Sashe 25
Kiswa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Babu abunda take karantowa a zuciyarta sai"lailah'ailla anta subhanaka inni kuntu minza'zzalimin"tayi yafi ba adadi dan tasan Allah kaɗai zai ƙwaceta hannunsa musamman da hasashenta ya bata cewa haɗakar ba tashi bace shi kaɗai har da Mother da Farry,baya ta cigaba da ja har sai da takai ƙarshen bangon kusa da bed side drawer ɗinta yayin da ya mara mata baya yayi mata cage da jikinsa,rufe idanunta tayi tsam lokaci da taji hannu sa a wuyanta yana shafawa ,rumtse idanunta tayi sosai hawaye na fitowa ta cikinsu kafun tace"Yaya sagir kaji tsoran Allah,duk wani abu da kake tunanin zakayi mun yanzu Allah yana kallanka kuma bazai barka ba domin zalunci ne ,ba zai tashi tambayar ka ba sai lokacin da ka manta ka sakankance , ka tausaya mun ko dan maraicina,babu abunda nake binka dashi a rayuwa sai alheri,dan Allah kada ka bini da sharri".
Dukan ginin gefenta yayi ya damƙe hannunsa cike da bacin rai yace"kar ki Fara faɗa mun wannan a wannan gejin da nake wanda bazan iya huƙuri dake ba,please Kiswa na roƙeki,kar ki bani wahala,kiyi mun wannan alfarmar ko dan yan uwantakar dake tsakanin mu,wallahi na miki alkwarin cikin satin nan zan Aureki, kinga babu wani tunani na zaki fuskanci wulaƙancin Namiji,after all Nine na sanki ƴa mace kuma zan riƙe miki sirrinki.
Abubuwan da suka haɗar mata sun haɗo ne da ƙyama,takaici da baƙin ciki,yawun da ke mata ɗaci a bakinta ta tattaro ta watsa masa a fuska tana mai faɗin"Allah ya tsinewa Aurenka da rufun asirinka ,To hell with you ."da wani irin zafin yanayi ya ɗauketa da mari ya Fara ƙokarin cire bathrobe ɗin dake jikin ta,kuka take sosai tana ihu wanda yaci ace wani a gidan ya farka ya kawo mata ɗauki,kokawa suka fara inda take mayar masa da iyakacin ƙarfin ta,kamar ance ta kalli Kan bedside ɗinta lokacin da yake faman sunsuna mata wuyanta,fitilar kan bedside din ta ƙarfe idanunta suka sauka akai inda take wata idea ta faɗo mata,cikin zafin nama ta saka hannunta ta ɗauko ta buga masa akai,wata wahalaliyar ƙara ya saki ya ja baya dafe gurin yayi yaga jini,gadan gadan yayi kanta yana mai fadin"wallahi sai kinci ubanki,kafun ya ƙaraso ta sake ɗaga lantern ta saita gaban shi da ke jansa yayi iskanci da ita ta buga masa iya ƙarfinta,wata iriyar azababbar ihu ya saki wanda ya dau ƙuwa a gidan,gefe Kiswa ta tsaya tana kallan yarda ya riƙe gabansa yana ihu ga jini da take gani yana fita,ko kaɗan bata ji tausayin sa ba,cike da ƙarfin hali ta ɗauki wayarta tana mai ƙokarin kiran layin Appa amma bata shiga,ƙarar ƙwankwasa ƙofarta ya saka ta rab'ewa ta buɗe jikinta na ƙyarma ƙaɗan kaɗan,mother ta shigo da saurin ta tana mai cewa "me kika yi masa ni juwairiyyah "kafun tace wani abu sai ga Farry ma tazo da gudun ta tana mai cewa "lafiya?"turus tayi lokacin da idanunta suka sauka kan sagir wanda ke faman ihu hannunsa bisa gabansa wanda ke faman jini,kafun kuma kace mene sai dif ya ɗauke a sume.
