← Book details Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 6 OF 29

Sashe 6

Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

             Haka kowa ya watse aka amare a gidajensu suna kuka,(😹)

           Bayan abokai sun rako angwaye dan kowa da abokanshi, idan kuka ga abokan Mashkur sun dace, da shi dan kamilalun mutane ne masu mutunci da daraja,

     tawajen maina ma haka, balaifi, mutanenshi suna da mutunci sai dai dake mutumin banzane dole aka samu yan bariki irinshi.

      Akowani ɓangare kome ya tafi dai-dai yanda ya dace.

             Bayan dawowar mashkur, leka ɗakin Zubaida yayi ya ajiye mata,laidarta sannan yayi mata sai da safe, abin ya bata mamaki ace ranar farkonshi amma yana gudun amaryarshi.

A ɓangaren Maina kuwa ɗokin wannan ranar yake, dan haka yana dawowa yashiga banɗakinsa yayi wanka sannan yasaka wasu riga da wando, yabi Ubaida ɗakinta yana shiga ita kuma lokacin tafito ban ɗaki daga ita sai towel,

       Wajenta yanufa ya amshi ɗayar towel ɗin da take goge gashinta yashiga goge mata duk kunyarshi ya rufe,

          bayan ya gama ne ya ɗauko, mai lotion ya shafe mata a jiki, wani rigar barci ya ɗauko zai saka mata takwace tashige banɗaki, taje tasaka yayi mata kyau kuwa, kallon kanta tayi taga ina zata iya fita, da wannan kayan,

    ganin tana, ɓata masa lokacine ya shiga banɗakin,kare mata kallo yayi sannan yace,

"My wify zakiyi citta fa, muje kici abinci sai mukwanta ko,"

         Jikinta asanyaye haka tabiyo shin dan ya riko hanunta wanda, jin laushin da yayi yasa ya fara sukurkucewa nama ya juye masu a wani tire da ya gani a ɗakin shi ya ciyar, da ita sannan tasha madara, bayan sun gama wanke bakinta tayi,

          Duk maina yagama k'waɗaituwa da son kasancewa da Ubaida tana hayewa gado, yabita, ko k'wanciyar arziki batayi ba ya birkitota jikinsh, abinda suka fi ɗaukar hankalinshi, boons ɗinta su yashiga, murzawa yana tsotsesu kaman wani karamin yaro, baki ɗaya sun tafi da hankalinshi, itakuwa zafi da bakon yanayi yake ratsata, mika take tana wani irin nishi, ɗagowa yayi yaga yanda take mika cikin yanayin da yafeta, ciki.

         Lashe koina najikinta yake kaman wani wanda yasame Lollipop, koda ya isa fadar karshe yashiga mata wasu abubuwa🙈😷

             Sai da yagama kashe mata jiki sannan yashiga kokarin karasa sauran aikin da ya faru, mmmmmm.

     Ya isa haka rawoton kar mu wucce gona da iri

*Inayinku*💋
3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: 🙆*QADDARAN RAYUWATA*🙆
_SHUKRAH_
Mai_Dambu

Al-Jabbar Al-Mutakabeer Al-Khaliq Al-Baariu👏👏👏

*Page 6*

Sai da ya shafe about awa ɗaya yana, abu ɗaya yana, abin tausayi duk tafita hayacinta dakyar take ajiyar zuciya, kifa kanshi yayi akan fuskanta yana lashe ruwan hawayen da yake zuba daga idanunta, tabbas yau yasame nutsuwa fiye da tunaninshi,
so yake yajanye daga jikinta, amma yanayinta ya hanashi, sabida itace mace ta farko da yayi mu'amala da ita babu condom, janyewa yana ya koma gefenta ya kwanta yana maida numfashi, a gajiye rufe idanunshi yayi yana tuna irin matan da yayi lalata dasu, so yake ya haɗasu da ita ko, zai gane akwai bambanci,."Hmm Ubaidata tafisu nesa bakusa ba,"yace.

