← Book details Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 28 OF 29

Sashe 28

Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

       cila harshenshi yayi cikin bakintata tana kuka, tana turzmjewa mashkur yayi addu'a saduwa da iyali yashiga niman kofar da tasha gyaran mommah da Umma, dan ta tsuke, ba kaman na budurwa ba, amma a rufe take, cike da kwarin gwiwa yabi a hankali yashiga wani irin mika yayi, yayinda itakuwa muka take, dan bataso Mashkur ya sameta a haka taso yasameta a fully dinta yanda zata zautar dashi, kuka take bayan k'amk'ame shi, kukan da take kaman zugashi take.
      Dan haka yashiga kashe arna bagani,

         Ga wani ruwan ni'ima me cike da daɗi, ga dumi, shi ya sake kara masa kwarin gwiwa wajen darje arna da shekesu sai da yasame kaman mintuna arba in sannan yakifa akanta yana, zubda kwalla jin daɗi sai albarka yake saka mata,

*Iya Karshen Rashin kunyata kenan Duk wanda yazageni Shida Allah, dan banwa kowa dole Ba*👌💋
3/4/21, 9:48 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*

'''LOVE AND TOUCHING HEART STORY'''

MAI DAMBU CE

*Page 25*
"Last Page"

Hawaye masu dumi ke, sauka daga idanunshi hanunshi sarkafe da nata, inda yatsun hanunsu yake, haɗe dajuna cikin raunaniyar murya yace.
"Shkurah, don Allah kisoni, kwatankwacin yanda nake sonki koda rabin yanda nake sonkine, Shkurah gani gareki ina sonki zancigaba da sonki," haka yayi ta, sumbatu ita kuka, shi kuka shekara hud'u suna gwagwarmaya, yau gasu a duniya ɗaya, gasu a makwanci ɗaya, agurbi ɗaya, kuma a haɗe da juna, tare da yardan ubangiji.

      Zare jikinshi yayi, daga gareta sannan ya rungumeta tsantsan sonta da kaunarta yake mamaye duk wani lungu da sako na jikinshi, sun jima sosai kafin ya mike yashiga bandaki ya haɗa musu ruwan wanka, fitowa yayi ya ɗauketa suka shige banɗaki.

Wanka yayi mata dan har wannan lokacin idanun shkurah a rufe suke, hawaye nazuba, daga cikinsu itama, shi yayi mata kone wanka tsarki ya barta tayi bayan tagamane ta mike zatafita, riketa yayi a cikin ruwan zafi,

         sun jima, sannan suka fito tare kwanciya, sukayi yana rungume da ita ɗago fuskarta yayi, cikin damu yace.
"Don Allah ki bar kukan nan, haka bana jin daɗin ganinki cikin kuka, ko ranki baiso abinda ya faru tsakanina dakene,toh kiyi hakuri bazan sake ba kinji am so sowie."

          Buɗe idanunta tayi ta zuba cikin nashi kafin ta lumshe idanun hawaye ne suka, sake zuba sannan tace.
"Ina sonka, da duk zuciyata basan me zan baka, ba abinda ya dace ka amsheshi wani ya zalumunce ni ya karɓe, don Allah karka juya min baya sabida banzo maka da pride ɗina ba, don Allah kasone karkaso abinda na rasa don Allah..."

      Cikin kuka me tsanani da taɓa zuciya take rokonshi, sake rungumeta yayi , sonta da tausayinta suka kara, shiga zuciyarshi sumbarta goshinta yayi sannan ya haɗe fuskarsu waje guda, yana magana k'asa k'asa yace.
"Waya faɗa miki, xan juya miki baya tun farko haɗuwarmu kika sace zuciyata, ranar da bazan manta ba, amma kwarjininki da cikar haibarki ya hanani tunkararki, nakan zauna dan nagan wuccewarki badan kome nake binki ba idan zaku koma gida, sai dan ina jin daɗin ganinki, a duk lokacin da na isa gareki da niyyar faɗa miki, ina sonki sai naji tsoron haka, koda kika amince na kaiku gidanku a ranar nayi barci me daɗi,"

          riko hanunta yayi haɗa tare da nashi, sannan yacigaba da cewa"