Wani irin ihu Mother ta saka tana mai cewa ta kasheshi Faridha ta kashe mun ɗa maza ƙira sameer,cikin kuka Farry tace"mother Kin manta ɗazu ƙinyi drugging abincin sa ,babu abunda zamuyi ya farka a yanayin da yake bari na kira Mai gadi ya taimaka mu kaishi asibiti"fita Farry tayi da gudu yayin da mother ta taso kan Kiswa wadda babu dana sani ko tausayi a zuciyarta face mamaki tunda ai yaci ace ihunta ya kawo su amma basu zo ba sai da yayi nashi ,hakan ya tabbatar mata da cewa tare suke.
Mari mother ta ɗauke ta dashi tana mai cewa"ke azzaluma ce,ke muguwa ce kiswa tuntuni na sani amma yau kika tabbatar mun,amma anzo ƙarshe ,kama hannunta tayi tace "zo ki bar gidan nan,wallahi sai Kin tafi,sannan idan Sagir ya mutu wallahi kema sai Kin mutu"hanunta ta fara ja zuwa hanyar waje ,tirjewa Kiswa ta fara ganin ko ɗan ƙwali babu akanta,cikin muryar rashin nadama tace "Mother ki bari na ɗauki mukullin motata sannan nasaka kaya mana,ki kalleni 'fa babu ko ɗan ƙwali kaina".
"Wallahi tunda na jawoki ko babu kayane a jikinki sai kin bar gidan nan,sannan a duk inda kike ki shirya ƙarbar shammaci dan wallahi sai na kulleki"mother ta faɗa yayin da ta cigaba da jan Kiswa wadda a wannan gejin idanunta suka fara zubar hawaye sakamakon rashin imanin da Mother ke gwada mata.
Koda suka isa bakin gate Mai gadi ma yana ƙokarin shiga ciki domin taimaka musu a fito da sagir a kaishi asibiti,buɗe ƙofar gate ɗin mother tayi ta watsa Kiswa wadda taji abun kamar a mafarki,kallan kanta tayi daga sama har ƙasa ,bathrobe ɗinta iya gwiwace sannan kanta Babu ɗan kwalli ,wanne hotel zata fara nufa a haka ?ita ba mai ƙawaye bace domin a rayuwarta Farry ta ɗauka ƙawarta yanzu kuma ga inda takaisu,Haidar ya faɗo mata,kallan kanta ta kumayi tayi saurin kaɗa kai,bazata taba bari ya ganta cikin yanayi irin wannan ba ,maƙiyinta ma bazata so taganshi haka ba,tana tsaye tana wannan jimamin ga waya dai a hannunta tarasa wanda zata kira,SALEEK?Shine mutum na farko da ya faɗo mata ,kira ɗaya tayi masa ya ɗaga,rasa abun cewa tayi kawai ta fashe masa da kuka,cike da tashin hankali yace"Kiswa lafiya?"cikin kuka tace "ina buƙatar taimakon ka idan zan samu please,zan kunna maka location kazo inda nake indai ban taƙura maka ba,and idan ba damuwa ka sama mun koda hijab ne.
Cikin tashin hankali ya tashi daga kwancen da yake ya ɗauki mukullin motar sa yace"gani nan yanzun nan ,im coming."tana kashe wayan ta kunna masa location ta kuma gefe ta rab'e tana mai jin tsoro ganin yarda garin yayi shiru ga dare , dama koda rana unguwar na da ƙarancin Mutane,addu'a kawai take a zuciyarta Allah ya tsareta daga sharrin wajen da take,tana wannan tsayuwar Su mother suka fito inda Aka kulle gidan baki ɗaya gudun kar ta shiga,haka nan tana wannan tsayuwar Jiran Saleek motar sa ta danno gurin,wani irin ajiyar zuciya ta sauke tana mai hamdala ,da mutuƙar damuwa ya fito a motansa hannunsa ɗauke da Hijab ɗin Maman shi cos Amatul'islam bata da hijab a gidan tunda bama ta gidan bai ɗaya,kafun ya fara tambayarta me ya faru hijab ɗin ya miƙa mata ya juya baya ,Bayan ta saka tace masa ta gama sai lokacinne ya juyo yana tambayar ta lafiya?mene yafaru?
