Sashe 15
Mabaraciya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
To ke Ameerah daga ina kuma kuka ɗauko wannan yarinyar daga ganin ta bata da gaskiya ,bare ma daga ganinta irin buzayen nan ne na daji kinsan su da shegen rashin imani kuma akasarinsu mayu ne "haka dai sukeyita suratai ,amma Hajia Sauda bata ce komai ba ,ita kuma Ameerah se warar ido takeyi dan maganar gaskiya yanzu kam a tsorace take.
tana tsugune a wurin Mu'aiseen ya shigo ,ɗaya bayan ɗaya yake kallonsu so yake yi ya fahimci abinda ke faruwa amma ya kasa ,zama yayi kan kujera yace " Mama andawo lafiya "cikin sanyin murya ta amsa shi abun yabashi mamaki sosai yanayin yadda yaji muryar ta kamar tana cikin damuwa dan baze iya tuna yaushe ne maganar arziki ya shiga tsakanin su ba ,abun da ya sani dai shine idan ta zo garin ze zo yayi mata sannu da zuwa shima saboda yasan idan be zo din ba ze iya kawo ɓacin rai tsakanin sa da Abba daga ƙarshe ma abun har ya dawo kan Ammi shiyasa yake ɗaukar duk wulaƙancin ta " ita wannan da lafiya take kuka" ya nuna Ameerah " yaya wlh tunanin mukeyi ko mayya ce daga ganin ta Mama ta rikice mana " cikin ko in kula yace " dama ke bakisan ta kika ɗauke ta aiki " yaya a titi fa nagan ta tana gantalin Bara shine na temake ta" batare da ya kalli Meerah ba yace mata "ƙarfe nawa kike tashi daga aikin ? cikin muryata da ta fara dishewa tace " ƙarfe 2 " duba wrist wach dinsa yayi yace " yanzu 2:40 ,hakan na nufin zaki iya tafiya "da sauri ta miƙe "haba yaya ya zaka ce ta tafi bayan bamusani ko da gaske mayyar bace"ganin irin kallon da yayi mata ne yasaka ta yin shiru ,dan batason faɗa yana shiga tsakanin su tunda tanason ya aure ta ,ita dai Meerah da sauri tafita da ga falon dan bata taɓa tunanin zata ga Hajiya Sauda ta firgita haka ba.
kallon Rufaidah yayi yace " tun za'aje ake shiri base an dawo ba ,meyasa tun farko bakiyi bincike akan ta kafin ki ɗauke ta ba ,and da ace mayya ce ai ke zata fara cinyewa kafin Mama "haba kaiko ya daga shigowar ka bakasan kan magana ba zaka sallami yarinya ,yanzu idan mayya ce ai gobe ba zata dawo ba "cikin matan da suke zaune ta faɗa " ɗaga mata hannu yayi yace "se kijira goben idan bata dawo ba ,se ku fara nemawa Mama magani "tashi yayi yace " to Mama Allah huta gajiya ,daga haka yabar falon.
yana fita suka fara zaginsa "wai Hajia har yanzu shegen yaron nan yana nan da jin kansa ,kiduba yadda yake magana cike da isa se kace shine me gidan " still Hajia Sauda batayi magana ba ,seda Rufaidah ta girgiza ta da karfi " wai Mama menene ko da gaske mayyar ce nifa yarinyar tabani tsoro "se yanzu ta sauke ajiyar zuciya ,cikin son kauda zancen tace " lafiya lau kawai yarinyar tayi min kama da wata ƙawata da ta rasu ne wlh shine fa da na ganta se na tuna da ƙawata ,mutuwar ne ta dawo min sabuwa "ayya Allah ya gafarta mata "suka haɗa baki " Ameen ,zan shiga ciki ina bukatar hutawa zamuyi magana anjima .........
*Kwana biyu nafara* *ƙyiuwar typing kuyi* *haƙuri pls*
*Comments and share*
Real Bazamfaria ❤️
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:1️⃣8️⃣
Yau kam jiki babu kuzari Meerah ta shiga ,gida ,ƙarin sayin jikin ta ma da ta samu Yaya Labaran ya dawo ,a tsakar gida ta samesu dan haka ta ɗan zauna suka gaisa ,kafin ta shiga daga ciki
Bayan ta wuce ne Yaya Labaran ya kalli Aunty yace " wai Nafisa lafiya Ameerah take kuwa se nake ganin kamar tana cikin damuwa tunda ga yanayin gaisuwar da tayimin zan iya fahimtar hakan ,wai daga ina ma take tun ɗaxu nike tambayar ki se kwana-kwana kikeyimin.
