Sashe 26
Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
mika mata, keys ɗin gidan yayi sannan ta buɗe suka shiga tana tabin ko ina da kallo, har ɗakunan da kicin.
Mashkur ya zuba, kome a cikin gidan tun kafin dawowarsu daga chicago, yasa Abubakar yayi masa kome dan haka kallonta yayi sannan yace.
"Wancar kayan akwai abinda kike bukata, a ciki dan zan kyautar da kayan gidan ne baki ɗaya,"
"Eh, akwai zanje na duba, " ok zamu iya komawa idan kika kwashi kayanki sai mudawo."
*.......*
Alhamdulillah, jikin shkurah yayi, sauki haɗa mata kayanta umma tayi sai azare,
tunda ta isa ake hidima da ita,
Ga dilke da halawa, sau biyu arana kullum.
Wasa wasa, sai da suks shafe wata biyu, har da rabi ciki da wajenta aka haɗata sannan Mommah ta dawo da ita,
Tayi wani shar da ita, tasake kyau, sosai ga wani uban kamshi duk inda tazauna sai ya rike, kayanta kuwa kaman cikin turare ake tsomasu.
*......*
Maina halin da yake ciki ba'a cewa kome, domin ya lalace, Nana tazo, Haka duk yan uwanshi sunzo Sarkin hussain nedai yaki zuwa duk da hakurin da yan majalisanshi suka bashi amma fir yaki,
A haka, yake fama, da jinya amma ba karamin azaba yake ji ba, dan yana yagar namar jikinshi yanaci abun ba daɗi.
*.......*
Ranar juma'a aka kai shkurah gidan mijinta bayan tasha faɗa da nasiha dakyar aka cireta a jikin ummanta tana kuka da niman yafiyarta.
An kawota har mutanen sun watse, ya rage daga, Ubaida sai Matar
Abubakar, nan aka shiga hira tsagal Ubaida tashiga wajen Zubaida tana hakince a kujera, nan suka gaisa , suna cikin haks bilal yazo ɗaukarsu basu gama ba, tafita.
Duk an watse sai sune, kawai a gidan, karfe tara mashkur ya shigo, part ɗin Zubaida ya shiga, sannan ya biyo ta babba yashiga part ɗin shkurah ganin bata falon yasa ya koma ɗakinshi yayi wanka, ya kwanta can ya mike ya kai mata abubuwan da ake kaiwa amare,
Har cikin ɗakinta yakai nan yasameta tana, goge jikinta tafito wanka, daga ita sai towel taɓe baki yayi ya ajiye mata yayi, gaba abinsa,
Rigar bacci tasaka tayi kwanciyarta,
Ana shi ɓangaren barci kin ɗaukarsa tayi, sai juyi yake kaman ya tashi yaje gareta dan ya kashe kishirwansa, amma ina kwanciyarshi yayi, cikin rashin kwanciyar hankali. dakyar barci ya ɗaukeshi.
Washe gari......
Da safe, sau goma tafarka bayan sallar asuba takoma, barci wanka tayi, ta faɗa kicin nan ta haɗa saukakken abinci nan gidan ya ɗauki kamshi, har tagama sannan ta juye tawanke wajen tashige ɗakinta.
Tana cin abinci sai gashi, ya shigo kallo ɗaya tayi masa tsoronshi ya rufeta jikintane ya ɗauki rawa, batasan lokacin da mike tafashe da kuka ba tana ja da baya, girgiza masa kai take,
zuba mata idanunshi yayi, cikin nutsuwa murmushi gefen baki yayi a ranshi yana cewa, akwai aiki agaba kenan, a zahiri kuwa ɓata fuska yayi kaman bashi yayi murmushi ba, harara yajefa mata sannan yace.
"Dodone ne, da kika kama kuka daga ganina bana son iyayi "
yana gaman faɗan haka ya juya yabar mata ɗakin, bin bayanshi tayi da ido, sanye yake da wani farin riga ta wani yadi wandon jikinshi bakiɓ kaftani ne, me shegan kyau ga tsada, kayan sun mada kyau itama mace sai da ya burgeta balle kuma, idan wasu yan matan suka ganshi.
Tunda tazo gidan basu taɓs haɗuwa da matar gidan ba, dan yanzun tafi zama a part ɗinta bata shiga harkan kowa.
