← Book details Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 18 OF 29

Sashe 18

Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kauuu, ta ɗauketa da mari, ta hankaɗeta, da kafa, tace.
"Kuyi yanda, yadace da ita, sauran ku wullar da ita, waje dan bana, bukatarta, Karki ji zafi, zaki kawo min matsala a sana'ata ce, kuma kicire a ranki, ni ba Uwarki bace, dan nima tsitoki akayi daga gombe ne ko bauchi, aka kawo min ke ban taɓa haihuwa, ba dan kema kinyi abinkunya nake tunanin zaki, gudu hatsari ta afka miki, kika manta asalinki wayasani ko shegiyace ke ɗin, gata nan kuyi waje da ita."

Rike kumatunta tayi, wasu, hawaye masu zafi suna zarya a fuskanta ba marin bane yayi, mata ciwo sai maganar Umaima, duk wannan maganar a kunnen Mashkur wanda yaji shiru ya shigo dan ganin meke faruwa,

Jikinsane ya ɗauki rawa, hanun yasa aljuhu, ya ciro wayarsa, ya kira mommah yace.
"Mommah, N,,,,,a,,,,,,s,,,,a,,,,m,,,e ta again tasake shigowa rayuwata, akaro na biyu"

ihunta yaji, Darakta ya rike gashin kanta yana janta,
rike hanunsa mashkur yayi, sannan yace.
"Nawane kuɗinku, zan biya ni zan ɗauketa"

"Eyye har ka isa, ka biyani kuɗina.Kai ɗin ɗan gidan Uban waye, ni ba kuɗi nake bukata ba wannar suran me ɗauke da kayan morewa,"

ɗaga kafaɗa mashkur yayi, cikin ko in kula, yace.
"Tunda baku, bukatar kuɗi, toh bari na hauna muku, bullet ina ganin kowannenku zai same bibiyu, agoshinsa"

zaro yar bindigarsa, ya zare gidan harshashinsa ya hure,

Alh ɗalha, ya miki, ya ɗaga hanun sama, yace.
"Indai nine, na bari kuɗin akwai Allah"😟

saketa darakta yayi sannan ya fita, zuwa bakin kofa, yace.
"Allah ya isa min, kuma ban yafe ba, mugayen azalumai, wata kika ci ba kuɗi, wuta bal bal, kalidina fiya abadan." ya fita da mugun gudu, duk da halin da mashkur da itasuke ciki be hanasu kwashewa da dariya ba😹😝 mashkur harda rike ciki,

Alh A. maliki, da rarrafe yake tafiya, yaja hullarsa ya rufe, fuska, ga babbar rigarsa sai yawo yake, durkusawa mashkur yayi, ya taɓa shi, arazane, ya mike, yace.
"Yahayyun ya qayyun, ka rufa min asiri, yaro na tuba, bazan sake niman mata ba, kai na rantse da izufi 80, kai har da uwata, da ubana, idan nasake kallon mace, kazane ni"(😭)

Ya fashe da kuka, yana bawa mashkur hakuri, nuna masa hanya mashkur yayi,

yafita yana, ganinsa a waje, yace.
"Kuɗina da kika ci ban yafe ba, kuma idan na mutu fatalwa zan zama nazo miki, kai muka ɗan fashi sai na faɗawa yan sanda suzo, kama ka,"

lekowa mashkur yayi yace.
"Awo haka kace"

kafin mashkur ya rufe baki A,A maliki yayi, dungure da fitsari, a wandonsa karo, uku yayi kafin yafita daga gatee ɗin gidan😹

Jan kofar falorn yayi ya rufe yasaka key ɗin aljuhunsa sannan,
ya nuna mata kujera yace.
"Zauna kafin nafito, zanje wajen magajiyarku"

Ko kallon be isheta ba, tayi banza da shi, tana tsaye,

Shiga ɗakin yayi, yasameta, tana niman wajen ɓoya, "Ke zo nan, me kika sani akan wancar yarinyar,"

ya tambayeta fuska a haɗe jikinta na rawa ta buɗe wardrob ta ciro masa files har guda, biyu, sai sark'arta da zube, da kayanta da tayu hatsari dasu sannan ta masa bayanin a nutse, kallonta yayi ransa a ɓaci yace.
"Kinsan wacece ita, a madadin ki nima mata lafiya, sai kika ɓige da koya mata, karuwanci, toh ki kiyayye dawowana dan ba zai miki, kyau ba."

ya juya yafita.

