Sashe 2
Mabaraciya Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kara tamke fuska tayi ,cikin rashin son zancen yayi tswo tace "na gode bana bukata " haba ke kuwa ai cancantar ki ne yasa nace ki shigo bawai se kina bukata ba ,bata sake cewa komai ba tarabashi ta tafi
Yana tsaye a wurin har seda yaga tayi nisa alamar dai da gaske ba shigar zatayi ba tukuna yakoma motorn shi
Follow me on wattpad@damselfeedo
#Real@Bazamfaria💙
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:4️⃣
,,,,,,,tunda daga ranar Ameerah batasake zuwa gidan ba ,amma ko yaushe plan dinta taya zata shiga gidan sauda takeyin shi tanasone idan tayi nasarar haduwa da ita ,duk wani shiri nata yayi aiki ,shigowar aunty ne yasakata dawowa daga duniyar tunani ,murmushi tayi tare da fadin " aunty ce da kanta ,itama murmushin ta mayar mata tace " to yau najiki shiru nama zata ko kinfita ne shine nace bara nazo na dubaki tafada tana zama gefen katifa
" wlh aunty ina nan bana fada miki shegiyar tayi tafiya ba ,tana can wurin fasadin nata Ameerah tafada tana cixon baki da alama abun yana yi mata ciwo ,dafata aunty tayi tace " Ameerah nifa inaganin wannan abun da kikeyi ba mafita bane taya xa'ayi ki ajiye karatunki ,kawai saboda kinaso ki dauki fansa kinsani burin Maryam be wuce taga kinyi karatu ba to mezesa saboda ita ki ajiye karatun ki nidai anawa shawarar ki koma makaranta na tabbata ko baki tona asirin Saudah ba yau da gobe Batabar komai ba asirinta se ya tonu ,amma yarinya kamarki a ce kina yawon gidaje tare da amsa sunan Mabaraciya wanann ai ba solution bane
Ameerah dai batace komai ba hasalima se wani zancen ta dauko ,tunda aunty taga haka tasan cewar ba daukar shawarar ta zatayi ba ,bata taba ganin yarinyar da ke rike abu a ranta ba kamar Ameerah, abunnan anyishi tun bata wani mallaki hankalin kanta ba amma yakasa barin xuciyar ta
"Akwai dalilina na dakatawa da karatu ,kinsani lamarin karatu yana bukatar kudi kingani yaya bawani karfi ne dashi ba kema ba wani Sana'a kikeyi ba ,shin me kike tunani idan nasaka araina cewa dole se nayi karatu ,bafa dole se mutum yayi karatu bane ze iya dogoro da kai ,nasani karatun ma yanada matukar anfani amma idan inada rabon yi sekiga nayi konan gabane ,nifa araina banajin komai saboda dakatar da karatu na kawai dai idan natuna burin yaya Maryam kenan senaji wani iri cikin raina
" hakane Ameerah amma kinsani indai kinason karatun nan na tabbata Isma'l ze iya daukar dawainiyar komai "hakane aunty nagode sosai da kokarinku amma dawainiyar da kukeyi dani haka ma ya isa fatana rabbi yabani ikon kyautata muku
Niger state
Wata matace zaune ta hakimce daga ganinta kasan tana da isa da kuma izza waya takeyi cikeda takama ,Sam bakajin me take fada kasancewar sedai bakinta ya motsa yarane 'yan mata tsugune a gabanta waya takeyi amma tana kare musu kallo ,se bayan tagama wayar ne tukuna tace " zaku iya zama ,tashi sukayi suka zauna cikeda tsoro
Kallon su tayi tasake wani killer smile cikeda isa tace " to ya kun shirya abunda nake bukata ko kuwa cikin kyar kyarwa dayar tace " munshirya Hajia daga mata hannu tayi tace "naji naki amsar kefa ,tafada tana nuna dayar budar bakin ta tace " tabbas duk Wanda babu Allah a cikin ranshi to ze iya aikata komai ,dama idan bakada kunya to ka aikata abunda kaso kidubemu hajiya anan ciki babu wacce baki isa haifarta ba amma kuma kice mune zamu zameki ababen jin dadi ,daga karshe kuma kitura mu karuwanci anabaki kudi wa'iyaxubillah ,amma ba lefinki bane lefin iyayen mune da Allah ya dora nauyim mu akansu amma suka kasa saukewa har wasu suka yaudaresu suka daukomu da sunan aikatau ,domin subata mana rayuwa
duk maganar da yarinyar nan keyi babu wacce ta taba zuciyar hajiya itadai abunda tasani dole zata biya bukatar ta dasu takuma samu kudi ta dalilinsu ,daya daga cikin masuyimata hidma takira tace "tafi dasu kitabbata sun tsabtace jikinsu domin bana bukatar na shaki wari ko akasinsa ,kuma ki koya musu yanda zasu sarrafani domin naji dadi daga nan zuwa gobe
Wacece wannan matar?