Matsawa yayi, gurinta ya rungumeta,sosai yake jin tausayinta ya shiga zuba mata albarka dan yaji kome daga gareta, kaman yanda yace zatayi citta me yaji kuwa dan musaman aka sakata aɗaki na tsawon sati biyu ana mata dilke, tashi yayi ya sauka a gadon banɗakin yaje ya haɗa musu ruwa, zuwa yayi ya ɗauketa cak, ya kaita banɗaki ya taimaka mata ta gasa kanta yanda ya dace, sannan sukayi wankan tsarki suka fito,

wani rigar barci ƴa ɗauko mata, tasa sai binta da ido yake, dan ta shayar da shi mamaki sosai,
k'wanciya sukayi yana manne da ita,

***
A ɓangaren maahkur kuwa, tunda ya ajiye mata laida yashige ɗakinshi, cire kayan jikinshi yaƴi, sannan ya shiga bandaki ya watsa ruwa, da alawala yafito, sallar shafa'i da wutiri, yayi sannan yayi addu'a ya shafa ya kwanta,

Washi gari....
Tunda Mashkur ya dawo sallar asuba, be kwanta ba ya shiga banɗaki yayi wanka, ya shirya cikin ɗanyen boyal me masifar tsada, skyblue, takalminshi fari yasaka sai hularshi itakuma skya blue ce yayi kyau turare ya fesa , kallon kanshi yayi a mirro sannan yasaka, agogonshi silver, yayi kyau ba laifi.

Yana fita falo ya nufi ɗakin Zubaida, knocking yayi ba'a buɗe ba dan haka ya kama handle ɗin kofar ya murɗa yashiga dai-dai tafito kenan daga wanka, goge gashin kanta takeyi dan haka hankalinta yana kan abinda take,

Hankalin shi yana kan wani abu ya dauka yana, dubawa kuma y juya mata baya dan haka be san yadda take ba, gyara murya tayi sannan tace,
"Ina kwana Ya mashkur,"
juyowa yayi yana amsawa, ganin yanda take, daga ita sai towel, yayi saurin kauda kanshi yace,
"Lafiya lau, ya kika tashi ya bakunta, zanfita zuwa gida daga nan zan isa Fada, dan nasan yau gidan nan baza'a rasa masu zuwa ba, kin gane ko,"

gyaɗa masa kai tayi, cikin nutsuwa, be sake kallonta ba yafita sai da ya isa bakin kofa yace "sister sai anjima"

mamakine ya rufeta, shi kuma wani irin mutum ne, haka girgiza kai tayi sannan tacigaba da gyara jikinta,

.....
Ubaidatu tariga Maina farkawa wajen karfe shida da rabi, dakyar ta mike tashiga ban ɗaki, ta sakw haɗa ruwan zafi, tashiga a gurguje sannan tafita a rawan ta ɗauro alola, tafito sallah ta gabarta sannan ta koma inda Maina yake ta tasheshi, a sanyaye tace,
"Yaya maina katashi, munrasa sallar asuba, ynz kuma shida da arbain ne kar rana tafito bakayi sallah, ba babu kyau."

Ta karshe maganar tana kallon fuskanshi, buɗe ido yayi a hankali ya zubasu akanta, murmushi yayi mata sannan ya mike ya fita daga ɗakin. ya koma ɗakinshi.

A can yayi sallarshi, sannan ya shiga banɗaki yayi wanka, shima ya shirya cikin farin shadda, ya fito ɗakinta ya kome yasamu ta gyara ko ina tsab har tayi wanka, murmushi ya sakar mata sannan yaje har inda take shafa mai yakarɓi robon man ya latsa a hanunshi ya shiga goga mata, cikin wani irin yanayi a nan suka lalace,

Koda mashkur ya isa gidan Momma, yasamu yan maiduguri, wasu zasu je gidan shi dan sun kunsan tafiya gaishesu yayi sannan ya wucce ɗakin, Momma inda suke zaune da wasu daga cikin kannenta da matan Yayunta,
Hira suke irin na zumunci, da sallama ya shiga durkusawa yayi ya gaishesu, cike da jin kunya,

Zuciyar momma fari tass, haka take jinta ba kome ya kawo haka ba, sai dan samun nagartaccen ɗa, kuma me ladabi da biyayya, girgiza kai tayi a ranta tace,
"Ya Allah ka albarkaci rayuwar Mashkur da na yan uwanshi baki ɗaya,"

Zuba mata ido yayi cikin nutsuwa da shagwaɓa dan mashkur indai a gaban Momma ne kullum komawa yaro karame yake yace,
"Momma yunwa."
Duk mutane ɗakin suka zuba masa ido, yanda yayi maganar ko Zuhra bazatayi ba, kuma, koda ya faɗi haka tsuke fuska yayi yana kallon wayarshi,
"jeka zan sa Zuhra takawo maka, amma ai na aika muku da abinci, kashigo." tace mashi,

"Ok" yace sannan yafita daga ɗakin,

Abinci tayi mashi mara nauyi sannan ta haɗa mashi da farfesun kaza, tabawa zuhra takai mashi.

