← Book details Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 8 OF 29

Sashe 8

Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

*Page 7*
Ko bin takanshi bayi ba shiga motarshi  suka bar wajen, Maina yana komawa gida ɗakinshi  ya shige, ya ɗauki kwalbar giya yanda ya buɗe bakin haka ya ɗaura, akan bakinshi sai da yashanye shi tasss, sannan yasake buɗe wani kwalbar yasake ɗaukowa, wasa-wasa sai da yasha kwalba kusan shida a gurin aikuwa yana, gamawa yashiga jifa da duk wani abinda yake, ɗakinki kaman, mahaukaci haka ya koma, duk ya birkita kome, jin karan wayarshi ne yasa ya, nutsu sannan ya ɗauka a buge, cikin masifa ya dakawa me kiran tsawa yace,
"waye ?"
    "sorry Maina, ma'amurah ce dama zanje gida jos ne shine nace bari nakiraka mugaisa bansan zan dameka bane am sowiee"
       "Ok ki karasa, ina jiranki," sannan yayi mata kwantace, barrack ɗin,

         Daga tashar mass, mashin ta hawu, ya kawota har bakin gater ɗin barrack ɗin, masu tsaron gater bayani tayi musu, dake sunsan halinsa babu wanda yayi yunkurin hanata shiga unguwar,

             Tashi yayi ya gyara kayan ɗakin dukda a buge yake, be hanashin tuna abindasu Mashkur suka, masa ba ji yake kaman zuciyarshi zata faɗo daga kirjinshi,

          Buga kofar gidan da akeyi ne yasa zai fito rashin dace kafarshi tataka kwalbar da ya fasa, kuwa tayi masa mugun yanka, ga hanunshin da ta farfashe
        dukda zafin da yake ratsa koina najikinshi, be hana shi jin zafinsu Shkurah ba ji yake zafin yankar da yayi bekai zafin marin da Shkurah tayi masa, ba ɗaga kafar yayi ya cire kwalbar yafita, buɗe mata kofa tashigo, jin yana warin giya yasa ta sake murmushi, dan ita yar hanunce wuccewa yayi tabi bayanshi idanuntane ya kaikan kafarshi a tsoroce tace.
"Sir maina, kalli kafarka jini yana ɓata ko ina,"

         "Eh nasani yanzun, zanyi dress ɗin kafar, muje ki huta,
        ɗakin da Mashkur ya zauna nan ya kaita dan ya gyara ɗakin koda Ubaidatu zatazo masa hutu, bashi da matsala,

     Nan ya kaita, sannan ya koma ɗakinshi, tattara ɗakin yayi sannan ya share ko ina, ya zuba a kwandon shara, first aid box ya ɗauko ya ajiye sannan ya shiga wanka ya jima a cikin ruwan zafi, yana ratsashi ta koina rufe idanunshi yayi yana tuno, abinda ya faru da marin har da rashin mutuncin da mashkur yayi mashi, hmm wannan abin ya tsaya a ran maina, buɗe idanunshi yayi, sakamakon jin ana shafa masa kirji, Ma'amurah ce zaune daga ita sai towel, murmushi tayi masa sannan ta mike ta sake towel ɗin tashiga abin wanka,

kwanciya a jikinshi tayi, na wani lokaci sannan ta ɗauko sabulu tashiga goga masa, lumshe idanunshi yayi, yana me nazarin wasu abubuwa kanta,

             Karo nafarko da mace tasa maina hawan ruwa,

              Duk abinda ma'amurah tasani zatayi tayi amma maina be santana yi, ba haka sukq fito wankar ita tayi masa dress hanun da kafarshi, a nan kuma ya nuna mata m, daman kallonki nake, abinda suka fi jan hankalinshi, boons ɗinta dan haka dasu ya fara, cikin k'warewa yake sucking ɗinsu yar banza sai tura masa take tana riko kanshi, duk  ilahirin jikinshi rawa yake dan salon Ma'amura karshe ne, ta iya tafiya da zuciyar yan maza,
        Maina hooo.