Mai kike yi a waje ?talk to me kiyi mun magana.
Share hawayenta tayi tace"just take me out of here ,bana san na sake minti ɗaya anan i feel suffocated .bai sake cewa komai ba ya buɗe mata gaban motar sa ta shiga,key yayiwa motar bai tambayeta inda zai kaita ba ganin yarda take sheƙa kukan da sai a lokacin yadawo mata,tuƙi kawai yake bai san inda zashi ba,sai da tasha kukan ta mai isarta kafun tace"idan bazan takura maka ba ka kaini hotel mana zuwa safiya na saka a kawo mun jakana cos ina samun matsala da bank ɗina Ƙwana biyu gashi cards ɗina duka suna jakana."
Bai ce mata komai ba ya É—auki hanyar guest house É—in su,tafiya ce mai É—an tsayi dan har bacci ta samu ya fara É—aukarta wanda tana farashi take farkawa,unguwace mara hayaniya kamar dai tasu wadda ke É—auke da gidaje na gani na faÉ—a,horn yayi bakin gidan ,sai da yayi wajen sau huÉ—u kafun gate man É—in ya fito dan ganin wanene domin baya tsammanin kowa ,ganin motar Saleek ya sakashi komawa da sauri dan buÉ—e masa gate.
Yana shiga yayi fakin a gurin adana motoci kafun ya maida kalansa ga Kiswa wadda idanunta ke rufe,haka nan ya tsinci kansa da jin yana da gurbi mai muhimmaci a gare ta ,koda bata faɗa masa ba abun cikin gida ya fito da ita kuma ya tabbata abunnan ba mai daɗi bane,sannan kiran sa da tay ya nuna masa irin adadin yardar da ta bashi wadda ya ɗaukarwa kansa alƙawarin bazai bata damar yin dana sani na yardar da tayi masa ba.
A hankali ta buɗe idanunta tana mai gyara zamanta da ta kula da ƙarfin halinta na baccin da tayi a motar sa,murmushi yayi ganin yarda take kallan window ɗinta dan tabbatar da inda take,cikin sigar kwantar mata da hankali yace"hajiya calm down ba sace ki nayi ba ,nan guest house ɗin Abba ne dake ALI AKILU estate,its safe sannan ki ƙwantar da hankalinki bazan taba cutar dake ba,naga da kije hotel gwanda ki zauna anan ɗin yafi,sannan ba ke kaɗaice cikin gidan ba akwai mai gadi da masu aiki mata uku,ɗaya na girki ɗaya na shara da wanke wanke,ɗaya kuma itace ogansu wadda ke kula da gidan baki ɗaya,suna gidanne kuma saboda yawan amfani da gida da nake domin Abba ma zan iya ce miki ya manta da gidan dan kulawarsa a hannuna take.
Shiru tayi tana kallansa kafun ta buÉ—e bakinta tace"nagode Saleek bazan taba mantawa da abunda kayi mun ba yau É—in nan".murmushi kawai yayi ya bude side É—insa ya fita kafun ya zagayo ya buÉ—e mata gefen ta.
A baya take binsa suka shiga tamfatsetsan gidan yana maiyi mata jagora,duk da dare ne an rage haske gidan hakan bai hana kaga yanayin tsarin sa ba,staircase É—in dake cikin falon suka haura inda ya buÉ—e wani É—aki guda ya kalleta yace "bismillah".
Babu musu tabi bayan sa bata jin wani ɗar zuciyarta domin kuwa tayiwa Saleek yardar da bai kamata ace tayi masa ba,amma a hakan nan zuciyarta bata dana sani da yardar da tayi masa ko kuma tunani na zai cutar da ita duk da kuwa hakan ta miƙawa ɗan uwanta Sagir amma ya nemi ya ƙeta mata haddi.