*.......*
Satinta biyu kenan tayi fess da ita, duk da bawani kulawa take samu ba, amma tayi kyau ba laifi.
Yau, tashi tayi dason yin girki, dan rabonta da girki tun washe garin zuwanta, dan take away yake musu tagaji da cimar mutane ta iya girkinta ba wai bata iya ba, haɗa tuwon markaɗaɗen doya tayi miyar, egun ghana, da wanda yaji, nikakken nama, duk da safiya ce,
Kuma masu gidan suna can, ana barci, kaman a mafarki kamshi ya tashi mashkur, banɗaki ya shiga yayi brush, sannan yafito, kaitsaye part ɗin shkurah yazo, kuma girkin Zubaida ce,
Yana shigowa da sallama bata jishi ba, sabida tasa karatun alqur'an a wayarta, tana bin suratul Baqara, dan haka bataji shi ba, kallon riga da wandon da yake jikinta yake irin garen mini jeans din nane, sai rigar iyakarta, kugunta, hidimarta take kawai.
Tsikar jikintane ya tashi alamun akwai wani na kallonta afirgice ta juya, ya shagala da kallonta bai sake ɗimaucewa ba sai da ta juya, nan ya haɗiye wata yawu kutt, tsuke fuska yayi ya shige, cikin kicin ɗin, ya ɗauki filet ya saka malmalar tuwon doyar, sannan yasa miyar ya zauna a dennir dake kicin ɗin ya fara cin abincin cikin nutsuwa, komawa bakin aikta tayi, hankalinshi yana kanta, cikin nutsuwa take wanke tukwanenta,
Acan kuwa zuby nafarkawa taje wajenshi tana zuwa, tasamu baya ciki, banɗaki ta leka, rantane ya ɓaci tafito fuuuu, tana shiga tafaɗa musu kicin, ko sallama babu, juyawa shkurah tayi, taga waye ganin zuby ce yasa yacigaba da aikinta,
Itakuwa zuby, tunanin inda tasan shkurah take, can tace.
"Kutumar ubanca, daman wannan karuwarka ce ka aura, ke dan ubanki dole yau ki bar min gida, inba haka nabaki mamaki karuwan bnza kawai zakifita min a gida yau ban shirya zama dake ba,"
Maganarta sunwa Shkurah ciwo, amma tunda ta fahimceta dole tagyara mata zama, tans cikin wannan tunanin taji muryanta ta koma kan mashkur da rashin ɗa'a juyawa tayi ta tunkuɗe Zuby, har sai da ta zuɓe a kasa, sannan shkurah tace.
"Wallahi duk rashin mutuncinki ya kare akaina banda mijina, idan kika kuskura kuwa, zan baki mamaki kin girma amma har ynx ana cin kasa,"
"Ni kika ture ko karuwa an gama yawon dandi sannan an kawowa mijina sauran karti."
Murmushi shkurah tayi kawa a ranta tace.
"Dole na nuna miki ni renon bariki ce,"
Gama kome tayi ta bar kicik ɗin shima yana gamawa ya, bar kicin ɗin yana shiga ɗakinsa yags wayarshi na kawo wuta, yana ɗauka yaga nomber oganshine ana nimanshi a ofis.
Tunda ya shiryar yayi musu sallama bai dawo ba sai dare shima haɗa kayanshi yayi yabar gidan sabida aikin gaggawar da ake nimansu abuja,
sallamarsu yayi ya tafi, tunda yatafi Zuby ke niman fitar shkurah bata kulata ba.
*........*
Satinshi uku, ya dawo kamata yaƴi yasauka a ɗakin shkurah Zuby tada rigima dan dole tabarshi yayi mata kwana biyu, ranar da yayi kwana ɗaya shkurah tasha gori kala-kala har sai da tayi kuka, mikewa tayi tace.
" Kin tsokano tsuliyar dodo wallah."
Washi gari........
