Sashe 17
Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
****
Zaune suke, a wani gurin cin abinci, kana ganinsu kasan wayayyune, suna gama cin abinci suka tashi ita tabiya kuɗin, zasu fita kanta a sunkuye tana, saka wallet ɗinta, A cikin jaka, sukayi karo da juna, zata faɗi yayi maza ya tareta,
Kallonshi tayi sannan ta mike tafita, shima binta yayi da idanun tayi masa bakarya,
Tun daga ranar ya shiga bin shkurah tuɓ bata kulashi har suka zama abokai.
Agajiye ta zube a falo tana maida numfashi kallon hajiya umaima tayi, sannan tace.
"Hajiya, na gaji don Allah yau karki haɗani da kowa ina son zanyi barcine"
"Toh preety ba damuwa" inji hajiya umaima,
****
Zaune take akan sallaya bayan tayi, mafarkin shkurah tana ihu, ga wasu mugayen halittu suna kawo mata sura, gudu take sosai a cikin Dawa, wani bakin kurane yazo ya kai mata mangari ta zuɓe kasa yaje zai kai mata cafka, Mashkur ya tureshi, rike hanunta yayi suka fara gudu sai da suka same wani dutse suka hawa, nan kuma shkurah da mashkur suka rabu yana kuka.
A firgice ta tashi tayi addu'a san ta shige ban ɗaki ta ɗauro alola ra fara sallar nafiya.
Wannan mafarkin ya tsayawa Umma a zuciya duk da shkurah, tasan shkurah, Addu'ar niman tsari tayi indan tana raye, Allah ya kareta, daga fitinar zamani idan ta mutu Allah ya jikanta.
****
Tagume yayi,cike da takaici, kuma bawani abu bane yaja haka, sai turashi kaduna da akayi ranshi ya gama ɓaci, mikewa yayi, yana nazarin yaushe zai sake farin ciki, tunda Shkurah ta tafi har ynz be sake samun farin ciki ba,
komawa, gida yayi yana shiga ya zuɓe a kujeran falon, yana rike dan kanshi da yake masa barazar fashewa.
Cikin gidan ya koma, ya ɗakinshi sukayi kiciɓe da Zubaida, tana haɗa masa ruwan wanka dan taji shigowar taimaka masa tayi ya cire kaya ya ɗaura towel zuba masa idanun tayi tace,
"Bansan meke damunka ba, amma kayi, hakuri"
tausayi tabashi, iya kokarin tanayi, amma sai ya shafe sama da wata uku, basu kwantawa waje guda ba, ba zai manta, ba rabon shkurah yasa ya fara, kula al'amarinta dan sai da suka shekara da rasuwan shkura, ranar yana cikin wani hali, yaje mata, dukda ya sameta full, amma be hana shi kiran shkurag ba dan itace a ranshi.
*Ina yinku*💋
Gaskiya comments da Voting ya yayi😥
3/4/21, 9:46 AM - Ummi Tandama: 🙆🏻♀ *QADDARAR RAYUWATA* 🙆🏻♀
mai dambu
*KISHIYATA JIHADI NA*
*YARO MA NAMIJI NE*
*NI DA YAYA MOH'D*
*WANI JINKIRI.*
'''Kuyi hakuri jiyan abubuwa da abebeɗe suka sha kaina, kuma akwai matsalar idanun shi yasa na ɗaga kafa😎
kar wata ta juya min maganata dan nima ya bani dariya oll de best👎'''😹😹😹😂
*Page 15*
Tunda yashiga ɗakin da yasauka, hankalinsa ya karkata, akan preety amma abubuwan da yake gabanshi ya hana shi yasake bin takanta, zuciyarsa ce take azalzalarsa da tunaninta, shidai kansa ya gama kullewa,ana mutuwa a dawone.
Ya jima yana tunani, sannan yacigaba da harkansa dan abinda yasa, a ransa matukar suka sake haɗuwa, toh sai ya tambayeta.
****
Zaune take, tana nazarin wani buk ɗin wale soyinka hankalinta yayi, nisa sosai a labarin dake, cikin buk ɗin, wayarta ceke tsiwa, ɗauka tayi tana dariya, tace.
"Aslm, bros bilal ya kake ya aiki."
Daga can, ya sake murmushi yace.
"Ubaidatu, Alhamdulillah, Ya zawarawanki,"
Dariya tayi, sosai sannan tace.