Muraaaaaaaaaaaaaaaaaaaaaaa ya kamani.....😤😷
3/4/21, 9:46 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*
_SHUKRAH_
Mai_Dambu

*Aunty Binta, Maman Sadeeq, Aunty Balkisu,Husna Kamshi, tare da Saheebata,😹 Ina godiya abisa yanda kuke karanta buk ɗin Qaddaran Rayuwata nagode sosai*

Masha karatu2 kuman ina godiya,sosai💕

Kundin Qaddaran Fans
Mamuh gee Novellah
Tare da

Real Mai Dambu Novel room
Aisha Novel Group💘

Musaman Deeja mashi thank you😇
   Sauran grps da ban ambace kuba, ina godiya tare da fatan Alkhairi

_Da kwarin gwiwarki nake tsaye da kafafuna,Indan banyi karya ba kece tauraruwar Littafina kuma ke haske ce, Ne bayyana kome,Ba zan gaji da jinjina miki ba, Hakazalika ba zai daina gode miki ba bakina ba zai gaji ba Inayinki Meelat ɗina😘_,

'''Kutt😂,Malamata dake da yan group ɗinki ina muku, fatan alkhairi Aisha sada micika😎'''

~Koda waye kike, zagin iyaye haramune, Idan bamuyi musu addu'a ba, toh karmu bisu da zagi, sannan ba mutunci bane, zagin mutun da baka san waye shi ba, haka ma kema bansan wacece ke ba, kinga babu adalci mu zagi juna, sannan duk wanda ya daraja iyayensa Toh har abada bazaiso a zagesu ba da wannan nake jan hankaliki baiwar Allah ki daina zagin babu kyau, abin kunya ce sannan don Allah ki bar zagin Jameela musa, Dan darajar iyayenki idan kina ganin girmansu toh ki daina don Allah,~👏 Allah kasa mudace duniya da lahira

*page 14*

B'ale botir ɗin rigarsa take, cikin nutsuwa, kamshin turarenta yake shaka, wanda daman tashafane dan shi,irin turaren haɗin nan ne, me birkita tunanin, a gefe guda kuwa gyaran aure yake, (Amma ku nemi oganniya ko husna sunsan sirrin gyaran aure)

             A hankali, kamshi yashiga lungu da sako na jikinshi lokaci guda yakai hanunshi k'ugunta sannan yakai kansa dai dai kunnenta muryanshi k'asa k'asa yace.

"My zuby, ina son turarenkin nan"

        murmushi tayi, hankalinta nakan gashin kirjinshi cikin wani irin salo me ɗaukar hankali,

       hanunshi yakara sakawa yajanyo dan wani irin,feeling yake jin akanta,  hmmm Allah sarki Zuby da zata gane da tanime soyayyar mashkur ba, sha'awarsa ba, dan ko kaɗan baya sonta yana tare da itace sabid, iyayen asalima zuciyarsa tana, tare da shkurah.

           Wasu abubuwa, sukewa, juna cike da muradin kasancewa tare, tsayiwane ta gagaresu harta kai suka zube, a kasar ɗakin, jikinsa na rawa, dan ya gama matsuwa ya akai gidan karshe,

     rike hanunshi tayi, ta buɗe idanunta da suka kaɗa sabida abubuwan da ta loda, shima zuba mata, ido yayi wanda suke cike da sha'awarta fal muryansa k'asar makoshi, yace.
"Me ye haka,?"
      ya jefa mata tambaya.
      Zanin gadon ta janyo, ta rufe jikinta muryarta na rawa tace.
"Jikina kake bukata, ni kuma sonka nake bukata, kasoni ya Mashkur koda kaɗan ne, wallahi zan kyautata maka fiye da yanzun, don Allah."

       Kare mata kallo yayi,yana tuna abinda Maina yayi masu, mikewa yayi ya nemi duk tulin bukatarta yarasa dan bakin ciki da kiyayyar Maina suka dawo masa sabo towel ɗinsa ya ɗauka yashiga banɗaki kuka tasake mara sauti, ga kayan matan da tasha ya fara jikata, wullar da zanin tayi,ta shige banɗaki,
               Yana shiga yasakewa kansa ruwa, aikuwa tana shiga banɗakin tarungume bayansa, tana zubda hawaye tare da bashi hakuri,

         tausayi tabashi aiko bakome uwar y'arsace juyawa yayi ya rungumeta dakyar suka, gama wanka,dan shafe-shafe, sumbace² sukayi, sannan suka fito, ba zai iya hakuri ba dan haka, gado suka dire nan aka shiga, kashe (arna😎)

      Bayan kura ya, lafa sai kace a filin yaki, suna makale da juna, yana shafa kanta yace.
"An turani kaduna, aiki kuma zanyi sati ɗaya, Insha Allah zan dawo ki haɗa min kayana dan gobene tafiyar."

