Sashe 18
Mabaraciya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Meerah#
Da sauri ta kammala gyaran ɗakin ,tana gama yau bata jira lokacin tafiyarta yayi ba ,kawai ta tafita ,a daidai lokacin da tafito shiku Mu'aisam,ya fito hannusa rike da twins da alama fita zasuyi ,sam bata kula dasu ba se da Nawwara ta kwace hannun ta daga Mu'aisam,ta taho da gugu tana faɗin " Aunty" da sauri meerah ta jiyo ,ganin Nawwara se ta sake mata smile "iyye Auta ina zakije haka ,kikaci gayu "fita zamuyi Aunty zamuje gidan Umma ne " ba tare da Meerah ta san wace Umma take nufi ba tayi murmushi tace " lallai kam to ki gaisheta sosai kinji " lah Aunty ai bata sanki ba" Ehhh duda haka dai ki gaishe ta "karar horn da sukaji ne yasa da sauri Meerah ta sake hannun ta tace jeki ana jiranki " Aunty kixo mutafi mana "a'a ni Kinga gida zanje ,jeki karki ɓata lokaci" make kafaɗa tayi tace "Allah kizo zamu sauke ki a hanya ai haka Ya Rumaisa ma idan zamu fita se tace Yaya ya ajeta gidan ƙawayen ta kuma baya faɗa ,oya let's drop you" ta faɗa tana jan jannun ta "kamar wata sauna haka Meerah ta zama ita batabi Nawwara ba ,ba ta kuma hanata jan hannun taba" kishigo mutafi mana " taji maganar Rumaisa ,murmushi tayi tace" a'a ba hanyar mu daya ba ,kutafi kawai na gode " tsawar da Mu'aisam yayiwa Rumaisa ne yasakata ɗago idon ta ta kalleshi " zaki shiga mutafi ne ko natafi na barki nan idan Mazan da suke zuwa daukarta sun zo se ki shiga su rage miki hanya?sosai kalmar mazan ya bugi zuciyar Meerah sedai bata da halin maida magana a wannan muhallin ,da sauri Rumaisa ta ja hannun ta ta tura ta a motar ,babu yadda ta iya dole ta zauna ,sedai ta haɗe fuska dan ta kula kamar Mu'aisam irin mutanen da basu iya magana ba ,su kan faɗi duk abinda yazo bakin su ,idan ba haka ba wane namiji ne ya taba zuwa ɗaukar ta da ze faɗi haka
Babu wanda yayi magana a motar se su twins da suke ta buga game a wayar Mu'aisam, basu tambayi ina zasu ajeta ba haka itama batayi magana ba ,tsayawar da taga motar tayi a gaban wani gida dake bakin titi ya sakata saurin buɗe motar tafita ,dan a tunanin ta ita suka tsaya ta sauka ,tun sun zo bakin hanya , sedai a mamakin ta dukan su suka fita ,Rumaisa ce ta rike hannunta kamar me tsoron karta gudu ,har suka isa bakin get ɗin gidan , knocking sukayi daga ciki aka amsa da ana zuwa ,da alama irin madaidaicin gidan nan ne da zaka ga get ɗin kusa da falon gida
Wata yar budurwa ta buɗe kofar fuskarta dauke da farin ciki take musu sannu da zuwa se kuma ta basu hanya suka shiga har falon gidan dukan su anan suka zauna ,babu daɗewa wata ƴar matashiyar dattijuwa ta fito akalla zata kai shekaru 55 ,dan sosai dan zata girmi Ammi ,kuma dai yanayin jin daɗin ba ɗaya ba ,duk da suma ɗin da gani suna da nasu rufin asiri sedai Bama zaka haɗa da nasu Ammi ba.