Shkurah tana fakon dawowarshi, jin karan motar tashiga ɗakinshi, bayan labule tashiga ta ɓoya har zuby ta gama masa kome tafita, cire pant ɗinta tayi ta jefa a gadon sannan ta cire brezy ɗinta tasaka a samar pillow, jikinta na rawa, ta gyara towel ɗinta dan tafara jin motsin zuby,
banɗakin tashiga, juyawa yayi cikin mamaki, ganin itace yasa yacigaba da kwanciyarsa a cikin ruwan, tana jin motsin zuby, tayi maza tashiga cikin ruwan, daman akan zataje cire kayantane tazo ta taimaka masa ashe a kunnen shkurah akayi, tundaga ɗakin da taga kayan shkurah ta razana bata hakura ba, tashigo, ganin shkurah ta rungume mashkur a kirjinta tana wani rufe idanun tare da wasu yanayi irin, tana cikin emotion da mashkur ba abinda ya bata mamaki shine ganin yanda tq haɗa bakinsu guri guda, abinda bata bayi ba, da gudu tafita tana kuka.
Mikewa Shkurah tayi, a cikin ruwan, gogan yana zaune ya zama maloho, riko hanunta yayi, cikin sanyi murya yace.
"Baki isa ba, ki kore min me taimaka min sannan kice zaki fita ki karasa abinda kika fara."
Jikintane ya ɗauki rawa, cikin tashin sense tashiga niman kwace hanunta........
Ina Alfahari da Comments ɗinku💋
3/4/21, 9:48 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*
'''LOVE AND TOUCHING HEART STORY'''
~Na~
REAL MAI DAMBU CE
😹
_Ina ganin tunda sako ya isa, babu amfanin jan labari yayi tsayi kuma zaku iya kosawa, amma muje zuwa, muji wata wainar za'a toya, Ina godiya_
~Wannan shafin nakine Maman Umar kano, Allah yasa da alkhair ina matukar godiya~💜
*page 24*
Wani irin kallo, ya jefa mata me cike da ma'anoni wanda ba kowa ke fahimtar haka, sai wanda yaji banci haka.
Janyota yayi cikin ruwan ya haɗata, da jikinshi sannan ya kauda kanshi yace.
"Wanka zaki min, ba kallona zaki tsaya yiba, tunda kin kora min wacce zata min, ya zams dole ke ki min inda kuwa haka bai samu ba, zan miki dakaina,"
"Don Allah kayi hakuri, ban taɓayiwa babba irinka wanka ba, sannan kai baka jin kunyane"
"Wai kunya, hmmm nine zanji kunya ko ke ince tunbur kika shigo min, cikin ruwa baki ji kunyar haka ba saini maza wanke dan tashi zakiyi ki min wanka yawwa."
Hawaye tacigaba da matsewa, tana kwance a jikinsa, tunda ya lura bata daniyya wanka yayi mata inda duk rabin wanka, ya karene, a gurin taɓayya😹
A gurin wanke kumfane labarin yaso shan bamban, dan gabaki ɗaya, ta gama nukurkusa shi sonta da kaunarta haɗi da muradinta suke azalzalarsa, yarasa yanda zai sarrafa kanshi zuciyarsa ingiza shi take, zuwa ga nahiyarta kauda kan da yake yasoma, kaiwa makura ya gaza rufe idanunsa akan abinda zuciyarsa take muradi ya, kasa haɗiye son kasancewa da ita, asalima rura masa wutar kaunarta ake azuciyarsa, be san sa'in da yakai hanunsa kirjinta ba, takar makaho haka, ya koma yana laluben jikinta, ya jinshi yake kaman wani sabon shiga a gurinta a madadin ya ɗauraye mata, jiki sai gashi ya buge da bin duk ilahir jikinta da da sumbata, lokaci guda ya sussuce akanta ya makance baya ji baya gani,
ɗaukarta yayi cak bayan yasake musu, ruwanda ya ɗauraye musu jikinsu, yayi waje da ita a gado yadireta, idanunta a rufe cigaba yayi da latsata da murjeta tare da, bin jikinta da sumbata masu fitar da hankalin,
A nutsu ya mike zai mata rufa, da faɗadiyar kirjinsa, shekaru hudu da kwanaki suka shigo dawo mata a kwanyarta, abubuwan da suka faru sun dawo, mata sabi dal, tsoro da firgici dai dai, lokacinda yake shirin sanin matsayinshi a gareta,itama tasan tana a daga gareshi, ihunta tare da ajiyar zuciya, suka dawo dashi daga duniyar da yake shirin isa ya sauka kanta da sauri yashiga, jijjigata tare da kiran sunanta.