Kucigaba da bina asannu zan bayyana muku komai
#comment and share
Follow me on wattpad@damselfeedo
#Real@Bazamfaria
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:5️⃣
,,,,,,,, haka matashiyar matar nan ta tafi da yaran can bangaren da aka kebe domin ajiye irinsu idan ankawo ,suna shiga abunda suka gani ne yakara daga hankalin su ,yan matane su biyu tare da wata hajiya ,ashekaru zata kai 50 years amma kwance take duka yanmatan suna wasa fa jikinta " wa'iyazu billah shine abunda suka furta cikeda tsoro sedai ga alamu ita jagorar tasu tasaba gani domin kuwa ko nuna alamun tasan da mutane a wurin batayi ba ,ganin da tayi sun daskare a wurin yasakata jan jannunsu da karfi ,sukabita har suna hadawa da tuntube domin daganin irin wannan fasadin gara ma ace a makance Allah ya halicce ka
Wani lungu suka shiga saigasu sun bullu wani wuri dakuna ne sunfi ashirin a wurin ,bazaka taba cewa akwai wannan ginin a wurin ba matukar dai bakasan kan gidan ba tunda sukagani ,suka kara girmama rashin tsoron Allah irin na matar nan ,key tasaka tabude wani daki ,masha'Allah parlor ne maikyau da tsari sekuma bedroom daga gefe kuma kitchen ne ,cikin bedroom tashiga dasu "Ku tube kayanku shine abunda tace dasu ,babu wacce tayi motsin kirki a cikin su bare ma tasaka ran zasu iya tubewa
d'ai bayan d'ai take binsu da kallo ,tabe baki tayi lokacin da idonta ya sauka akan breast dinsu " idan ma bada jaraba irin na Hajia ba me zatayi da Ku me kuke dashi ita da takeda manyan 'yan mata ,sudai basu ce da ita komai ba ,zama tayi tai crossing leg tace "tunda naga alamun bawani mamora ne daku ba ni bazan shiga yi muku wanka na wahalar da hannuna ba a banza ba ,dama nazata kudin matane nadan rage zafi nima amma zaku iya shiga kuyi kufito sedai ku tabbata kunfita da kyau ,babu wacce ta motsa a cikin su
dariya tayi tace" let me advice yuh ,koda nasan ba jin abunda nafada kukayi ba domin alamu sun nuna kudin matsiyata ne ,Hajia da kuke gani wlh komai zakuyi tunda tayi niyar moranku se tayi mafita d'aya ne kuyi abunda tace idan ba hakaba ,tanada 'kattin maza da suke mata hidma wlh kunji na rantse gunsu zata kaiku suyi muku kaca kaca ,yanda kukasan mayunwatan karnuka haka suke ,saboda haka takeyiwa duk wacce tayi mata taurin kai ,nima hakan ne yafaru dani
Sunajin haka jiki amace suka fara shiga wanka seda sukagama ta dauko musu kaya tabasu bin kayan sukayi da kallo ,tare da tunanin taya zasu iya sakasu domin irin sexy clothes dinann ne koda sun sakasu have necked zasu zama
cikin raunin murya sukace "aunty dan Allah kibari mu maida kayan da muka cire ,zare ido tayi tace da alamu dai ku din rabon karnukan Hajia ne ,kuma wlh matukar tabasu ku ,to kaskantacciyar rayuwa zakuyi a gidan nan ina mai baku shawara da kuyi biyayya kawai ,fita tayi babu dadewa se gata ta dawo da tiren abinci ,agabansu ta ajiye tace " idan kun koshi seku saka kayan kafin nazo mufara aikin mu ,daga haka tafita a dakin ,wani sabon kuka suka fashe dashi ,sunfi 30 minutes sunayi cikeda tausayin junansu da kuma tunanin irin rayuwar da iyayen su suka jefasu domin kuwa akansu suka dora alhakin komai
koda ta dawo tasamesu cikin wannan yanayin ko abinci basu ci ba bare su saka kayan ,bata ce dasu komai ba kawai taja daya ta dora kan bed wani irin wassani tafara yi mata ,tun tanayi a hankali har tafara fita hayyacinta ta ko ina yamutsa ta takeyi ,itakuma yarinyar babu abunda takeyi se kuka tadauki tsawon lokaci tukuna ta tureta tana fitar da wani kalan nishi ,da hannu takeyiwa dayar alama da tazo domin bazata iya magana ba ,girgixa kanta tafara yi ai da ta fizgota da karfi seta ta fado kan gadon ,itama haka ta jagwal gwalata ,kusan ma tafi waccen shan wahala bayan tagama kuma se ta fashe da kuka ,dukansu da kallon mamaki suke binta seda tayi mai isarta tukuna ta fita batare da tace dasu ufan ba......