Queen sized bed ne cikin ɗakin mai kyau wanda yasha farin bedding yayin da komai na ɗakin yake white and ash gwanin burgewa,juyowa yayi ya kalleta yace "kiyi amfani da ɗakin nan,Abba yayi sa domin Amatul'islam ne ,duk da kuwa bata ƙasa amma ya yarda yaran sa can be rebellious kinga kamar ni gidan nan Na mayar dashi gidan zuwa na dan nan na wuni dana kiraki ɗazu Kin fita ,so feel at home,kina jin yunwa ba? Bari naje na taso cook ta sama miki wani abun".
Dukan ginin gefenta yayi ya damƙe hannunsa cike da bacin rai yace"kar ki Fara faɗa mun wannan a wannan gejin da nake wanda bazan iya huƙuri dake ba,please Kiswa na roƙeki,kar ki bani wahala,kiyi mun wannan alfarmar ko dan yan uwantakar dake tsakanin mu,wallahi na miki alkwarin cikin satin nan zan Aureki, kinga babu wani tunani na zaki fuskanci wulaƙancin Namiji,after all Nine na sanki ƴa mace kuma zan riƙe miki sirrinki.
Abubuwan da suka haɗar mata sun haɗo ne da ƙyama,takaici da baƙin ciki,yawun da ke mata ɗaci a bakinta ta tattaro ta watsa masa a fuska tana mai faɗin"Allah ya tsinewa Aurenka da rufun asirinka ,To hell with you ."da wani irin zafin yanayi ya ɗauketa da mari ya Fara ƙokarin cire bathrobe ɗin dake jikin ta,kuka take sosai tana ihu wanda yaci ace wani a gidan ya farka ya kawo mata ɗauki,kokawa suka fara inda take mayar masa da iyakacin ƙarfin ta,kamar ance ta kalli Kan bedside ɗinta lokacin da yake faman sunsuna mata wuyanta,fitilar kan bedside din ta ƙarfe idanunta suka sauka akai inda take wata idea ta faɗo mata,cikin zafin nama ta saka hannunta ta ɗauko ta buga masa akai,wata wahalaliyar ƙara ya saki ya ja baya dafe gurin yayi yaga jini,gadan gadan yayi kanta yana mai fadin"wallahi sai kinci ubanki,kafun ya ƙaraso ta sake ɗaga lantern ta saita gaban shi da ke jansa yayi iskanci da ita ta buga masa iya ƙarfinta,wata iriyar azababbar ihu ya saki wanda ya dau ƙuwa a gidan,gefe Kiswa ta tsaya tana kallan yarda ya riƙe gabansa yana ihu ga jini da take gani yana fita,ko kaɗan bata ji tausayin sa ba,cike da ƙarfin hali ta ɗauki wayarta tana mai ƙokarin kiran layin Appa amma bata shiga,ƙarar ƙwankwasa ƙofarta ya saka ta rab'ewa ta buɗe jikinta na ƙyarma ƙaɗan kaɗan,mother ta shigo da saurin ta tana mai cewa "me kika yi masa ni juwairiyyah "kafun tace wani abu sai ga Farry ma tazo da gudun ta tana mai cewa "lafiya?"turus tayi lokacin da idanunta suka sauka kan sagir wanda ke faman ihu hannunsa bisa gabansa wanda ke faman jini,kafun kuma kace mene sai dif ya ɗauke a sume.
Wani irin ihu Mother ta saka tana mai cewa ta kasheshi Faridha ta kashe mun ɗa maza ƙira sameer,cikin kuka Farry tace"mother Kin manta ɗazu ƙinyi drugging abincin sa ,babu abunda zamuyi ya farka a yanayin da yake bari na kira Mai gadi ya taimaka mu kaishi asibiti"fita Farry tayi da gudu yayin da mother ta taso kan Kiswa wadda babu dana sani ko tausayi a zuciyarta face mamaki tunda ai yaci ace ihunta ya kawo su amma basu zo ba sai da yayi nashi ,hakan ya tabbatar mata da cewa tare suke.