"Suna nan sai karuwa, suke."
"Hmmm, toh kenan akwai masu karfi kenan, har ina shirin faso kai ashe akwai masu, kurmusani." ya faɗi haka yana murmushi cikin nutsuwa."
Zarro idanun tayi, da mamaki rufe bakinta tayi tace.
"Kasan abinda kake, faɗa kuwa rufa min asiri."
Dariya yayi, sosai cikin nutsuwa, yace.
"Karki, ɗaga hankalinki ba wasa nake miki, ba ina sonki tsakanina da Allah, don Allah ki amsa bukata, karki ce min a'a kinji Ubaidatu."
Datse kiran tayi, jikinta narawa, ta fashe da kuka, tun bayan rabuwanta da Maina bata saka maganar aure a gabanta, ba duk wanda yazo bata kula shi, asalima tsoron maza take,
(Anya haka zayu kuwa)
****
Headquarter NATO dake siriya, shirin tafiya suke, gefe guda ya takure ba kome ke damun, ba wani abu ke damunshi ba sai yarinyar jiya da yayiwa raping kukanta yake ji a cikin tsakiyar kanshi, baki ɗaya jiya ya kasa runtsawa, yana rufe idanunsa ita yake, gani cikin mawuyacin.
muryanta yayi masa kama, da, muryan da bazai taɓa mantawa, ashekara huɗu bai manta da sautin muryarta ba,
Ɗauko, yar karaman kwalɓar giyansa yayi ya, kwankwaɗa, ji yayi full. mingirewa yayi a cikin a ofis ɗinsa, sai barci.
Hmm maina kenan ya manta da Allah, baya sallah ballantana salati kullum bashi da wani aikin niman manta. Dan ma yanzun ya soma jan baya sabida k'ugunsa da take masa mugun ciwo shi yasa ya ɗan rage, da matan titi sai na gurin yak'i irin matan da suka taimaka, toh ware masu yan kananun yan mata suke duk su lalatasu.
*(Wallahi ba karya, nayi muku ba siriya da sauran guraren da ake, yak'i Allah abinda sojojjin yak'in U.s.A suke, kuma duniya tana ganinsu, babu wanda ya isa ya dakarta dasu, kuma daga matan musulmai da na kiristoti sukewa, Kwanaki A kin tv Frence24 aka nuna wata matashiya tana bada labarin yanda tasha izaya a hanun yan ta'adda da sojojjin nato,😭😭😭😭 Allah kakare mana y'ay'anmu)*
Tafiya yake, cikin zafin sahara ga k'ishirwa, xafin saharan da guguwar haɗi da kasa sukayi sama da shi, sai da iska yayi watan gaririya da shi sannan aka makashi da kasa.
Mikewa yayi dakyar, yana tangaɗi, juyawa yayi gabar da yamma kudu da arewa, bega kowa ba, tafiya tacigaba da yi ga bakinsa, ya mushe daga can ya hango, wasu mutane da bakaken kaya, da sarsafa ya isa, gurinsu duk sauran babu fuskansu a buɗe yake, sai guda ɗaya da take durkushe, fuskanta da nik'af kuka, take.
Juyawa yayi, wajen manta suna rike da kofunan ruwa, sai tsiyayawa kasa suke zuwa yayi, ya sa hanun zai tara,
wani irin, magana yaji, me kama da faɗuwar aradu, a razane ya ɗago kai yana kallon wacce tayi, maganar.
Sake kai hanunsa, jefar da kofunan sukayi, mikewa yayi murya na rawa yace.
"Baku da hankaline, da zaku zubda ruwan babu ga halin da nake ciki bane"
Juyawa yayi zai bar gurin karan kaman wuka yaji yaaake, juyawa, aikuwa binsa sukayi, da gudu yana gudun yashin sahara na, rufe masa, idanun sai da suka kure saharan sannan suka shiga, wani mugun daji me ciki da sark'ak'iyan, gudu yake har sai da ya iso bakin wani wawakeken, rami sannan ya juya yayi, yana basu hakuri.
Ratsa cikinsu tayi, suka bata hanya, tana isa gabansa ta zaro wukarta ta kare masa kallo sannan ta suka masa, ɗaga nik'af ɗinta tayi, zaro ido yayi zai magana, turashi cikin ramin tayi me cike da ababen tsoro.