           ***
Lokacin da shkurah ta shigo gida rank'washinta Ya sadeeq yayi dan baki ɗaya hankalin Umma baki ɗaya ya tashi, zuciyarta cike da fargaba da tsoro tana gudun karwani ya cutar mata da auta sai gashi ta dawo, ajiyar zuciya umma tayi sannan ta gallah mata hararanta tayi bayan tamata dakuwa, itakuws rike kanta tayi tana zubda kwalla sabida zafin rank'washinta da sadeeq yayi, cikin shashekar kuka tace.
"Meye laifina ince mashin ne ban samu ba, shine ake ganin laifina, idan da wani abu yasame ni me zaku ce" tana faɗan haka, tayi shige ɗakinsu.

      Tun daga ranar, ake zuwa ɗaukosu haka ya rage, haɗuwar Mashkur duk da bata fito ta nuna ba, but haka yana damunta, a islamiyya saura sati biyu, sugama har da hadda,

       kusan hidimar karatunta yasa kanta, amma duk ranar da kewar Mashkur ya addabeta, toh Umma sai ta koreta dan hiranshi tayi, da yanda take bashi ciwonkai, da yanda take masa shirme,

                    ...
  Ɓayan sallar magarib, yanda a kofar gidan yayi sallah, dake akwai masalaci a cikin gidan, yana idar da sallah, ya nemi iso a xuwa wajen Alhaji hammayo,  dake suna tare da Sadeeq ne ba a ɗauki lokaci ba ya shigar dashi har falon yana shiga da, ita ya fara tozali, sanye yake da wani yadin material amma na maza kalar cream wandon kaftani ne ajikinshi yayi kyau baisa hula ba dan daman dress ɗin bana hula bace,

             Umma tana kan kujera ita daman suna tattaunawane akan harkan kasuwancinsa, ita shkurah tana kwance akan cinyar  tana cin pop corn, a duniya abu abinda shkurah ta bashi amanna kaman kayan zaki, idan da tana kallon a reserve taga tallar wani chocolat toh dan masifa sai ta ɗagawa Babansu hankali yasa anemo mata, takan  faɗawa kowa, ita shazumamiya ce,
        Yanzun haka pop corn ɗin A sky crown aka sayo mata take, ci jin sallamar mutane yasa ta miqe zaune, tare da amsawa Ya sadeeq ne a gaba, Mashkur yana baya leka bayan Sadeeq tayi maahkur ya sakar mata murmushi zillowa tayi daga kujeran tana raraba idanun zillon da tayi yayi sanadin da hularkanta ya zame gashin da tayi gamonshi suka zubo bayanta,

           Mamakine ya rufeshi, suna zuwa cikin falon suka zube akan kafet gaida Baba yayi a kunyace sannan , ya juya ya gaida Umma, sannan ya saci kallon inda shkura take tunda taganshi ta bar cikin pop ɗinta, so take ya kalleta ta galla masa harara dan kusan kwananshi goma babu shi babu a lamarshi, shi yasa take kulle da shi.

         Sadeeq ne ya kalle Babansu yace,
"Baba yazo wajenkane,"
        mikewa Umma tayi ta riko hanun shkurah, dan su bar musu falon dansu zanta, da gayya ta sake robon pop ɗin ya zube a gaban mashkur, durkusawa tayi hankali ɗauki robon, ɗago idanunta tayi ta zuba cikin nashi tace,
"U luk nice."
          mikewa tayi tabar falon duk abinda suke akan idanu Alhaj hammayo, farin cikine ya cika zuciyarshi daman addu'a yake Allah yaba shkurah miji nagari wanda zayi alfahari da ita nagartace, Alhamdulillah ubangiji ya amshi addu'arshi.

       Tana fita ya alhaji ya maida hankalinshi kansa yace,
"Mashkur ko? meke tafe da kai,"

            gyaɗa masa kai yayi cikin nutsuwa da ladabi,
  duk kunyata rufeshi, (kai mashkur sai kace mace wanga kunya haka😹)lolz
             gyara zama yayi sannan yace,
"Daman naso niman izinkane,"
   shiru yayi kanshi a sunkuye, matsanacin kunyar Babane ya kamashi, murmushi Baba cike dattako sannan yace,
"Mashkur, kenan hmm toh wannan kunyartaka, ai zata k'wareka, amma kana nufin kazo niman wani abune a gidan nan?"
       gyaɗa masa kai,
   "toh me kake niman izinin?"