"Na nime izinin niman aurenki a gurin Baba, amma ke nagaza faɗa miki, abinda yake raina badan kome ba sai ina gudun karki ce a'a, aranar saukarku aranar nashirya faɗa miki kudirina, sai dai kashe ranar narasa kome nawa daga ciki kuwa har dake, dan tunda abin ya faru nazo ɗaukarki muje asibiti nasamu kintafi, Shkurah na kwanta jinyar wata uku, zuwa huɗu, a india da nafarka daga doguwar suma, Shkurah dake nafarka, mun dawo daga can nazo nasame mugun labari wai kinyi hatsari kin rasu, Shkurah kowa yana tunanin kin mutu, amma zuciyata taki karɓan mutuwarki, nasha gwagwarmaya, kafin Allah yasake haɗamu, shine zan gujeki, duk irin faɗi tashin da nayi a rayuwata, Sai na juya miki baya hmmm, ni ba butulu bane, koya kika zo min ina sonki ba virgin ɗinki nakeso ba, ke nakeso dan haka kirufe min idanunki muyi barci dan kin gajiyar dani."😇

     Murmushi tayi, sannan tagyara kwanciyarta, sosai a jikinshi tana sauke ajiyar zuciya a hankali tace.
"Ilvu my only,"

   kifa kanta tayi, akan kirjinshi tana ɓoye fuskarta, dariya yayi yace.
"Sake faɗa, naji."

           Cikin sigar shagwaɓa tace.
"My only barci nake ji, fa duk nagaji"

"Kin gaji wani aiki kikayi, ban sani ba faɗa min ko namiki tausane," ya faɗa mata yana dariya,
"Haba ina nagode bar haka, ynz ma ai kaki barina nayi barci ma,"

        murmushi yayi, cikin farin ciki rufe idanunshi yayi, sabida itama tayi barcin hanunshi yana kan nashanunta sai wasa dasu yake, a haka barci yayi gaba dashi basu farka ba sai karfe ɗaya na rana,ita fara farkawa kallonshi take yanda yake barci cikin nutsuwa, kallon kyakyawan fuskarshi take, me cike da kyau,

      duk wannan kallon da takw masa batasan ya farka ba, sai da yace.
"Kina kallon, kyakyawan mijinkine haka karki damu daga ke Insha Allah babu, kari."

       Rufe fuskarta cike da kunya ta mike zata shiga ban ɗaki, rikota yayi yana dariya yace.
"Karki min, asaran ajiyar danayi fa, dan ni jarumin namijine, tsaya miki wanka da kaina"

          murmushi tayi, sai da tabari ya mike dai dai yasake hanunta, turashi gadon tayi ta shige banɗaki tasa key ita dakanta tayi wanka, sosai sannan tafito ɗaure da towel tana goge kanta da ɗayan towel dariya yayi, sannan yace baida kinyi wanki ke ɗaya ba,toh bari nayi abinda zaisa musake wanka, tare.

    Zaro ido tayi cike da mamaki tace.
"Baka gaji bane, don Allah karufa min asiri bazan iya maka ba, dan kafi karfina..."

       Sungumarta yayi ya haɗe bakinsu waje guda, nan yashiga sumbatarta cikin wani salo me taɓa zuciya rike take da towel ɓata san lokacin da suka suɓuce ba, rike kanshi tayi sosai yanda shima yasamu damar haɗata da jikin wall ɗin ɗakin dakyar ta kwace kanta tana masa dariya, tace.
"Wallahi karaba kanka da, fitina ina zan iya maka mutum sai kace yasame tuwo abu ɗaya tun ɗazu."

            Kuma babu kaya ajikinshi take masa wannan gangancin girgiz kai yayi, zai shiga bandaki cikin zafin nama ya cafketa yana murmushi boss yace.
"Bakince kaman nasame tuwo ba, bari nanuna miki yanda ake ladba da irinki tunda bakinki baida linzami, kinga idan kika ji wuya gobe bazaki sake ba,"

      dirzanta yayi son ranshi, tare da kashe arna da kai ji yayi ashe ɗazun ba kome yayi ba, wasan gona yayi da ita, kuka kan yasha har da nashagwaɓa, tare da fushe ɗaga kafaɗa yayi yace.
"Ko a jikina yarinya Allah kika sake tsokanata, zan durzaki son raina," yana dariya.

Wanka sukayi tare sannan suka, fito sallah azahar yajasu, sannan suka shirya cikin kananun kaya ta ɗaura after dress akan kayanta, sannan suka fita wajen cikin abinci.