Mari mother ta ɗauke ta dashi tana mai cewa"ke azzaluma ce,ke muguwa ce kiswa tuntuni na sani amma yau kika tabbatar mun,amma anzo ƙarshe ,kama hannunta tayi tace "zo ki bar gidan nan,wallahi sai Kin tafi,sannan idan Sagir ya mutu wallahi kema sai Kin mutu"hanunta ta fara ja zuwa hanyar waje ,tirjewa Kiswa ta fara ganin ko ɗan ƙwali babu akanta,cikin muryar rashin nadama tace "Mother ki bari na ɗauki mukullin motata sannan nasaka kaya mana,ki kalleni 'fa babu ko ɗan ƙwali kaina".
"Wallahi tunda na jawoki ko babu kayane a jikinki sai kin bar gidan nan,sannan a duk inda kike ki shirya ƙarbar shammaci dan wallahi sai na kulleki"mother ta faɗa yayin da ta cigaba da jan Kiswa wadda a wannan gejin idanunta suka fara zubar hawaye sakamakon rashin imanin da Mother ke gwada mata.
Koda suka isa bakin gate Mai gadi ma yana ƙokarin shiga ciki domin taimaka musu a fito da sagir a kaishi asibiti,buɗe ƙofar gate ɗin mother tayi ta watsa Kiswa wadda taji abun kamar a mafarki,kallan kanta tayi daga sama har ƙasa ,bathrobe ɗinta iya gwiwace sannan kanta Babu ɗan kwalli ,wanne hotel zata fara nufa a haka ?ita ba mai ƙawaye bace domin a rayuwarta Farry ta ɗauka ƙawarta yanzu kuma ga inda takaisu,Haidar ya faɗo mata,kallan kanta ta kumayi tayi saurin kaɗa kai,bazata taba bari ya ganta cikin yanayi irin wannan ba ,maƙiyinta ma bazata so taganshi haka ba,tana tsaye tana wannan jimamin ga waya dai a hannunta tarasa wanda zata kira,SALEEK?Shine mutum na farko da ya faɗo mata ,kira ɗaya tayi masa ya ɗaga,rasa abun cewa tayi kawai ta fashe masa da kuka,cike da tashin hankali yace"Kiswa lafiya?"cikin kuka tace "ina buƙatar taimakon ka idan zan samu please,zan kunna maka location kazo inda nake indai ban taƙura maka ba,and idan ba damuwa ka sama mun koda hijab ne.
Cikin tashin hankali ya tashi daga kwancen da yake ya ɗauki mukullin motar sa yace"gani nan yanzun nan ,im coming."tana kashe wayan ta kunna masa location ta kuma gefe ta rab'e tana mai jin tsoro ganin yarda garin yayi shiru ga dare , dama koda rana unguwar na da ƙarancin Mutane,addu'a kawai take a zuciyarta Allah ya tsareta daga sharrin wajen da take,tana wannan tsayuwar Su mother suka fito inda Aka kulle gidan baki ɗaya gudun kar ta shiga,haka nan tana wannan tsayuwar Jiran Saleek motar sa ta danno gurin,wani irin ajiyar zuciya ta sauke tana mai hamdala ,da mutuƙar damuwa ya fito a motansa hannunsa ɗauke da Hijab ɗin Maman shi cos Amatul'islam bata da hijab a gidan tunda bama ta gidan bai ɗaya,kafun ya fara tambayarta me ya faru hijab ɗin ya miƙa mata ya juya baya ,Bayan ta saka tace masa ta gama sai lokacinne ya juyo yana tambayar ta lafiya?mene yafaru?
Mai kike yi a waje ?talk to me kiyi mun magana.