Mashkur ya zuba, kome a cikin gidan tun kafin dawowarsu daga chicago, yasa Abubakar yayi masa kome dan haka kallonta yayi sannan yace.
"Wancar kayan akwai abinda kike bukata, a ciki dan zan kyautar da kayan gidan ne baki ɗaya,"
"Eh, akwai zanje na duba, " ok zamu iya komawa idan kika kwashi kayanki sai mudawo."
*.......*
Alhamdulillah, jikin shkurah yayi, sauki haɗa mata kayanta umma tayi sai azare,
tunda ta isa ake hidima da ita,
Ga dilke da halawa, sau biyu arana kullum.
Wasa wasa, sai da suks shafe wata biyu, har da rabi ciki da wajenta aka haɗata sannan Mommah ta dawo da ita,
Tayi wani shar da ita, tasake kyau, sosai ga wani uban kamshi duk inda tazauna sai ya rike, kayanta kuwa kaman cikin turare ake tsomasu.
*......*
Maina halin da yake ciki ba'a cewa kome, domin ya lalace, Nana tazo, Haka duk yan uwanshi sunzo Sarkin hussain nedai yaki zuwa duk da hakurin da yan majalisanshi suka bashi amma fir yaki,
A haka, yake fama, da jinya amma ba karamin azaba yake ji ba, dan yana yagar namar jikinshi yanaci abun ba daɗi.
*.......*
Ranar juma'a aka kai shkurah gidan mijinta bayan tasha faɗa da nasiha dakyar aka cireta a jikin ummanta tana kuka da niman yafiyarta.
An kawota har mutanen sun watse, ya rage daga, Ubaida sai Matar
Abubakar, nan aka shiga hira tsagal Ubaida tashiga wajen Zubaida tana hakince a kujera, nan suka gaisa , suna cikin haks bilal yazo ɗaukarsu basu gama ba, tafita.
Duk an watse sai sune, kawai a gidan, karfe tara mashkur ya shigo, part ɗin Zubaida ya shiga, sannan ya biyo ta babba yashiga part ɗin shkurah ganin bata falon yasa ya koma ɗakinshi yayi wanka, ya kwanta can ya mike ya kai mata abubuwan da ake kaiwa amare,
Har cikin ɗakinta yakai nan yasameta tana, goge jikinta tafito wanka, daga ita sai towel taɓe baki yayi ya ajiye mata yayi, gaba abinsa,
Rigar bacci tasaka tayi kwanciyarta,
Ana shi ɓangaren barci kin ɗaukarsa tayi, sai juyi yake kaman ya tashi yaje gareta dan ya kashe kishirwansa, amma ina kwanciyarshi yayi, cikin rashin kwanciyar hankali. dakyar barci ya ɗaukeshi.
Washe gari......
Da safe, sau goma tafarka bayan sallar asuba takoma, barci wanka tayi, ta faɗa kicin nan ta haɗa saukakken abinci nan gidan ya ɗauki kamshi, har tagama sannan ta juye tawanke wajen tashige ɗakinta.
Tana cin abinci sai gashi, ya shigo kallo ɗaya tayi masa tsoronshi ya rufeta jikintane ya ɗauki rawa, batasan lokacin da mike tafashe da kuka ba tana ja da baya, girgiza masa kai take,
zuba mata idanunshi yayi, cikin nutsuwa murmushi gefen baki yayi a ranshi yana cewa, akwai aiki agaba kenan, a zahiri kuwa ɓata fuska yayi kaman bashi yayi murmushi ba, harara yajefa mata sannan yace.
"Dodone ne, da kika kama kuka daga ganina bana son iyayi "
yana gaman faɗan haka ya juya yabar mata ɗakin, bin bayanshi tayi da ido, sanye yake da wani farin riga ta wani yadi wandon jikinshi bakiɓ kaftani ne, me shegan kyau ga tsada, kayan sun mada kyau itama mace sai da ya burgeta balle kuma, idan wasu yan matan suka ganshi.
Tunda tazo gidan basu taɓs haɗuwa da matar gidan ba, dan yanzun tafi zama a part ɗinta bata shiga harkan kowa.