"Innalillahi...." da ita ya farka zuciyarsa tana bugawa, Ogansa yagani a gabansa fuskansa ɗauke da murmushi, mika masa cup yayi, na ruwa,
(rashin sani yafi dare duhu, da yansa abinda aka bashi da be amsa ba arne ne, fa koda yake babu bambanci, dan duk wanda yabar sallah har na kwana3 da saninsa babu lalura toh a ingantattun hadisai an tabbatar da shi ɗin kafirine, dan sallah itace ke banbanta kafiri da musulmi, toh maina baya sallah.)
Karba yayi yasha, sannan ogan yafita daga, ofis ɗin maina.
****
A cikin kwanakin da yayi, cikin nasara yagama kome, saura komawa gida, abinda ya tsayida, shi, tun ranar da suka haɗu basu, kara haɗuwa ba ga bakon al'amarin da yake ji game da ita, zuciyarsa tana tabbatar masa ita ɗin ce.
A gajiye yashigo, cikin hotel ɗin yay nemi guri yayi faking, sannan ya, fita ya kashe motar.
Ganin yanda matasa ke shiga wani garden a cikin hotel ɗine shima ya bisu yayi ko Allah zaisa adace ya ganta, abin haushi ana shi, shiga akayi suka ce yasake kaya, zuwa englishi wear, komawa yayi ɗakinsa ya sauya kayanshi, zuwa wani rigar army colour, wandon 3qrt itama, kalar rigar,face cap yasaka, sannan ya ciro wani takalminsa itama army, colour,,,,Yayi bakarya.
Da sauri yafito, duk inda ya wucce binsa ake da idanun, har wajen taro yaje yana ta raba idanun hangota yayi Manoor yana saka mata zube, zuba hanunsa yayi aljuhu, ransa na masa, zafi.
****
"Wallahi ba zamu yarda ba, akan wani hujja, Alhaji A.malik, ka taɓa kusantar preety,"
Alhaji ɗalha ya jefa masa, tambaya.
Girgiza kai yayi, yace.
"Ina fa, duk hajiya Umaima ta haɗamu da wannan fitinar duk lokacin dana ɗauketa, barci nake gashi har maganin kuzari nake, kasan nawa nakashe kuwa, kusan miliyan ɗaya da rabi nakashe mata, abin haushi ko murjeta ban taɓa ba, sai aikin barci."
Hararansa Alhaji tanimu, yayi cikin jin haushi wani tsaki yayi sannan yace,
"Dube shi, miliyar 1½ har wani kuɗine, toh bari kaji nabata kusan miliyan biyar, ga motar miliyan bakwai ko matata ban sayawa ba, balle y'ay'ana, yarinya sai faran dabara."
Dariya darackta yayi sannan yace,
"Ni banga laifinta ba, Wancar ita munafukar, maza kifito mana da kuɗinmu,Dan har da kuɗin mutane na taɓa, maza kifito mana da kuɗinmu kafin mu shayar dake madaran rashin mutunci."
Dhaka mata tsawa yayi, jikinta na rawa, tace.
"Wallahi babu, kuma bansan baku taɓa hayeta ba shegiyar yarinya bari na kirata, sai kusan yanda zaku fanshe kuɗinku, dan ni maganin jin daɗinku nake bata, ashe bata baku kantama ba kuyi hkr"
Kiran layin shkurah tayi.
****
Kallon zuben tayi fuskanta ɗauke da mamaki, tsalle tayi ta rungume Manoor tana ihu, farin ciki, cikin dabara yake niman su haɗa baki sai ga kiran hajiya umaima ya shigo, ɗauka tayi tace.
"Mom, gani nan wayyo Allah," dasauri ta juya zata, fita, manoor na tambayarta, lafiya bata kula shi ba, tafi da mugun sauri.
Mashkur na ganin haka, ya rufa mata baya shima, wajen motarsa yaje dan baya sake, fita babu keyn motarsa a aljuhu,
Yanda tafigi motar, yasa shima bin bayanta yayi, bam bam ti bam bam, har unguwar sarki suka a tare suka isa.
ko parking batayi me kyau ba tashiga gidan, tsayawa yayi, daga waje yana jiran ganin fitowar wani.
......
Tana shiga tasame, umaima a zaune, dagudu ta karasa gabanta ta fashe da kuka, tace.