"Lale marhaban yan biyu kyautar Allah, yau kune a gidan mu sannun ku" abun da take faɗa kenan har ta zauna ,dukansu rusunawa sukayi suna gaishe ta ,cike da jin daɗi ta ke amsasu " Amra kije ki kawo musu ruwa mana "tashi tayi babu bata lokaci kuwa ta kawo musu Ruwan ,ita dai Meerah ,kusa a makure take zaune ,dan duk se takejin wani iri
A kunne Amrah tayiwa Rumaisa rada tana tambayar ta " wannan ko ita ce Yayan mu ze aura,na ganta kyakkawa da ita "tayi maganar so whisper ,kama baki Rumaisa tayi tana dariya se kuma ta kalli Mu'aisam ,harara ya jefa mata ,kamar yaji abinda sukace, tashi yayi yace " Umma bara na ajiye yarinyar nan se na dawo " adawo lafiya sukayi masa ,ganin yafice beyi mata magana ba ,se ta mike itama tayi musu sallama ta fita ,aiko suna fita Amrah da Rumaisa suka samu damar yin dariyar da suka kumshe ,kallon su Umma tayi cikeda mamaki tace " kuma lafiyar ku ,ko shegen gulmankun da kuka saba ne? Wlh Umma da rabon autar yarnan taki ta daku a gidan nan yau " Rumaisa ta faɗa tana sakeyin dariya
" Haba waya isa yazo har gida yadaki yata me tayi ma da wani ze daketa ? " Hmmm Umma bakiji me tace ba wai wannan ce yaya ze aura? tasan dai halinsa ai" se kuma tayi kasa da murya "Allah kuma Umma da ta faɗa se nake ganin dacewar su ,dan kam Allah yayi mata baiwar kyau ,a haka ma dan basu da shi ,da ace sunada kudi wannan ta shafa mai me tsada ai wlh ba matar kanana bace " ita dai Ummah murmushi kawai tayi tace " to menene nikaina ai nazata surikar Ammi ce aka kawo ta gausheni ,kuma Kinga saura kaɗan na tambaya ganin dai kamar tanajin kunya ne yasa nayi shiru,ashe da se ya haɗamu duka ya daka ko?".
" cab Umma ko kin manta sis Rufaidah ce yake so ,kuma tana matuƙar son sa ,dan Allah kudena zancen nan kar kujawa yar mutane wulaƙanci dan kuwa Ƴar aikin ta ce " zaro ido Amrah tayi tace "wai da gaske kikeyi wanann fine girl ɗin aiki takeyi wa Rufaidah ? Cab dama Yayanmu zece yana sonta ,naga yadda shegiya xatayi ,wlh nikam bana fatan ya aure ta ,nifa bana ma tunanin soyayya sukeyi kamar dai itace take wani iyayi ,musamman idan ta ganmu ,shegiya tana fama da dogon wuya kamar wata umbrella" kai Amrah bana son wulakanci a gabana kikeyiwa yar' uwara rashin kirki ,Kinga nikam inaso ya aure ta ,dan tana son sa a yadda na fahimta ze iya canza ta " taɓe baki Amrah tayi tace " hali ai zanen dutse ne ,bana tunanin zata canja ,any way Allah ya tabbatar mana da mafi alkhairi " yawwa ko kefa abinda Yakamata kice kenan tun farko".
Koda Meerah ta fita har Mu'aisam yakai motor ,dan haka itama kai tsaye ta isa back seat ta buɗe ,har xeyi mata magana kuma se ya fasa ,tana shiga ya tayar da motar ,ganin ya dosa titi ba tare da ya tambayeta inda ze kaita ba ,se hakan yasaka ta tunanin shi wane irin mutum ne idan bata manta ba ai Fatima tace yana da kirki sedai ita kam sam bataga wani kirki a tattare da shi ba ,dan haka ta kudurta wa ranta idan zasu kwana su wuni yana shawagin nan bazata buɗe baki ta faɗa inda xe kai ta ba ,sedai idan shine ya tambaye ta ,dan bata sa shi ya ɗauko ta bare yazo yana wani shan kamshi" mtsswww" ta ja tsaki wanda har se da yadan jiyo ya dubeta ,ganin hankalin ta ma yana a wajen motar se bece komai ba ya ci gaba da tafiyar sa, shiru shiru ,har seda taji motar tayi parking da mamaki ta ke kallon wurin da ya tsaya ,tabbas unguwar su ne sedai be shiga lungun ba a bakin titi ya tsaya " to ya akayi yasan unguwar da take, anya kodai dama ya santa ne " idan kingama ƙauyancin zaki iya fita " ya faɗa batare da ya kalleta ba ,buɗe fita tayi daga motar tana magana na kasa-kasa tana hararsa ,da karfi ta rufo masa kofar ,irin wai ita taji haushin nan ,har ta tafi sekuma ta dawo daidai wurin glass ɗin da yake tace " Nagode" tare da turo baki kamar wacce aka yiwa dole,daga haka ta ci gaba da tafiyar ta ,be san sadda murmushi ya suɓuce masa ba ,dan shi al'amuran yarinyar mamaki suke bashi ,wani lokacin tayi kalar muna fukai ,wani lokacin kuma tayi kalar natsuwa yau dai zallar tsiwa yagani a tattare da ita ,shi be masan dalilin da yasa ya ɗaukota a motarsa ba ,koda yake Rumaisa ce ta jajibota zan yi mata warning kuwa ,dan banason yarinya marar kunya.