Satinsu biyu suka kai matansu makaranta,shi da Maina wanda ya ɗan same kintsi, a cikin sati buyi, dan tunda Ubaidatu ta gane irin mijinta ta cire raki da ta mike tsaye dan ta rikeshi da hanun bibiyu.

Suna kaisu suka juyo, zuwa bauchi, basu shigo ba sai kusan hudu na dare dan haka gidan maina da yake kusa nan suka yada zango,

Washi gari monday sukayi sallama kowa ya wucce wajen aikinshi.

Farin cikine fal zuciyar mashkur dan tunda a can zuciyarshi yake kaiwa da kawowa, dan cike yake da son yin tozali da ita, uwa uba kewarta da ya cika zuciyarshi,

Da wuri ya taso aiki a gurguje ya sake kayanshi, sannan yafito dai-dai hanyar wuccewarsu da motarshi ya pake a wajen ya hawu, samar motar ya xauna yana kallon hanyar da zata ɓulo,

dukda hira suke da zubaida a wasup amma be bata hankalinshi kaman yanda yazubawa hanyar da Shkurah zata fito,

Can yashiga jin muryan ɗalibai, kashe datar wayar yayi yana me raraba idanunshi.
Hangota yayi rataye da jaka,a kafaɗarta riga da sekit ɗin unifoam ɗin ya ɗauketa cak,
zuciyarshi ce tacigaba da bugawa a hankali har suka iso gurinshi, zasu wuce shima binsu yayi suna tafiyan dashi,

hiran da suke duk suka daina, yana tafiya amma yana satar kallonta, duk sai taji ta atakure dan haka tare napep suka shiga yi amma sukak'i sabida ɗaurowan hadiri lokaci guda, karshe shi ya tsida musu napep kuma yabiya kuɗin, kallonta yayi sannan yace,
"Shkurah, "

ɗagowa tayi suka haɗa ido,da saurin ta saukar da kanta tayi tana k'amk'ame jakarta. sai murza hanun jakar take, taki sake ɗago kai, ga ruwan da ya sauko kaman da bakin k'warya.

Me keken ne yace,
"Bawan Allah zamu tafi, kaga ruwan ya sauko da karfi"

gyara tsayiwarshi yayi sannan yace,
"Nima tsayi dani tayi, kace ta min magana sai na barku kutafi,"

mamakine ya rufe su maryam,
me nape da ya k'agu ya tafi yajuya, yace
"don Allah kisallame shi, mana mutafi,"

"Kyaleta malam kuje ga kuɗinkan" ya mika masa kuɗin, shi har ya juya,zai tafi ya tsinkayo muryarta tana cewa,
"malam maida mashi kuɗinshi, muma iyayenmu sun bamu kuɗin komawa gida, bana son haka, duk kabi ka uzura min"

murmushi yayi, sannan yabar wajen zuciyarshi cike da nisha, amma kuma ya yanke hukunci kauracewa hanyar har na tsawon kwanaki, yana cikin wannam tunanin ne, aka kirashi yashirya zasu wani aiki a lagos,

Bayan me napep yaja, sun fara tafiya, Salmah ce ta gaza hakuri tace,
"Wallahu baki da kirki, wannan mutumin yana da mutunci, tun daga ranar da ya kusan bugeki yake bibiyarki, zakiyi mamakin yanda muka saka miki ido dukkanmu nan muna musan dalilinki yasa yake zuwa nan ya tsaya kuma ke da kanki ranar kika ce badan shi ba da wasu yan iska sun miki rashin mutunci, masa kallon mutumin kirki beyi kama da na banza ba, kuma Allah kowa yaga yanda yake miki yasan sonki yake, dubeshi mana, kafin asame irinshi sai kin sha bakar wahala, my dear ki fahimce ni"

"Wallahi ni dai banga aibunshi, ba asalima, kun dace, a cikin kusan wata guda, ya faɗa kogin sonki don Allah karkiyi wasa da damarki" inji bebes,
Chapter 6 · 0% Book details