         Daga nan suka shiga gari, yawon buɗa ido. Kwanansu goma suka isa Manchester  ns birnin london, da akwai wasan da za'ayi tsakanin Real Madrid da Manchester din, sunyi kallo sai karfe goma sha ɗaya, suka isa hotel ɗinsu.

        Satinsu biyu, a can dan ya kaita Chelsea Sunday market siyayya sukayi nafitan hankali, sannan suka dawo,daga london,

       Suka nufi, zurich dan za'ayi wasan Olympic sunyi wayo sosai inda suka dire saudiya, dan suyi umrah,  satinsu biyu, acan suka mike dubai, kwanasu ɗaya Zubaida takira mashkur tans kuka don Allah yazo maina yana son, ganinsu shida shkurah.

           Washe gari.....
Suka bar dubai bai faɗa mata dalilin dawowarsu ba, dan ya lura kwana biyu nan, wani masifa take ji, ga mura da yasata a gaba, ko raɓanta bata kaunar yayi, kuka take saka mishi dan dole yake danne bukatarshi,(😂 Honemood da tsarabar)

           Sun iso abuja, cikin dare ahotel suka kwana, da safe suka bar garin zuwa bauchi.

      Suna isowa, yace.
"Baby girl, zan kaiki wajen umma ni zanje wani waje pls karki wahalar da kanki kinga kina mura ya kamata kisha magani amma k'inki idan nadawo zanzo sai muje asibiti me kikeso nakawo miki."

      ɗaga kai tayi, tana tunanin me takeso can tasake murmushi tace.
"Soya amma na yaɗi, wanda aka soya da manja, nake bukata sai kosan goro, kai har da ɗan malele, idan nashiga ciki zance umma tayi min dambu yaji kayan daɗi"

         zaro idanun yayi waje, cikin karamin tashin senses yace.

"Baby girl banda abinki, idan ki kaci abinda kika lisafo, cikinki zaiyi ciwo kawai zan sayo miki kaza ko balangu"   

      fuuuu tabuɗe motar tafita tace.
"Banaso"

      tashige cikin gida cike da jin haushinsa, bin bayanta yayi a tsakar gida yasameta tana kuka, mamakine ya rufe shi dake duk yan gidan suna tsakar gida har da umma tasa an shimfiɗa mata taburma, dan shan iska, tana shigowa tasaka hanun akai tana, shashekar kuka, duk hankalinsu ya tashi dan har sun mike, ganin mashkur ɗine yasa suke tambayarshi lafiya.
Gaishesu yayi, cikin nutsuwa amma hankalinshi yana kan baby yace.
"Umma wallahi bawani abu bane wai tana son wasu kayan ɓata cikine, shine nace mata, a'a shikenan fa."

          Kallonta umma tayi, tana kare mata kallo cikin nutsuwa tace.
"Shkurah har yanzun baki, girma ba ko, meye abin kuka a cikin maganarshi"

   "shikenan naji amma wallahi idan kuka hanani. an zalumceni dan bana son kome sai yaɗi da kosan rogo, ɗan malele da dambu, shine zaku hanani ba kome"  takarshe maganarta tana kuka,

rike baki, umma tayi tana kallon mashkur dan taɗago aika aikar a mashkur ya ɗirkawa autarta, dariyar da yake shirin kwace mata danne, tace.
"Su kike bukata zaki ci"

   gyaɗa kanta.
" Toh kira min Abdullah yana ɗakinsu, yaje yasayo miki,"

   tana mikewa, umma ta maida hankalinta wajen mashkur tace.
"Tana amai ne,"

girgiza mata kai yayi alamun a'a,

"sai mura da yake damunta, ina ganin ko dan sanyi da muka shigane, amma anjima zamu asibiti."

        "Yana da kyau, kasan wasu matan yanayinsu yakan sauyane da zaran ta ɗauki ciki, abinda bata ci da shi zata koma ci, abinda batayi shi zata tsirfo dayi, abubuwa zaka dunga gani masu daɗi da marasa daɗi, sai an jure stage ɗin farko, sai Allah ya taimaka ashiga stage na biyu daga shi sai stage na uku, san anyi hakuri dasu Allah yabaka hakuri zama dasu."
Chapter 28 · 0% Book details