Follow me on wattpad@damselfeedo
#Real@Bazamfaria
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:6️⃣
,,,,,,,,dukansu da kallon mamaki suka bita to me hakan ke nufi ,tashi sukayi suka mayar da kayan jikin su.
Yunwar da sukaji ne yasaka su janyo abincin da takawo musu suka fara ci ,seda aka dauki lokaci tukuna se gata ta dawo zama tayi shiru tana binsu da kallo
Kamar bazatayi magana ba ,se kuma tace "da farko sunana Fatima ana kirana da Binta ni haifaffiyar garin Sokoto ce zama yakawo mahaifina Suleja ,anan ne yafara kasuwancin kayan itatuwa (fruit) nakan bishi wurin dayake kasuwanci idan banda makaranta
Watarana ranar Saturday wacce bazan manta da ita ba ,nadawo daga islamiya ,ko gida bantafi ba kai tsaye nazo wurin baba na ,zuwana yayi daidai da zuwan Hajia Saudahh ,yanda naga suna gaisawa da baba na ne yabani tabbacin cewa yasanta ,dagowa nayi da niyar na gaisheta se naga ashe ita tun tuni ni take kallo ,cikeda kosawa da kallon da takeyi min nace mata inawuni ,cikin sakin fuska ta amsani ,daganan bansake magana ba sema d'aukar jakana da nayi nace da baba na ni zantafi ,kudi masu yawa tabani ,amma naki amsa seda baba na yasa baki tukuna na karba ,haka natafi zuciyata na tunanin ina babana yasan wannan matar har ga Allah nidai zuciya na bata na tsu da ita ba tunda ga wannan lokacin kullum se baba na yace tana gaisheni nidai sedai nace ina amsawa
Yana tsaye a wurin har seda yaga tayi nisa alamar dai da gaske ba shigar zatayi ba tukuna yakoma motorn shi
Follow me on wattpad@damselfeedo
#Real@Bazamfaria💙
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:4️⃣
,,,,,,,tunda daga ranar Ameerah batasake zuwa gidan ba ,amma ko yaushe plan dinta taya zata shiga gidan sauda takeyin shi tanasone idan tayi nasarar haduwa da ita ,duk wani shiri nata yayi aiki ,shigowar aunty ne yasakata dawowa daga duniyar tunani ,murmushi tayi tare da fadin " aunty ce da kanta ,itama murmushin ta mayar mata tace " to yau najiki shiru nama zata ko kinfita ne shine nace bara nazo na dubaki tafada tana zama gefen katifa
" wlh aunty ina nan bana fada miki shegiyar tayi tafiya ba ,tana can wurin fasadin nata Ameerah tafada tana cixon baki da alama abun yana yi mata ciwo ,dafata aunty tayi tace " Ameerah nifa inaganin wannan abun da kikeyi ba mafita bane taya xa'ayi ki ajiye karatunki ,kawai saboda kinaso ki dauki fansa kinsani burin Maryam be wuce taga kinyi karatu ba to mezesa saboda ita ki ajiye karatun ki nidai anawa shawarar ki koma makaranta na tabbata ko baki tona asirin Saudah ba yau da gobe Batabar komai ba asirinta se ya tonu ,amma yarinya kamarki a ce kina yawon gidaje tare da amsa sunan Mabaraciya wanann ai ba solution bane
Ameerah dai batace komai ba hasalima se wani zancen ta dauko ,tunda aunty taga haka tasan cewar ba daukar shawarar ta zatayi ba ,bata taba ganin yarinyar da ke rike abu a ranta ba kamar Ameerah, abunnan anyishi tun bata wani mallaki hankalin kanta ba amma yakasa barin xuciyar ta
"Akwai dalilina na dakatawa da karatu ,kinsani lamarin karatu yana bukatar kudi kingani yaya bawani karfi ne dashi ba kema ba wani Sana'a kikeyi ba ,shin me kike tunani idan nasaka araina cewa dole se nayi karatu ,bafa dole se mutum yayi karatu bane ze iya dogoro da kai ,nasani karatun ma yanada matukar anfani amma idan inada rabon yi sekiga nayi konan gabane ,nifa araina banajin komai saboda dakatar da karatu na kawai dai idan natuna burin yaya Maryam kenan senaji wani iri cikin raina