*.......*
Satinta biyu kenan tayi fess da ita, duk da bawani kulawa take samu ba, amma tayi kyau ba laifi.
Yau, tashi tayi dason yin girki, dan rabonta da girki tun washe garin zuwanta, dan take away yake musu tagaji da cimar mutane ta iya girkinta ba wai bata iya ba, haɗa tuwon markaɗaɗen doya tayi miyar, egun ghana, da wanda yaji, nikakken nama, duk da safiya ce,
Kuma masu gidan suna can, ana barci, kaman a mafarki kamshi ya tashi mashkur, banɗaki ya shiga yayi brush, sannan yafito, kaitsaye part ɗin shkurah yazo, kuma girkin Zubaida ce,
Yana shigowa da sallama bata jishi ba, sabida tasa karatun alqur'an a wayarta, tana bin suratul Baqara, dan haka bataji shi ba, kallon riga da wandon da yake jikinta yake irin garen mini jeans din nane, sai rigar iyakarta, kugunta, hidimarta take kawai.
Tsikar jikintane ya tashi alamun akwai wani na kallonta afirgice ta juya, ya shagala da kallonta bai sake ɗimaucewa ba sai da ta juya, nan ya haɗiye wata yawu kutt, tsuke fuska yayi ya shige, cikin kicin ɗin, ya ɗauki filet ya saka malmalar tuwon doyar, sannan yasa miyar ya zauna a dennir dake kicin ɗin ya fara cin abincin cikin nutsuwa, komawa bakin aikta tayi, hankalinshi yana kanta, cikin nutsuwa take wanke tukwanenta,
Acan kuwa zuby nafarkawa taje wajenshi tana zuwa, tasamu baya ciki, banɗaki ta leka, rantane ya ɓaci tafito fuuuu, tana shiga tafaɗa musu kicin, ko sallama babu, juyawa shkurah tayi, taga waye ganin zuby ce yasa yacigaba da aikinta,
Itakuwa zuby, tunanin inda tasan shkurah take, can tace.
"Kutumar ubanca, daman wannan karuwarka ce ka aura, ke dan ubanki dole yau ki bar min gida, inba haka nabaki mamaki karuwan bnza kawai zakifita min a gida yau ban shirya zama dake ba,"
Maganarta sunwa Shkurah ciwo, amma tunda ta fahimceta dole tagyara mata zama, tans cikin wannan tunanin taji muryanta ta koma kan mashkur da rashin ɗa'a juyawa tayi ta tunkuɗe Zuby, har sai da ta zuɓe a kasa, sannan shkurah tace.
"Wallahi duk rashin mutuncinki ya kare akaina banda mijina, idan kika kuskura kuwa, zan baki mamaki kin girma amma har ynx ana cin kasa,"
"Ni kika ture ko karuwa an gama yawon dandi sannan an kawowa mijina sauran karti."
Murmushi shkurah tayi kawa a ranta tace.
"Dole na nuna miki ni renon bariki ce,"
Gama kome tayi ta bar kicik ɗin shima yana gamawa ya, bar kicin ɗin yana shiga ɗakinsa yags wayarshi na kawo wuta, yana ɗauka yaga nomber oganshine ana nimanshi a ofis.
Tunda ya shiryar yayi musu sallama bai dawo ba sai dare shima haɗa kayanshi yayi yabar gidan sabida aikin gaggawar da ake nimansu abuja,
sallamarsu yayi ya tafi, tunda yatafi Zuby ke niman fitar shkurah bata kulata ba.
*........*
Satinshi uku, ya dawo kamata yaƴi yasauka a ɗakin shkurah Zuby tada rigima dan dole tabarshi yayi mata kwana biyu, ranar da yayi kwana ɗaya shkurah tasha gori kala-kala har sai da tayi kuka, mikewa tayi tace.
" Kin tsokano tsuliyar dodo wallah."
Washi gari........