"Mom....."
Zaune suke, a wani gurin cin abinci, kana ganinsu kasan wayayyune, suna gama cin abinci suka tashi ita tabiya kuɗin, zasu fita kanta a sunkuye tana, saka wallet ɗinta, A cikin jaka, sukayi karo da juna, zata faɗi yayi maza ya tareta,
Kallonshi tayi sannan ta mike tafita, shima binta yayi da idanun tayi masa bakarya,
Tun daga ranar ya shiga bin shkurah tuɓ bata kulashi har suka zama abokai.
Agajiye ta zube a falo tana maida numfashi kallon hajiya umaima tayi, sannan tace.
"Hajiya, na gaji don Allah yau karki haɗani da kowa ina son zanyi barcine"
"Toh preety ba damuwa" inji hajiya umaima,
****
Zaune take akan sallaya bayan tayi, mafarkin shkurah tana ihu, ga wasu mugayen halittu suna kawo mata sura, gudu take sosai a cikin Dawa, wani bakin kurane yazo ya kai mata mangari ta zuɓe kasa yaje zai kai mata cafka, Mashkur ya tureshi, rike hanunta yayi suka fara gudu sai da suka same wani dutse suka hawa, nan kuma shkurah da mashkur suka rabu yana kuka.
A firgice ta tashi tayi addu'a san ta shige ban ɗaki ta ɗauro alola ra fara sallar nafiya.
Wannan mafarkin ya tsayawa Umma a zuciya duk da shkurah, tasan shkurah, Addu'ar niman tsari tayi indan tana raye, Allah ya kareta, daga fitinar zamani idan ta mutu Allah ya jikanta.
****
Tagume yayi,cike da takaici, kuma bawani abu bane yaja haka, sai turashi kaduna da akayi ranshi ya gama ɓaci, mikewa yayi, yana nazarin yaushe zai sake farin ciki, tunda Shkurah ta tafi har ynz be sake samun farin ciki ba,
komawa, gida yayi yana shiga ya zuɓe a kujeran falon, yana rike dan kanshi da yake masa barazar fashewa.
Cikin gidan ya koma, ya ɗakinshi sukayi kiciɓe da Zubaida, tana haɗa masa ruwan wanka dan taji shigowar taimaka masa tayi ya cire kaya ya ɗaura towel zuba masa idanun tayi tace,
"Bansan meke damunka ba, amma kayi, hakuri"
tausayi tabashi, iya kokarin tanayi, amma sai ya shafe sama da wata uku, basu kwantawa waje guda ba, ba zai manta, ba rabon shkurah yasa ya fara, kula al'amarinta dan sai da suka shekara da rasuwan shkura, ranar yana cikin wani hali, yaje mata, dukda ya sameta full, amma be hana shi kiran shkurag ba dan itace a ranshi.
*Ina yinku*💋
Gaskiya comments da Voting ya yayi😥
3/4/21, 9:46 AM - Ummi Tandama: 🙆🏻♀ *QADDARAR RAYUWATA* 🙆🏻♀
mai dambu
*KISHIYATA JIHADI NA*
*YARO MA NAMIJI NE*
*NI DA YAYA MOH'D*
*WANI JINKIRI.*
'''Kuyi hakuri jiyan abubuwa da abebeɗe suka sha kaina, kuma akwai matsalar idanun shi yasa na ɗaga kafa😎
kar wata ta juya min maganata dan nima ya bani dariya oll de best👎'''😹😹😹😂
*Page 15*
Tunda yashiga ɗakin da yasauka, hankalinsa ya karkata, akan preety amma abubuwan da yake gabanshi ya hana shi yasake bin takanta, zuciyarsa ce take azalzalarsa da tunaninta, shidai kansa ya gama kullewa,ana mutuwa a dawone.
Ya jima yana tunani, sannan yacigaba da harkansa dan abinda yasa, a ransa matukar suka sake haɗuwa, toh sai ya tambayeta.
****
Zaune take, tana nazarin wani buk ɗin wale soyinka hankalinta yayi, nisa sosai a labarin dake, cikin buk ɗin, wayarta ceke tsiwa, ɗauka tayi tana dariya, tace.
"Aslm, bros bilal ya kake ya aiki."
Daga can, ya sake murmushi yace.
"Ubaidatu, Alhamdulillah, Ya zawarawanki,"
Dariya tayi, sosai sannan tace.