Ayya,Yaya na faɗa maka ta je gidan ƙawarta ne kuma ma bata daɗe da fita ba kaikuma ka shigo ,maganar damuwa kuma ,xe iya zama ko yau da gobe ne kasan sha'anin rayuwa ,amma dai lafiya lau muka tashi a gidan nan zan tambaye ta ko akwai abinda yake damunta ne zuwa anjima .
Tashi yayi yana saka takalmin sa " to shikenan ni dai zan fita se zuwa dare ko zan dawo dan zan zazzaga ne kinsan na daɗe wanan karon banzo ba tun a mota,su Kabiru suke kirana "adawo lafiya, ka gaishe su
Yana fita Aunty ta tashi da sauri kitchen ta shiga ta ɗaukowa Ameerah abincin ta ,a zaune ta sameta tayi tagumi da duka hannunta biyu ,tayi nisa sosai a duniyar tunani,Aunty ta ta bata ,sauke ajiyar zuciya tayi tace " Aunty kece ,zauna mana "ta faɗa tana matsa mata gefen katifar ta ,zama Aunty tayi ,tana kallon ta batace da ita komai ba har tsawon lokaci seda ta gama nazarin ta " Hajia saudah tazo ne? Da sauri ta kalli Aunty cikin mamaki tace " ya akayi kika san haka? Murmushi tayi tace " iya wannan firgicin da kike ciki ya isa sanar dani cewar fuskar Hajiya Sauda ne ya samar dashi a xuciyar ki ,sedai tambaya na anan taya hakan ya faru ,bayan nasan Ameerah bata da tsoro musamman ga abinda ta saka a gaba? .
"Hmmm Aunty bazaki gane bane nifa ba ita bace ta saka ni jin tsoro ,kawai dai yadda suke neman maida zancen wani iri Hajiya Sauda ta ganni shine ta firgita ,a tunanin ta ko Yaya Maryam ce ,to shine fa sukace wai sedai idan ni mayya ce taya ma za'a ce daga ganina ta rasa hankalin ta daƙyar Allah ya temakeni ,ɗan ɗan gidan ya shigo ,yace na tafi ,dan na rasa yadda zan wanke kaina ,saboda wlh nima firgicin da ta shiga ya bani mamaki ,dan ba wannan nike so ba nida nikeso na shiga jikinta ,to idan tayi sanyi ² dani ai komai xe lalace min.
" Hajia saudah bazata taɓa ganin ki ta kasa tankawa ba ,dakuwa bata ɗauke ido ga yara mata bare ke ,kawai dai yanxu tayi shock ne da ganin ki amma ina tabbatar miki cewar ,kafin gobe tunanin ta ze dawo ke kuma se kisan yadda zakiyi da ita "yawwa Aunty sega yaya ya dawo duk na tsorata yanzu ya za'ayi na rika fita daga gidan nan "Ameerah nima tunanin da nike kenan sema Kinga yadda ya tsareni da tambayar ina kike ,kuma na fahimci kamar be gamsu da cewar da nayi gidan ƙawarki kika je ba,wai yasan baki damu da zuwa gidan kowa ba " akwai matsala kenan Aunty " karki damu Insha'Allah zamusan yadda zamu tsara sa ,kici gaba da tafiya ba tare da yagane ba ko ? da sauri Meerah tace " me kike tunanin samu sanar masa ya yarda kinfa san halin yaya ,akwai saukin kai kam amma ,a irin wannan baya sanya ,ni wlh nafara jin na sare akan lamarin nan Aunty " badai nice nace kibarni dashi ba to ai nasan me zan faɗa masa kedai kiyi ƙoƙarin cire damuwar nan a fuskan ki saboda kar ya sake zargin wani abun.