# *hi guys nasan da yawan* *ku* , *kun* *matsu kusan asalin labarin shin wacece Meerah me Hajia Sauda tayi mata da har take da wannan alwashin* ?
*Waye* *Mu'aisam? Da shi da Rufee ko akwai aure a tsakanin su? Idan akwai dole akwai wanda ba ɗan gidan ba kenan to waye daga cikinsu? Rufee ko Mu'aisam? Ya kudirin Hajia Laura shin da gaske xatayi nasarar lalata Rufee ko kuwa ,kai guys akwai abubuwa a dunkule yasin😂 it's mistery story kusan haka salona yake 😜 ga duk wanda ya karanta Sahibul ƙalbi, Asalina ,tabbas suma sunzo ne a dunƙule* ❤️ *kude* *kuci gaba da bibibiyata Much luv and endless* *care* ❤️
Follow me on Wattpad@damselfeedo
Real Bazamfaria ce ❤️
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:2️⃣1️⃣
Da sauri ta kammala gyaran ɗakin ,tana gama yau bata jira lokacin tafiyarta yayi ba ,kawai ta tafita ,a daidai lokacin da tafito shiku Mu'aisam,ya fito hannusa rike da twins da alama fita zasuyi ,sam bata kula dasu ba se da Nawwara ta kwace hannun ta daga Mu'aisam,ta taho da gugu tana faɗin " Aunty" da sauri meerah ta jiyo ,ganin Nawwara se ta sake mata smile "iyye Auta ina zakije haka ,kikaci gayu "fita zamuyi Aunty zamuje gidan Umma ne " ba tare da Meerah ta san wace Umma take nufi ba tayi murmushi tace " lallai kam to ki gaisheta sosai kinji " lah Aunty ai bata sanki ba" Ehhh duda haka dai ki gaishe ta "karar horn da sukaji ne yasa da sauri Meerah ta sake hannun ta tace jeki ana jiranki " Aunty kixo mutafi mana "a'a ni Kinga gida zanje ,jeki karki ɓata lokaci" make kafaɗa tayi tace "Allah kizo zamu sauke ki a hanya ai haka Ya Rumaisa ma idan zamu fita se tace Yaya ya ajeta gidan ƙawayen ta kuma baya faɗa ,oya let's drop you" ta faɗa tana jan jannun ta "kamar wata sauna haka Meerah ta zama ita batabi Nawwara ba ,ba ta kuma hanata jan hannun taba" kishigo mutafi mana " taji maganar Rumaisa ,murmushi tayi tace" a'a ba hanyar mu daya ba ,kutafi kawai na gode " tsawar da Mu'aisam yayiwa Rumaisa ne yasakata ɗago idon ta ta kalleshi " zaki shiga mutafi ne ko natafi na barki nan idan Mazan da suke zuwa daukarta sun zo se ki shiga su rage miki hanya?sosai kalmar mazan ya bugi zuciyar Meerah sedai bata da halin maida magana a wannan muhallin ,da sauri Rumaisa ta ja hannun ta ta tura ta a motar ,babu yadda ta iya dole ta zauna ,sedai ta haɗe fuska dan ta kula kamar Mu'aisam irin mutanen da basu iya magana ba ,su kan faɗi duk abinda yazo bakin su ,idan ba haka ba wane namiji ne ya taba zuwa ɗaukar ta da ze faɗi haka