Share hawayenta tayi tace"just take me out of here ,bana san na sake minti ɗaya anan i feel suffocated .bai sake cewa komai ba ya buɗe mata gaban motar sa ta shiga,key yayiwa motar bai tambayeta inda zai kaita ba ganin yarda take sheƙa kukan da sai a lokacin yadawo mata,tuƙi kawai yake bai san inda zashi ba,sai da tasha kukan ta mai isarta kafun tace"idan bazan takura maka ba ka kaini hotel mana zuwa safiya na saka a kawo mun jakana cos ina samun matsala da bank ɗina Ƙwana biyu gashi cards ɗina duka suna jakana."
Bai ce mata komai ba ya É—auki hanyar guest house É—in su,tafiya ce mai É—an tsayi dan har bacci ta samu ya fara É—aukarta wanda tana farashi take farkawa,unguwace mara hayaniya kamar dai tasu wadda ke É—auke da gidaje na gani na faÉ—a,horn yayi bakin gidan ,sai da yayi wajen sau huÉ—u kafun gate man É—in ya fito dan ganin wanene domin baya tsammanin kowa ,ganin motar Saleek ya sakashi komawa da sauri dan buÉ—e masa gate.
Yana shiga yayi fakin a gurin adana motoci kafun ya maida kalansa ga Kiswa wadda idanunta ke rufe,haka nan ya tsinci kansa da jin yana da gurbi mai muhimmaci a gare ta ,koda bata faɗa masa ba abun cikin gida ya fito da ita kuma ya tabbata abunnan ba mai daɗi bane,sannan kiran sa da tay ya nuna masa irin adadin yardar da ta bashi wadda ya ɗaukarwa kansa alƙawarin bazai bata damar yin dana sani na yardar da tayi masa ba.
A hankali ta buɗe idanunta tana mai gyara zamanta da ta kula da ƙarfin halinta na baccin da tayi a motar sa,murmushi yayi ganin yarda take kallan window ɗinta dan tabbatar da inda take,cikin sigar kwantar mata da hankali yace"hajiya calm down ba sace ki nayi ba ,nan guest house ɗin Abba ne dake ALI AKILU estate,its safe sannan ki ƙwantar da hankalinki bazan taba cutar dake ba,naga da kije hotel gwanda ki zauna anan ɗin yafi,sannan ba ke kaɗaice cikin gidan ba akwai mai gadi da masu aiki mata uku,ɗaya na girki ɗaya na shara da wanke wanke,ɗaya kuma itace ogansu wadda ke kula da gidan baki ɗaya,suna gidanne kuma saboda yawan amfani da gida da nake domin Abba ma zan iya ce miki ya manta da gidan dan kulawarsa a hannuna take.
Shiru tayi tana kallansa kafun ta buÉ—e bakinta tace"nagode Saleek bazan taba mantawa da abunda kayi mun ba yau É—in nan".murmushi kawai yayi ya bude side É—insa ya fita kafun ya zagayo ya buÉ—e mata gefen ta.
A baya take binsa suka shiga tamfatsetsan gidan yana maiyi mata jagora,duk da dare ne an rage haske gidan hakan bai hana kaga yanayin tsarin sa ba,staircase É—in dake cikin falon suka haura inda ya buÉ—e wani É—aki guda ya kalleta yace "bismillah".
Babu musu tabi bayan sa bata jin wani ɗar zuciyarta domin kuwa tayiwa Saleek yardar da bai kamata ace tayi masa ba,amma a hakan nan zuciyarta bata dana sani da yardar da tayi masa ko kuma tunani na zai cutar da ita duk da kuwa hakan ta miƙawa ɗan uwanta Sagir amma ya nemi ya ƙeta mata haddi.
Queen sized bed ne cikin ɗakin mai kyau wanda yasha farin bedding yayin da komai na ɗakin yake white and ash gwanin burgewa,juyowa yayi ya kalleta yace "kiyi amfani da ɗakin nan,Abba yayi sa domin Amatul'islam ne ,duk da kuwa bata ƙasa amma ya yarda yaran sa can be rebellious kinga kamar ni gidan nan Na mayar dashi gidan zuwa na dan nan na wuni dana kiraki ɗazu Kin fita ,so feel at home,kina jin yunwa ba? Bari naje na taso cook ta sama miki wani abun".