Shkurah tana fakon dawowarshi, jin karan motar tashiga ɗakinshi, bayan labule tashiga ta ɓoya har zuby ta gama masa kome tafita, cire pant ɗinta tayi ta jefa a gadon sannan ta cire brezy ɗinta tasaka a samar pillow, jikinta na rawa, ta gyara towel ɗinta dan tafara jin motsin zuby,
banɗakin tashiga, juyawa yayi cikin mamaki, ganin itace yasa yacigaba da kwanciyarsa a cikin ruwan, tana jin motsin zuby, tayi maza tashiga cikin ruwan, daman akan zataje cire kayantane tazo ta taimaka masa ashe a kunnen shkurah akayi, tundaga ɗakin da taga kayan shkurah ta razana bata hakura ba, tashigo, ganin shkurah ta rungume mashkur a kirjinta tana wani rufe idanun tare da wasu yanayi irin, tana cikin emotion da mashkur ba abinda ya bata mamaki shine ganin yanda tq haɗa bakinsu guri guda, abinda bata bayi ba, da gudu tafita tana kuka.
Mikewa Shkurah tayi, a cikin ruwan, gogan yana zaune ya zama maloho, riko hanunta yayi, cikin sanyi murya yace.
"Baki isa ba, ki kore min me taimaka min sannan kice zaki fita ki karasa abinda kika fara."
Jikintane ya ɗauki rawa, cikin tashin sense tashiga niman kwace hanunta........
Ina Alfahari da Comments ɗinku💋
3/4/21, 9:48 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*
'''LOVE AND TOUCHING HEART STORY'''
~Na~
REAL MAI DAMBU CE
😹
_Ina ganin tunda sako ya isa, babu amfanin jan labari yayi tsayi kuma zaku iya kosawa, amma muje zuwa, muji wata wainar za'a toya, Ina godiya_
~Wannan shafin nakine Maman Umar kano, Allah yasa da alkhair ina matukar godiya~💜
*page 24*
Wani irin kallo, ya jefa mata me cike da ma'anoni wanda ba kowa ke fahimtar haka, sai wanda yaji banci haka.
Janyota yayi cikin ruwan ya haɗata, da jikinshi sannan ya kauda kanshi yace.
"Wanka zaki min, ba kallona zaki tsaya yiba, tunda kin kora min wacce zata min, ya zams dole ke ki min inda kuwa haka bai samu ba, zan miki dakaina,"
"Don Allah kayi hakuri, ban taɓayiwa babba irinka wanka ba, sannan kai baka jin kunyane"
"Wai kunya, hmmm nine zanji kunya ko ke ince tunbur kika shigo min, cikin ruwa baki ji kunyar haka ba saini maza wanke dan tashi zakiyi ki min wanka yawwa."
Hawaye tacigaba da matsewa, tana kwance a jikinsa, tunda ya lura bata daniyya wanka yayi mata inda duk rabin wanka, ya karene, a gurin taɓayya😹
A gurin wanke kumfane labarin yaso shan bamban, dan gabaki ɗaya, ta gama nukurkusa shi sonta da kaunarta haɗi da muradinta suke azalzalarsa, yarasa yanda zai sarrafa kanshi zuciyarsa ingiza shi take, zuwa ga nahiyarta kauda kan da yake yasoma, kaiwa makura ya gaza rufe idanunsa akan abinda zuciyarsa take muradi ya, kasa haɗiye son kasancewa da ita, asalima rura masa wutar kaunarta ake azuciyarsa, be san sa'in da yakai hanunsa kirjinta ba, takar makaho haka, ya koma yana laluben jikinta, ya jinshi yake kaman wani sabon shiga a gurinta a madadin ya ɗauraye mata, jiki sai gashi ya buge da bin duk ilahir jikinta da da sumbata, lokaci guda ya sussuce akanta ya makance baya ji baya gani,
ɗaukarta yayi cak bayan yasake musu, ruwanda ya ɗauraye musu jikinsu, yayi waje da ita a gado yadireta, idanunta a rufe cigaba yayi da latsata da murjeta tare da, bin jikinta da sumbata masu fitar da hankalin,
A nutsu ya mike zai mata rufa, da faɗadiyar kirjinsa, shekaru hudu da kwanaki suka shigo dawo mata a kwanyarta, abubuwan da suka faru sun dawo, mata sabi dal, tsoro da firgici dai dai, lokacinda yake shirin sanin matsayinshi a gareta,itama tasan tana a daga gareshi, ihunta tare da ajiyar zuciya, suka dawo dashi daga duniyar da yake shirin isa ya sauka kanta da sauri yashiga, jijjigata tare da kiran sunanta.