Babu wanda yayi magana a motar se su twins da suke ta buga game a wayar Mu'aisam, basu tambayi ina zasu ajeta ba haka itama batayi magana ba ,tsayawar da taga motar tayi a gaban wani gida dake bakin titi ya sakata saurin buɗe motar tafita ,dan a tunanin ta ita suka tsaya ta sauka ,tun sun zo bakin hanya , sedai a mamakin ta dukan su suka fita ,Rumaisa ce ta rike hannunta kamar me tsoron karta gudu ,har suka isa bakin get ɗin gidan , knocking sukayi daga ciki aka amsa da ana zuwa ,da alama irin madaidaicin gidan nan ne da zaka ga get ɗin kusa da falon gida
Wata yar budurwa ta buɗe kofar fuskarta dauke da farin ciki take musu sannu da zuwa se kuma ta basu hanya suka shiga har falon gidan dukan su anan suka zauna ,babu daɗewa wata ƴar matashiyar dattijuwa ta fito akalla zata kai shekaru 55 ,dan sosai dan zata girmi Ammi ,kuma dai yanayin jin daɗin ba ɗaya ba ,duk da suma ɗin da gani suna da nasu rufin asiri sedai Bama zaka haɗa da nasu Ammi ba.
"Lale marhaban yan biyu kyautar Allah, yau kune a gidan mu sannun ku" abun da take faɗa kenan har ta zauna ,dukansu rusunawa sukayi suna gaishe ta ,cike da jin daɗi ta ke amsasu " Amra kije ki kawo musu ruwa mana "tashi tayi babu bata lokaci kuwa ta kawo musu Ruwan ,ita dai Meerah ,kusa a makure take zaune ,dan duk se takejin wani iri
A kunne Amrah tayiwa Rumaisa rada tana tambayar ta " wannan ko ita ce Yayan mu ze aura,na ganta kyakkawa da ita "tayi maganar so whisper ,kama baki Rumaisa tayi tana dariya se kuma ta kalli Mu'aisam ,harara ya jefa mata ,kamar yaji abinda sukace, tashi yayi yace " Umma bara na ajiye yarinyar nan se na dawo " adawo lafiya sukayi masa ,ganin yafice beyi mata magana ba ,se ta mike itama tayi musu sallama ta fita ,aiko suna fita Amrah da Rumaisa suka samu damar yin dariyar da suka kumshe ,kallon su Umma tayi cikeda mamaki tace " kuma lafiyar ku ,ko shegen gulmankun da kuka saba ne? Wlh Umma da rabon autar yarnan taki ta daku a gidan nan yau " Rumaisa ta faɗa tana sakeyin dariya
" Haba waya isa yazo har gida yadaki yata me tayi ma da wani ze daketa ? " Hmmm Umma bakiji me tace ba wai wannan ce yaya ze aura? tasan dai halinsa ai" se kuma tayi kasa da murya "Allah kuma Umma da ta faɗa se nake ganin dacewar su ,dan kam Allah yayi mata baiwar kyau ,a haka ma dan basu da shi ,da ace sunada kudi wannan ta shafa mai me tsada ai wlh ba matar kanana bace " ita dai Ummah murmushi kawai tayi tace " to menene nikaina ai nazata surikar Ammi ce aka kawo ta gausheni ,kuma Kinga saura kaɗan na tambaya ganin dai kamar tanajin kunya ne yasa nayi shiru,ashe da se ya haɗamu duka ya daka ko?".
