ɗakinta ,hannu a kunci tabar Aunty a tsaye.
_Cabdijam_ _anzo wurin fa auren Rufaida da Mu'aiseen ya kankama haka Meerah pageda Muhsin ,ya kuke ganin abun ze kasance ? ma catch next_ 😀
Comments and share pls
#Real@Bazamfaria❤️
*MABARACIYA*
*ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى* **ASSɷ📚* ✍
_{Onward Together}_
_STORY AND WRITTEN_
_BY_
////////////////////////////////////////////////////
*FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ )
///////////////////////////////////////////////////
🅿3️⃣3️⃣
duk wani shiri da Hajia Laura keyi ,cikin taka tsantsan takeyin sa dan kusan tsun tsu biyu zata jefa da dutse ɗaya na farko dai zata lalata auren Sauda ba tare da ta gane hakan ba na biyu zata cimma burinta akan Rufaida ,shiyasa da Hajia Sauda ta mata maga se ta ce " ta sa ido tayi kallo dai " ita kuma da yake ba dogon nazari ne da ita ba ,ta yarda da cewa temakon ta ne Laura zatayi .
Kimanin kwana biyu kenan Mu'aiseen yana fama da rashin lafiya a tsay-tsaye duk ya rame duk da ƙoƙarin ƙarfafa kansa da yakeyi dan baya so Ammi ta gane halin da yake ciki ,sedai yau abun ya gagara dan ko Sallar asuba be fita ba da kyar yasamu yayi Sallah a dakinsa ya koma ya naɗe a bargo ,shiru shirun da Ammi taji ne be shigo ya gaisheta ba bare ya fita aiki saboda haka ta tura Amrah taje ta dubo shi ko ya fita ne maybe yana da uzuri shiyasa be shigo sun gaisa ba ,duk da tasan babu uzurin da ze hana shi zuwa gareta duk saurin da yake se ya fara shigowa sun gaisa kafin yake fita ,sedai ita kanta tana kula da sauyin da ya samu tun satin da ya gabata.