        "Allah ya nuna mana, ya kaimu goben, amma Ya mashkur ina son kuɗi, zanje azare bikin." inji zuby.
       Matsalar zuby, kenan ita, bata da matsala kuɗi, kawai abata, kuma inda,zata same kuɗi toh bata da case kuma ba kananun kuɗi yake narka mata ba, yana tafiya zataje siyan magungunar mata, da mekyau da mara kyau ata cuse cuse, ita nam zata (bulge Angon matacciya😂)

       Wanka yashiga yayi ya ɗauro alola yafita masjid, tana kwance amai take ji, sosai dakyar ta mike tashiga tasake ruwa wanka tayi dan idan tace zata fara tsarkine amai zatayi, sabida karnin da take ji na, ruwan abinda take cusawa, shima mashkur ɓoye mata, ƴake amma tana matukar takura masa,
      bayan tagama wanka,ne tayi amai sosai, har sai da jikinta ya mutu, kallon kanta tayi a madubin dake banɗakin, kallon kirjinta tayi sun ɗan cika, sosai alamun shigar sabon ciki.
Ranta ne ya ɓaci, tana kallon kanta, a fili tace.
"Ina dakon banza, bayanshi bae san inayi ba, kaima flushen ɗinka zanyi, duk ranar da yafara sona zan sake haifa ɗa, ko cikin Shkurah abisa kuskure yashiga, balle wannan zubda shi zanyi."

Zubaida kenan bayan lil shkurah tasake samun ciki har sau biyu tana, zubdawa na shkurah ma babu yanda batayi ya zuɓe amma, cikin yaki sai ma azabar da tasha.

****
Zaune Alhaji Hammayo yake a wheel chair ɗinsa kallon Umma yayi cikin nutsuwa, duk da maganarsa bata fita, yace.
"Habiba kin hana kausar shaidawa y'an uwanki, inda kike sabidani ko, Habiba na amince miki kije kisada zumunta, kije kafin lokaci ya kore miki, kije kar laifina yayi yawa, nakasance mutum mara adalci, don Allah ki yafe min."

       Haɗiye kukanta tayi, sannan ta girgiza kai, tace.
"Zan tafi gida, amma nafison tafiya dakai, tuntuni nake binka muje germany ayi maka, aikin kashi amma kak'i toh taya nima zan iya tafiya nabarka idan ka amince sai muje ayi aikinki, shikenan tunda likitoti sun tabbatar zaka tashi, kashinka basu nakasa ba."

         Ta karshe maganar tana kallon,shi cikin nutsuwa, sake kallonta yayi, sannan ya gyaɗa mata kai alamun ya amince..

      Farin cikine ya lulluɓeta kaman t daka tsalle,yanda take ta zubawa ubangiji kirari shagala yayi, da kallonta dan wani zubin, komawa yarinya ɗanya shakaf take masa, idan tayi wani abu kuwa, sai takoma kamar shkurah, ɗago kai tayi suka haɗa idanun kashe mata ido ɗaya yayi , kunya yasa tarufe fuska,

      duk wannan abun da suke akan idon bilal, yana tsaye shima sun burgesu, shima yana ta dakon son amma yarasa yanda zayi dan be san yanda za'a karɓi alamarinsa ba dukda wacce yakeso, batasan yanayi ba,

  gyara murya yayi haɗi da sallama, zama yayi ya gaisu, kallonsa Alhaji hammayo yayi, sannan yace.
"Duk yan uwanka sunyi aure, dakace karatu, kayi ynz kana aiki, me ye matsalarka da aure"

           Itama umma zuba masa ido, tayi tana nazarinsa, shigowarsu mama da ummi yasa ta, maida hankalinta garesu.

           Sake mai-maita masa tambayar yayi, ɗagowa yayi, cikin nutsuwa.ya ɗan saci kallon Umma sannan ya maida hanklinsa kan Babansa yace.
"Ina da wacce nake, so amma bansan yanda zaku amshi alamarinta ba, dan...."

       Sai yayi shiru, ya sunkuyar dakansa kasa yana wasa da kafet ɗin falour ɗin.
"Humm, ina jinka akwai matsala kenan, a gun yarinyar"

"A'a babu matsala kawai, bazawara ce, kuma yar wajen Umma kausar ce."
Chapter 18 · 0% Book details