" cab Umma ko kin manta sis Rufaidah ce yake so ,kuma tana matuƙar son sa ,dan Allah kudena zancen nan kar kujawa yar mutane wulaƙanci dan kuwa Ƴar aikin ta ce " zaro ido Amrah tayi tace "wai da gaske kikeyi wanann fine girl ɗin aiki takeyi wa Rufaidah ? Cab dama Yayanmu zece yana sonta ,naga yadda shegiya xatayi ,wlh nikam bana fatan ya aure ta ,nifa bana ma tunanin soyayya sukeyi kamar dai itace take wani iyayi ,musamman idan ta ganmu ,shegiya tana fama da dogon wuya kamar wata umbrella" kai Amrah bana son wulakanci a gabana kikeyiwa yar' uwara rashin kirki ,Kinga nikam inaso ya aure ta ,dan tana son sa a yadda na fahimta ze iya canza ta " taɓe baki Amrah tayi tace " hali ai zanen dutse ne ,bana tunanin zata canja ,any way Allah ya tabbatar mana da mafi alkhairi " yawwa ko kefa abinda Yakamata kice kenan tun farko".
Koda Meerah ta fita har Mu'aisam yakai motor ,dan haka itama kai tsaye ta isa back seat ta buɗe ,har xeyi mata magana kuma se ya fasa ,tana shiga ya tayar da motar ,ganin ya dosa titi ba tare da ya tambayeta inda ze kaita ba ,se hakan yasaka ta tunanin shi wane irin mutum ne idan bata manta ba ai Fatima tace yana da kirki sedai ita kam sam bataga wani kirki a tattare da shi ba ,dan haka ta kudurta wa ranta idan zasu kwana su wuni yana shawagin nan bazata buɗe baki ta faɗa inda xe kai ta ba ,sedai idan shine ya tambaye ta ,dan bata sa shi ya ɗauko ta bare yazo yana wani shan kamshi" mtsswww" ta ja tsaki wanda har se da yadan jiyo ya dubeta ,ganin hankalin ta ma yana a wajen motar se bece komai ba ya ci gaba da tafiyar sa, shiru shiru ,har seda taji motar tayi parking da mamaki ta ke kallon wurin da ya tsaya ,tabbas unguwar su ne sedai be shiga lungun ba a bakin titi ya tsaya " to ya akayi yasan unguwar da take, anya kodai dama ya santa ne " idan kingama ƙauyancin zaki iya fita " ya faɗa batare da ya kalleta ba ,buɗe fita tayi daga motar tana magana na kasa-kasa tana hararsa ,da karfi ta rufo masa kofar ,irin wai ita taji haushin nan ,har ta tafi sekuma ta dawo daidai wurin glass ɗin da yake tace " Nagode" tare da turo baki kamar wacce aka yiwa dole,daga haka ta ci gaba da tafiyar ta ,be san sadda murmushi ya suɓuce masa ba ,dan shi al'amuran yarinyar mamaki suke bashi ,wani lokacin tayi kalar muna fukai ,wani lokacin kuma tayi kalar natsuwa yau dai zallar tsiwa yagani a tattare da ita ,shi be masan dalilin da yasa ya ɗaukota a motarsa ba ,koda yake Rumaisa ce ta jajibota zan yi mata warning kuwa ,dan banason yarinya marar kunya.
# *hi guys nasan da yawan* *ku* , *kun* *matsu kusan asalin labarin shin wacece Meerah me Hajia Sauda tayi mata da har take da wannan alwashin* ?
*Waye* *Mu'aisam? Da shi da Rufee ko akwai aure a tsakanin su? Idan akwai dole akwai wanda ba ɗan gidan ba kenan to waye daga cikinsu? Rufee ko Mu'aisam? Ya kudirin Hajia Laura shin da gaske xatayi nasarar lalata Rufee ko kuwa ,kai guys akwai abubuwa a dunkule yasin😂 it's mistery story kusan haka salona yake 😜 ga duk wanda ya karanta Sahibul ƙalbi, Asalina ,tabbas suma sunzo ne a dunƙule* ❤️ *kude* *kuci gaba da bibibiyata Much luv and endless* *care* ❤️
Follow me on Wattpad@damselfeedo
Real Bazamfaria ce ❤️
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:2️⃣1️⃣