"Suna nan sai karuwa, suke."
"Hmmm, toh kenan akwai masu karfi kenan, har ina shirin faso kai ashe akwai masu, kurmusani." ya faɗi haka yana murmushi cikin nutsuwa."
Zarro idanun tayi, da mamaki rufe bakinta tayi tace.
"Kasan abinda kake, faɗa kuwa rufa min asiri."
Dariya yayi, sosai cikin nutsuwa, yace.
"Karki, ɗaga hankalinki ba wasa nake miki, ba ina sonki tsakanina da Allah, don Allah ki amsa bukata, karki ce min a'a kinji Ubaidatu."
Datse kiran tayi, jikinta narawa, ta fashe da kuka, tun bayan rabuwanta da Maina bata saka maganar aure a gabanta, ba duk wanda yazo bata kula shi, asalima tsoron maza take,
(Anya haka zayu kuwa)
****
Headquarter NATO dake siriya, shirin tafiya suke, gefe guda ya takure ba kome ke damun, ba wani abu ke damunshi ba sai yarinyar jiya da yayiwa raping kukanta yake ji a cikin tsakiyar kanshi, baki ɗaya jiya ya kasa runtsawa, yana rufe idanunsa ita yake, gani cikin mawuyacin.
muryanta yayi masa kama, da, muryan da bazai taɓa mantawa, ashekara huɗu bai manta da sautin muryarta ba,
Ɗauko, yar karaman kwalɓar giyansa yayi ya, kwankwaɗa, ji yayi full. mingirewa yayi a cikin a ofis ɗinsa, sai barci.
Hmm maina kenan ya manta da Allah, baya sallah ballantana salati kullum bashi da wani aikin niman manta. Dan ma yanzun ya soma jan baya sabida k'ugunsa da take masa mugun ciwo shi yasa ya ɗan rage, da matan titi sai na gurin yak'i irin matan da suka taimaka, toh ware masu yan kananun yan mata suke duk su lalatasu.
*(Wallahi ba karya, nayi muku ba siriya da sauran guraren da ake, yak'i Allah abinda sojojjin yak'in U.s.A suke, kuma duniya tana ganinsu, babu wanda ya isa ya dakarta dasu, kuma daga matan musulmai da na kiristoti sukewa, Kwanaki A kin tv Frence24 aka nuna wata matashiya tana bada labarin yanda tasha izaya a hanun yan ta'adda da sojojjin nato,😭😭😭😭 Allah kakare mana y'ay'anmu)*
Tafiya yake, cikin zafin sahara ga k'ishirwa, xafin saharan da guguwar haɗi da kasa sukayi sama da shi, sai da iska yayi watan gaririya da shi sannan aka makashi da kasa.
Mikewa yayi dakyar, yana tangaɗi, juyawa yayi gabar da yamma kudu da arewa, bega kowa ba, tafiya tacigaba da yi ga bakinsa, ya mushe daga can ya hango, wasu mutane da bakaken kaya, da sarsafa ya isa, gurinsu duk sauran babu fuskansu a buɗe yake, sai guda ɗaya da take durkushe, fuskanta da nik'af kuka, take.
Juyawa yayi, wajen manta suna rike da kofunan ruwa, sai tsiyayawa kasa suke zuwa yayi, ya sa hanun zai tara,
wani irin, magana yaji, me kama da faɗuwar aradu, a razane ya ɗago kai yana kallon wacce tayi, maganar.
Sake kai hanunsa, jefar da kofunan sukayi, mikewa yayi murya na rawa yace.
"Baku da hankaline, da zaku zubda ruwan babu ga halin da nake ciki bane"
Juyawa yayi zai bar gurin karan kaman wuka yaji yaaake, juyawa, aikuwa binsa sukayi, da gudu yana gudun yashin sahara na, rufe masa, idanun sai da suka kure saharan sannan suka shiga, wani mugun daji me ciki da sark'ak'iyan, gudu yake har sai da ya iso bakin wani wawakeken, rami sannan ya juya yayi, yana basu hakuri.
Ratsa cikinsu tayi, suka bata hanya, tana isa gabansa ta zaro wukarta ta kare masa kallo sannan ta suka masa, ɗaga nik'af ɗinta tayi, zaro ido yayi zai magana, turashi cikin ramin tayi me cike da ababen tsoro.