"to shikenan Aunty Insha'Allah bama ze gane komai ba
Rufaidah#
da dare Hajia saudah na shirin tafiya ɗakin Abba ,kasan cewar yanada ɗaki a kowane party ,kuma taji shigowar sa tun ɗazu dan haka take shirin tafiya ,seda takammala komai kafin Rufee tace "am Mama wurin Abba zakije? Kallon ta Hajia saudah tayi tace "ko akwai damuwa da hakan ne" a'a Mama kawai dai naso mu ɗanyi magana ne "ta faɗa tana sosa kai ,dawo wa Hajia saudah tayi ta zauna ta ce " ina jinki "Mama dama da baki nan ne Abba yakemin magana akan aure ..."se kuma tayi shiru " go on ina jinki ,kinada wanda kike so kenan?Ehhh Mama sedai yadda naga Abba ya nuna tare yakeso ya aurar dani da Rumaisa ne abun beyimun ba , kinyi alƙawarin idan na tashi aure za'ayi bikin da ba'a taɓa yinsa ba a garin nan ,to me yasa zece wai ayi tare da su salon munafurci ne kawai Mama wlh sekinga irin abubuwan da sukayimin da ba ki nan ,Abba ma se faɗa yakemin ,wai inada baƙin hali " ajiye zancan su a gefe maganar haɗa bikin ne dai ko ni bazan lamunta ba to hala itama ta samu me so ne? Taɓe baki Rumaisa tayi tace "ni ina zan sani kinsan ba shiga sabgar su nikeyi ba " washe baki Hajia saudah tayi tace " to ke wa kika samo mana ,danfa har munso mu haɗaku aure keda yaron Hajia Sa'a"ashe Allah ya tsare dai ban amsa ta kai tsaye ba nace se na tuntuɓe ki ,ashe ma ke kinada wanda kike so ,to waye kuma ɗan waye?".
"Haba Mama waye kuwa idan ba Ya Mu'aiseen ba ,ina kinsan da wannan zancen da daɗewa "ashe baki da hankali Rufaidah ban sani ba me zakiyi da wannan shegen yaron ,da baya son uwarki baya ƙaunar ta ,ban taɓa samun matsala da Alh ba se a dalilin sa to idan ma mafalki kikeyi ki falka dan bazan taɓa goyon bayan wannan sakarcin ba ,na faɗa miki,tun wuri kisake tunani kisamu wanda ya dace dake ,ko kuma ki amince da Anwar ɗan wurin Hajia Sa'a
dan ko babu abinda ake nema ga namiji wanda baya dashi ,kyakkawa ne ajin farko na tabbata idan kika ganshi zasan yafi wancen sakaran komai ,sune suke da kuɗi ,mulki ke komai na da kika sani na rayuwa Allah ya basu ,rashin amsa mata da banyi ba bawai yana nufin dan bazan basu bane , a'a nayi hakan ne saboda na nema miki daraja ,kina lokacin da zaki fitar da wani mijin daban amma wlh idan kikayi wasa zansa Alh ya aura miki Anwar koda bakya son sa"tana gama faɗa ta bar dakin dan bata son Rufee ta karya mata zuciya wannan ihun na na ƙarfin haline ,Allah kaɗai yasan irin son da takeyiwa wa Rufaidah amma batajin hakan zesa ta yarda ta auri wani sakarai wai Mu'aisam
tana tsugune a wurin Mu'aiseen ya shigo ,ɗaya bayan ɗaya yake kallonsu so yake yi ya fahimci abinda ke faruwa amma ya kasa ,zama yayi kan kujera yace " Mama andawo lafiya "cikin sanyin murya ta amsa shi abun yabashi mamaki sosai yanayin yadda yaji muryar ta kamar tana cikin damuwa dan baze iya tuna yaushe ne maganar arziki ya shiga tsakanin su ba ,abun da ya sani dai shine idan ta zo garin ze zo yayi mata sannu da zuwa shima saboda yasan idan be zo din ba ze iya kawo ɓacin rai tsakanin sa da Abba daga ƙarshe ma abun har ya dawo kan Ammi shiyasa yake ɗaukar duk wulaƙancin ta " ita wannan da lafiya take kuka" ya nuna Ameerah " yaya wlh tunanin mukeyi ko mayya ce daga ganin ta Mama ta rikice mana " cikin ko in kula yace " dama ke bakisan ta kika ɗauke ta aiki " yaya a titi fa nagan ta tana gantalin Bara shine na temake ta" batare da ya kalli Meerah ba yace mata "ƙarfe nawa kike tashi daga aikin ? cikin muryata da ta fara dishewa tace " ƙarfe 2 " duba wrist wach dinsa yayi yace " yanzu 2:40 ,hakan na nufin zaki iya tafiya "da sauri ta miƙe "haba yaya ya zaka ce ta tafi bayan bamusani ko da gaske mayyar bace"ganin irin kallon da yayi mata ne yasaka ta yin shiru ,dan batason faɗa yana shiga tsakanin su tunda tanason ya aure ta ,ita dai Meerah da sauri tafita da ga falon dan bata taɓa tunanin zata ga Hajiya Sauda ta firgita haka ba.