        Again gyaɗa kai yayi sannan, yace,
"Ɗaman shkurah?"
         dariyane ne yake cin Baba da Sadeeq, suna mamakinsa,
     "toh shkurah ko."
     Shiru Baba yayi, ya ɗauke wuta na wani lokacin ajiyar zuciya yayi sannan yace,
"Gaskiya bazan ɓoye maka ba, nayiwa shkura miji, kayi hakuri."
     Yana faɗan haka ya tsuke fuska,
          dukda karfin ac dake falon be hana mashkur jin zafi, zufa ke karyo masa tako ina a jikinshi, runtsa idanun yayi ya danke hanunshi cikin tashin hankali ya kalli Baba yace.,
"Don Allah Abba, karufa min asiri wallahi ina sonta, itace rayuwata, na haɗaka da Allah,"

          Shiru yayi sabida, bacika dogon magana ba, idanun kaɗa jajur hankali ya mike zai bar gidan.
        "Shin kai waye? daga ina kake,"Inji Baban shkura,
            juyawa yayi a hankali sannan ya durkusa, yace.
"Sunana Muh'd Hassan Muh'd katagum, sannan nafitone daga cikin gidan sarkin katagum, ni sojan samane, ina da matsayin captain ne,  Abba nayi maka alkawarin rike shkurah tsakani da Allah, zan tayata hidiman kuruciyarta bazan tauyeta ba, bazan takurata ba, zan bata matsayi na musaman a zuciyata, zanwa sonta hidima ba son wani abu ya cutar da ita ba, zan kare mutuncinta da kimarta."

           Sunkuyar dakai yayi yana sauke ajiyar zuciya, kallonshi Baban shkurah yayi nawani lokaci, sannan yace.
" kaman sati uku zuwa huɗu, akayi bikinku kaida yaron Sarki hussain kuma naje, ɗaurin auren kana ganin babu wata damuwa, da aurenta da zakayi."

         "Ubangiji ya bamu daman yin bibiyu uku huɗu, kuma ina da abinyi, kobana aikin gwanati, ni ɗan kasuwane ina da manyan shaguna anan bauchi da azare, ina da kampani haɗin gwiwa a japan muna kafet, Abba zan maida Shkurah sarauniya, Bazakayi da nasanin aura min y'arka ba, zanyi kuka lokacin da take kuka, zanyi dariya alokacin da take dariya, Abba koda ya ya shkurah tayi kunci nine zanji ciwon abun, zanyi amfani da shekaruna na maidasu dai-dai da nata, Idan ni shugabane a waje, zan maida kaina bawanta Abba bayan Mahaifiyata shkurah itace tabiyu a zuciyata, ko mahaifiyata tasan darajar Shkurah Abba wallahi zan iya sadaukar da komena da narasa shkurah gwara narasa kome, hmmm abba zakace ina maka daɗin bakine, Ina sonta zan bata rayuwata dan nata ya inganta."

       Zuba masa idanun sukayi daga Alhaj hammayo da Sadeeq,
cike da mamaki,

        Duk jikin Baban shkura yayi sanyi gyara murya yayi sannan yace,
"Muh'd mashkur kaje na yarje maka kanemi Zainab, kuma ina son nan da wata gudu, katuro Wakilanka suzo min aurenta, amma biki sai ta fara karatu kafin nan tasake nutsuwa, dan ak'wai yaranta a tattare da ita, sannan bana son yawan zuwa idan zakazo ma banda zuwan dare kazo da maraici, sannan bana son kasake mata kuɗi dan haka ma wani matsalane nan gaba, ina son kaso tane dan Allah ba dan abin hanunka ba ka gane ko, Allah yayi muku albarka,"

          Sadeeq ne ya amsa da Amin. Sallama yayi masa tare da godiya sannan suka fita, sadeeq ya kalle shi, taɓe baki yayi sannan yace,
" Yanzun kai don Allah zaka iya zama da mace yar karama irin shkurah, hmm yarinyar da taɓaci da ɗan banzan rashin kunya, karshefa rainaka zatayi dan ba kunya ce da itaba,"

"Tunanin kane haka amma ni ai ba damuwa, idan tarainani daman wanda yafi dacewa mace taraina ai mijintane dan ita tafi kowa sanin sirrinsa, kaga kenan ba laifi bane haka sai ma kara sabom dausayin soyayya,"

        "Ok bari na shiga nakira maka ita kugaisa."
Chapter 8 · 0% Book details