" hakane Ameerah amma kinsani indai kinason karatun nan na tabbata Isma'l ze iya daukar dawainiyar komai "hakane aunty nagode sosai da kokarinku amma dawainiyar da kukeyi dani haka ma ya isa fatana rabbi yabani ikon kyautata muku
Niger state
Wata matace zaune ta hakimce daga ganinta kasan tana da isa da kuma izza waya takeyi cikeda takama ,Sam bakajin me take fada kasancewar sedai bakinta ya motsa yarane 'yan mata tsugune a gabanta waya takeyi amma tana kare musu kallo ,se bayan tagama wayar ne tukuna tace " zaku iya zama ,tashi sukayi suka zauna cikeda tsoro
Kallon su tayi tasake wani killer smile cikeda isa tace " to ya kun shirya abunda nake bukata ko kuwa cikin kyar kyarwa dayar tace " munshirya Hajia daga mata hannu tayi tace "naji naki amsar kefa ,tafada tana nuna dayar budar bakin ta tace " tabbas duk Wanda babu Allah a cikin ranshi to ze iya aikata komai ,dama idan bakada kunya to ka aikata abunda kaso kidubemu hajiya anan ciki babu wacce baki isa haifarta ba amma kuma kice mune zamu zameki ababen jin dadi ,daga karshe kuma kitura mu karuwanci anabaki kudi wa'iyaxubillah ,amma ba lefinki bane lefin iyayen mune da Allah ya dora nauyim mu akansu amma suka kasa saukewa har wasu suka yaudaresu suka daukomu da sunan aikatau ,domin subata mana rayuwa
duk maganar da yarinyar nan keyi babu wacce ta taba zuciyar hajiya itadai abunda tasani dole zata biya bukatar ta dasu takuma samu kudi ta dalilinsu ,daya daga cikin masuyimata hidma takira tace "tafi dasu kitabbata sun tsabtace jikinsu domin bana bukatar na shaki wari ko akasinsa ,kuma ki koya musu yanda zasu sarrafani domin naji dadi daga nan zuwa gobe
Wacece wannan matar?
Kucigaba da bina asannu zan bayyana muku komai
#comment and share
Follow me on wattpad@damselfeedo
#Real@Bazamfaria
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:5️⃣
,,,,,,,, haka matashiyar matar nan ta tafi da yaran can bangaren da aka kebe domin ajiye irinsu idan ankawo ,suna shiga abunda suka gani ne yakara daga hankalin su ,yan matane su biyu tare da wata hajiya ,ashekaru zata kai 50 years amma kwance take duka yanmatan suna wasa fa jikinta " wa'iyazu billah shine abunda suka furta cikeda tsoro sedai ga alamu ita jagorar tasu tasaba gani domin kuwa ko nuna alamun tasan da mutane a wurin batayi ba ,ganin da tayi sun daskare a wurin yasakata jan jannunsu da karfi ,sukabita har suna hadawa da tuntube domin daganin irin wannan fasadin gara ma ace a makance Allah ya halicce ka
Wani lungu suka shiga saigasu sun bullu wani wuri dakuna ne sunfi ashirin a wurin ,bazaka taba cewa akwai wannan ginin a wurin ba matukar dai bakasan kan gidan ba tunda sukagani ,suka kara girmama rashin tsoron Allah irin na matar nan ,key tasaka tabude wani daki ,masha'Allah parlor ne maikyau da tsari sekuma bedroom daga gefe kuma kitchen ne ,cikin bedroom tashiga dasu "Ku tube kayanku shine abunda tace dasu ,babu wacce tayi motsin kirki a cikin su bare ma tasaka ran zasu iya tubewa
d'ai bayan d'ai take binsu da kallo ,tabe baki tayi lokacin da idonta ya sauka akan breast dinsu " idan ma bada jaraba irin na Hajia ba me zatayi da Ku me kuke dashi ita da takeda manyan 'yan mata ,sudai basu ce da ita komai ba ,zama tayi tai crossing leg tace "tunda naga alamun bawani mamora ne daku ba ni bazan shiga yi muku wanka na wahalar da hannuna ba a banza ba ,dama nazata kudin matane nadan rage zafi nima amma zaku iya shiga kuyi kufito sedai ku tabbata kunfita da kyau ,babu wacce ta motsa a cikin su