kallon Rufaidah yayi yace " tun za'aje ake shiri base an dawo ba ,meyasa tun farko bakiyi bincike akan ta kafin ki ɗauke ta ba ,and da ace mayya ce ai ke zata fara cinyewa kafin Mama "haba kaiko ya daga shigowar ka bakasan kan magana ba zaka sallami yarinya ,yanzu idan mayya ce ai gobe ba zata dawo ba "cikin matan da suke zaune ta faɗa " ɗaga mata hannu yayi yace "se kijira goben idan bata dawo ba ,se ku fara nemawa Mama magani "tashi yayi yace " to Mama Allah huta gajiya ,daga haka yabar falon.
yana fita suka fara zaginsa "wai Hajia har yanzu shegen yaron nan yana nan da jin kansa ,kiduba yadda yake magana cike da isa se kace shine me gidan " still Hajia Sauda batayi magana ba ,seda Rufaidah ta girgiza ta da karfi " wai Mama menene ko da gaske mayyar ce nifa yarinyar tabani tsoro "se yanzu ta sauke ajiyar zuciya ,cikin son kauda zancen tace " lafiya lau kawai yarinyar tayi min kama da wata ƙawata da ta rasu ne wlh shine fa da na ganta se na tuna da ƙawata ,mutuwar ne ta dawo min sabuwa "ayya Allah ya gafarta mata "suka haɗa baki " Ameen ,zan shiga ciki ina bukatar hutawa zamuyi magana anjima .........
*Kwana biyu nafara* *ƙyiuwar typing kuyi* *haƙuri pls*
*Comments and share*
Real Bazamfaria ❤️
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:1️⃣8️⃣
Yau kam jiki babu kuzari Meerah ta shiga ,gida ,ƙarin sayin jikin ta ma da ta samu Yaya Labaran ya dawo ,a tsakar gida ta samesu dan haka ta ɗan zauna suka gaisa ,kafin ta shiga daga ciki
Bayan ta wuce ne Yaya Labaran ya kalli Aunty yace " wai Nafisa lafiya Ameerah take kuwa se nake ganin kamar tana cikin damuwa tunda ga yanayin gaisuwar da tayimin zan iya fahimtar hakan ,wai daga ina ma take tun ɗaxu nike tambayar ki se kwana-kwana kikeyimin.
Ayya,Yaya na faɗa maka ta je gidan ƙawarta ne kuma ma bata daɗe da fita ba kaikuma ka shigo ,maganar damuwa kuma ,xe iya zama ko yau da gobe ne kasan sha'anin rayuwa ,amma dai lafiya lau muka tashi a gidan nan zan tambaye ta ko akwai abinda yake damunta ne zuwa anjima .
Tashi yayi yana saka takalmin sa " to shikenan ni dai zan fita se zuwa dare ko zan dawo dan zan zazzaga ne kinsan na daɗe wanan karon banzo ba tun a mota,su Kabiru suke kirana "adawo lafiya, ka gaishe su
Yana fita Aunty ta tashi da sauri kitchen ta shiga ta ɗaukowa Ameerah abincin ta ,a zaune ta sameta tayi tagumi da duka hannunta biyu ,tayi nisa sosai a duniyar tunani,Aunty ta ta bata ,sauke ajiyar zuciya tayi tace " Aunty kece ,zauna mana "ta faɗa tana matsa mata gefen katifar ta ,zama Aunty tayi ,tana kallon ta batace da ita komai ba har tsawon lokaci seda ta gama nazarin ta " Hajia saudah tazo ne? Da sauri ta kalli Aunty cikin mamaki tace " ya akayi kika san haka? Murmushi tayi tace " iya wannan firgicin da kike ciki ya isa sanar dani cewar fuskar Hajiya Sauda ne ya samar dashi a xuciyar ki ,sedai tambaya na anan taya hakan ya faru ,bayan nasan Ameerah bata da tsoro musamman ga abinda ta saka a gaba? .
"Hmmm Aunty bazaki gane bane nifa ba ita bace ta saka ni jin tsoro ,kawai dai yadda suke neman maida zancen wani iri Hajiya Sauda ta ganni shine ta firgita ,a tunanin ta ko Yaya Maryam ce ,to shine fa sukace wai sedai idan ni mayya ce taya ma za'a ce daga ganina ta rasa hankalin ta daƙyar Allah ya temakeni ,ɗan ɗan gidan ya shigo ,yace na tafi ,dan na rasa yadda zan wanke kaina ,saboda wlh nima firgicin da ta shiga ya bani mamaki ,dan ba wannan nike so ba nida nikeso na shiga jikinta ,to idan tayi sanyi ² dani ai komai xe lalace min.