"Innalillahi...." da ita ya farka zuciyarsa tana bugawa, Ogansa yagani a gabansa fuskansa ɗauke da murmushi, mika masa cup yayi, na ruwa,
(rashin sani yafi dare duhu, da yansa abinda aka bashi da be amsa ba arne ne, fa koda yake babu bambanci, dan duk wanda yabar sallah har na kwana3 da saninsa babu lalura toh a ingantattun hadisai an tabbatar da shi ɗin kafirine, dan sallah itace ke banbanta kafiri da musulmi, toh maina baya sallah.)
Karba yayi yasha, sannan ogan yafita daga, ofis ɗin maina.
****
A cikin kwanakin da yayi, cikin nasara yagama kome, saura komawa gida, abinda ya tsayida, shi, tun ranar da suka haɗu basu, kara haɗuwa ba ga bakon al'amarin da yake ji game da ita, zuciyarsa tana tabbatar masa ita ɗin ce.
A gajiye yashigo, cikin hotel ɗin yay nemi guri yayi faking, sannan ya, fita ya kashe motar.
Ganin yanda matasa ke shiga wani garden a cikin hotel ɗine shima ya bisu yayi ko Allah zaisa adace ya ganta, abin haushi ana shi, shiga akayi suka ce yasake kaya, zuwa englishi wear, komawa yayi ɗakinsa ya sauya kayanshi, zuwa wani rigar army colour, wandon 3qrt itama, kalar rigar,face cap yasaka, sannan ya ciro wani takalminsa itama army, colour,,,,Yayi bakarya.
Da sauri yafito, duk inda ya wucce binsa ake da idanun, har wajen taro yaje yana ta raba idanun hangota yayi Manoor yana saka mata zube, zuba hanunsa yayi aljuhu, ransa na masa, zafi.
****
"Wallahi ba zamu yarda ba, akan wani hujja, Alhaji A.malik, ka taɓa kusantar preety,"
Alhaji ɗalha ya jefa masa, tambaya.
Girgiza kai yayi, yace.
"Ina fa, duk hajiya Umaima ta haɗamu da wannan fitinar duk lokacin dana ɗauketa, barci nake gashi har maganin kuzari nake, kasan nawa nakashe kuwa, kusan miliyan ɗaya da rabi nakashe mata, abin haushi ko murjeta ban taɓa ba, sai aikin barci."
Hararansa Alhaji tanimu, yayi cikin jin haushi wani tsaki yayi sannan yace,
"Dube shi, miliyar 1½ har wani kuɗine, toh bari kaji nabata kusan miliyan biyar, ga motar miliyan bakwai ko matata ban sayawa ba, balle y'ay'ana, yarinya sai faran dabara."
Dariya darackta yayi sannan yace,
"Ni banga laifinta ba, Wancar ita munafukar, maza kifito mana da kuɗinmu,Dan har da kuɗin mutane na taɓa, maza kifito mana da kuɗinmu kafin mu shayar dake madaran rashin mutunci."
Dhaka mata tsawa yayi, jikinta na rawa, tace.
"Wallahi babu, kuma bansan baku taɓa hayeta ba shegiyar yarinya bari na kirata, sai kusan yanda zaku fanshe kuɗinku, dan ni maganin jin daɗinku nake bata, ashe bata baku kantama ba kuyi hkr"
Kiran layin shkurah tayi.
****
Kallon zuben tayi fuskanta ɗauke da mamaki, tsalle tayi ta rungume Manoor tana ihu, farin ciki, cikin dabara yake niman su haɗa baki sai ga kiran hajiya umaima ya shigo, ɗauka tayi tace.
"Mom, gani nan wayyo Allah," dasauri ta juya zata, fita, manoor na tambayarta, lafiya bata kula shi ba, tafi da mugun sauri.
Mashkur na ganin haka, ya rufa mata baya shima, wajen motarsa yaje dan baya sake, fita babu keyn motarsa a aljuhu,
Yanda tafigi motar, yasa shima bin bayanta yayi, bam bam ti bam bam, har unguwar sarki suka a tare suka isa.
ko parking batayi me kyau ba tashiga gidan, tsayawa yayi, daga waje yana jiran ganin fitowar wani.
......
Tana shiga tasame, umaima a zaune, dagudu ta karasa gabanta ta fashe da kuka, tace.
"Mom....."