dariya tayi tace" let me advice yuh ,koda nasan ba jin abunda nafada kukayi ba domin alamu sun nuna kudin matsiyata ne ,Hajia da kuke gani wlh komai zakuyi tunda tayi niyar moranku se tayi mafita d'aya ne kuyi abunda tace idan ba hakaba ,tanada 'kattin maza da suke mata hidma wlh kunji na rantse gunsu zata kaiku suyi muku kaca kaca ,yanda kukasan mayunwatan karnuka haka suke ,saboda haka takeyiwa duk wacce tayi mata taurin kai ,nima hakan ne yafaru dani
Sunajin haka jiki amace suka fara shiga wanka seda sukagama ta dauko musu kaya tabasu bin kayan sukayi da kallo ,tare da tunanin taya zasu iya sakasu domin irin sexy clothes dinann ne koda sun sakasu have necked zasu zama
cikin raunin murya sukace "aunty dan Allah kibari mu maida kayan da muka cire ,zare ido tayi tace da alamu dai ku din rabon karnukan Hajia ne ,kuma wlh matukar tabasu ku ,to kaskantacciyar rayuwa zakuyi a gidan nan ina mai baku shawara da kuyi biyayya kawai ,fita tayi babu dadewa se gata ta dawo da tiren abinci ,agabansu ta ajiye tace " idan kun koshi seku saka kayan kafin nazo mufara aikin mu ,daga haka tafita a dakin ,wani sabon kuka suka fashe dashi ,sunfi 30 minutes sunayi cikeda tausayin junansu da kuma tunanin irin rayuwar da iyayen su suka jefasu domin kuwa akansu suka dora alhakin komai
koda ta dawo tasamesu cikin wannan yanayin ko abinci basu ci ba bare su saka kayan ,bata ce dasu komai ba kawai taja daya ta dora kan bed wani irin wassani tafara yi mata ,tun tanayi a hankali har tafara fita hayyacinta ta ko ina yamutsa ta takeyi ,itakuma yarinyar babu abunda takeyi se kuka tadauki tsawon lokaci tukuna ta tureta tana fitar da wani kalan nishi ,da hannu takeyiwa dayar alama da tazo domin bazata iya magana ba ,girgixa kanta tafara yi ai da ta fizgota da karfi seta ta fado kan gadon ,itama haka ta jagwal gwalata ,kusan ma tafi waccen shan wahala bayan tagama kuma se ta fashe da kuka ,dukansu da kallon mamaki suke binta seda tayi mai isarta tukuna ta fita batare da tace dasu ufan ba......
Follow me on wattpad@damselfeedo
#Real@Bazamfaria
*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION*
( *On* *word* *together* )
*MABARACIYA*
*Story* *and* *writing*
*By*
*FIDDAUSI* *SANI*
(damsel feedorh)
🅿️:6️⃣
,,,,,,,,dukansu da kallon mamaki suka bita to me hakan ke nufi ,tashi sukayi suka mayar da kayan jikin su.
Yunwar da sukaji ne yasaka su janyo abincin da takawo musu suka fara ci ,seda aka dauki lokaci tukuna se gata ta dawo zama tayi shiru tana binsu da kallo
Kamar bazatayi magana ba ,se kuma tace "da farko sunana Fatima ana kirana da Binta ni haifaffiyar garin Sokoto ce zama yakawo mahaifina Suleja ,anan ne yafara kasuwancin kayan itatuwa (fruit) nakan bishi wurin dayake kasuwanci idan banda makaranta
Watarana ranar Saturday wacce bazan manta da ita ba ,nadawo daga islamiya ,ko gida bantafi ba kai tsaye nazo wurin baba na ,zuwana yayi daidai da zuwan Hajia Saudahh ,yanda naga suna gaisawa da baba na ne yabani tabbacin cewa yasanta ,dagowa nayi da niyar na gaisheta se naga ashe ita tun tuni ni take kallo ,cikeda kosawa da kallon da takeyi min nace mata inawuni ,cikin sakin fuska ta amsani ,daganan bansake magana ba sema d'aukar jakana da nayi nace da baba na ni zantafi ,kudi masu yawa tabani ,amma naki amsa seda baba na yasa baki tukuna na karba ,haka natafi zuciyata na tunanin ina babana yasan wannan matar har ga Allah nidai zuciya na bata na tsu da ita ba tunda ga wannan lokacin kullum se baba na yace tana gaisheni nidai sedai nace ina amsawa