" Hajia saudah bazata taɓa ganin ki ta kasa tankawa ba ,dakuwa bata ɗauke ido ga yara mata bare ke ,kawai dai yanxu tayi shock ne da ganin ki amma ina tabbatar miki cewar ,kafin gobe tunanin ta ze dawo ke kuma se kisan yadda zakiyi da ita "yawwa Aunty sega yaya ya dawo duk na tsorata yanzu ya za'ayi na rika fita daga gidan nan "Ameerah nima tunanin da nike kenan sema Kinga yadda ya tsareni da tambayar ina kike ,kuma na fahimci kamar be gamsu da cewar da nayi gidan ƙawarki kika je ba,wai yasan baki damu da zuwa gidan kowa ba " akwai matsala kenan Aunty " karki damu Insha'Allah zamusan yadda zamu tsara sa ,kici gaba da tafiya ba tare da yagane ba ko ? da sauri Meerah tace " me kike tunanin samu sanar masa ya yarda kinfa san halin yaya ,akwai saukin kai kam amma ,a irin wannan baya sanya ,ni wlh nafara jin na sare akan lamarin nan Aunty " badai nice nace kibarni dashi ba to ai nasan me zan faɗa masa kedai kiyi ƙoƙarin cire damuwar nan a fuskan ki saboda kar ya sake zargin wani abun.
"to shikenan Aunty Insha'Allah bama ze gane komai ba
Rufaidah#
da dare Hajia saudah na shirin tafiya ɗakin Abba ,kasan cewar yanada ɗaki a kowane party ,kuma taji shigowar sa tun ɗazu dan haka take shirin tafiya ,seda takammala komai kafin Rufee tace "am Mama wurin Abba zakije? Kallon ta Hajia saudah tayi tace "ko akwai damuwa da hakan ne" a'a Mama kawai dai naso mu ɗanyi magana ne "ta faɗa tana sosa kai ,dawo wa Hajia saudah tayi ta zauna ta ce " ina jinki "Mama dama da baki nan ne Abba yakemin magana akan aure ..."se kuma tayi shiru " go on ina jinki ,kinada wanda kike so kenan?Ehhh Mama sedai yadda naga Abba ya nuna tare yakeso ya aurar dani da Rumaisa ne abun beyimun ba , kinyi alƙawarin idan na tashi aure za'ayi bikin da ba'a taɓa yinsa ba a garin nan ,to me yasa zece wai ayi tare da su salon munafurci ne kawai Mama wlh sekinga irin abubuwan da sukayimin da ba ki nan ,Abba ma se faɗa yakemin ,wai inada baƙin hali " ajiye zancan su a gefe maganar haɗa bikin ne dai ko ni bazan lamunta ba to hala itama ta samu me so ne? Taɓe baki Rumaisa tayi tace "ni ina zan sani kinsan ba shiga sabgar su nikeyi ba " washe baki Hajia saudah tayi tace " to ke wa kika samo mana ,danfa har munso mu haɗaku aure keda yaron Hajia Sa'a"ashe Allah ya tsare dai ban amsa ta kai tsaye ba nace se na tuntuɓe ki ,ashe ma ke kinada wanda kike so ,to waye kuma ɗan waye?".
"Haba Mama waye kuwa idan ba Ya Mu'aiseen ba ,ina kinsan da wannan zancen da daɗewa "ashe baki da hankali Rufaidah ban sani ba me zakiyi da wannan shegen yaron ,da baya son uwarki baya ƙaunar ta ,ban taɓa samun matsala da Alh ba se a dalilin sa to idan ma mafalki kikeyi ki falka dan bazan taɓa goyon bayan wannan sakarcin ba ,na faɗa miki,tun wuri kisake tunani kisamu wanda ya dace dake ,ko kuma ki amince da Anwar ɗan wurin Hajia Sa'a
dan ko babu abinda ake nema ga namiji wanda baya dashi ,kyakkawa ne ajin farko na tabbata idan kika ganshi zasan yafi wancen sakaran komai ,sune suke da kuɗi ,mulki ke komai na da kika sani na rayuwa Allah ya basu ,rashin amsa mata da banyi ba bawai yana nufin dan bazan basu bane , a'a nayi hakan ne saboda na nema miki daraja ,kina lokacin da zaki fitar da wani mijin daban amma wlh idan kikayi wasa zansa Alh ya aura miki Anwar koda bakya son sa"tana gama faɗa ta bar dakin dan bata son Rufee ta karya mata zuciya wannan ihun na na ƙarfin haline ,Allah kaɗai yasan irin son da takeyiwa wa Rufaidah amma batajin hakan zesa ta yarda ta auri wani sakarai wai Mu'aisam