Sashe 23
Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
batayi kuka ba sai da umma tabar falon sannan ta fashe da kuka, zuciyarta cike da haushin mashkur da alkawarin karta masa rashin mutunci idan ya kuskura yazo gidan,
****
A gefe guda, kuwa har ankai sadakin Bilal, saura yan kwanaki a tabbatar da aure.
Tunda mashkur yaji abinda shkurah tace akanshi bai sake zuwa gidan ba, karshe tura drvnsa yayi ya ɗauko masa shkurah, ta musu kwana biyu tana gama kwanakinta, yasa aka maida ita.
Aiyuka suka sha kanshi, haka ya rage masa zafin da yake ji, gefe ɗaya ga zuby itama tana nata rashin hankali, har addu'a yake Allah yasa a turashi wani waje ko zai huta, da damuwar da take addabarsa.
.....
Kaman yanda,na'im yace aka kuwa ya kasance yazo tun daga kaduna, kuma yasame Alhaji hammayo da maganar niman auren shkurah, shiru yayi kafin yace.
"Kasan bata jima da dawowa garemu ba, kayi hakuri idan an kwana biyu zan nimeka,"
godiya yayi sannan yayi musu sallama tare, da alkhairi
sun karɓane, da kar yayi wani tunani,
Kwanansa ɗaya, a bauchi ya koma kaduna.
Bayan tafiyarsa Alhaji hammayo ya tara yaransa baki shiru yayi yana kallon shkurah sauke nauyayyar numfashi yayi a hankali, yayinda yasa hanunsa na dama yana sosa goshinsa yace.
"Zainab, kece kika turo wannan yaron da yazo wajenki ?."
Jefa mata tambaya, yayi cikinson jin me zatace, duk yan falon suka mai da idanunsu kanta, suna son suje me zatace.
Sunkuyar da kanta tayi, tace.
"Eh baba,"
"Toh gashi ni, har na bada aurenki ga Mashkur kice baki sani, yakenan."
Bakinta narawa, tace.
"Baba kayi, hakuri don Allah ni bana sonshi kawai kubani wanda nakeso."
Rufe bakinta tayi, dan tana gudun kar wani ya muje mata shi,
A fusace umma tayo kanta zata rufeta da duka,
"Habiba!!! karki taɓata, lokacin yanzun na gyara kuskurene ba na yanke hukunci cikin gaggawa ba, Allah yaga zuciyata mashkur naso ya aureki amma tunda kince a'a ba damuwa ubangiji ya tabbatar da alkhairi.
Cikin hasala umma tace,
"Nagode da abinda kika min, Shkurah, ni kika kalli idanuna kikace baki son mashkur ko, yayi miki kyau Allah ya baku zaman lafiya, amma ga gargaɗina karki kuma tako inda nake karki kuma kirana da mahaifiyarki, da ina da wata yar wallahi da na bashi amma ba damuwa,"
tana gama faɗan haka, tafi tabar musu falon kuka take babu wanda ya kulata karshe ma barin falon sukayi, daga ita sai Alhaji hammayo, murmushi yayi sannan yace.
"Tashi kishiga, kiyi kokarin ganin kin bata hakuri, yaron yana da kirkine shi yasa ta ɗauki fushi, bakiga har yarsa ya sawa sunanki, sannan ya ɗauki yarsa yabata, duk sabida ke, shin irin wannan mutumin me yadace asaka masa da shi ?"
ɗago jajayen idanunta tayi, a hankali tana zubda kwalla masu zafi tace.
"Baba yayi kokari, amma kayi hakuri bana sonshine yaushe zan faɗawa Na'im kana nimansa."
Kallon mamaki yake wato, tafiyarta nan amadadin tayi hankali da nutsuwa a,a sai ma wani kafirin taurin kai da tazo da shi hararanta yayi, tun kafin ya daka mata, tsawa tabar falon da gudu,
****
Weekend....
Zaune yake kasa ya ɗaura kanshi, akan cinyar mommah, yayi limo kaman bashi ba, duk ya rame sai uwar hanci da yakara fitowa,
Shafa kanshi take, a hankali tace.
"Mashkur meke faruwa ne ? na ganka haka, hmmm gwara da kazo ina kaje wata uku da suka wucce, matarka hankalinta ya tashi kaman mahauciya haka ta koma, kuma ance ba kai kaɗai kayi tafiyar ba har da mace kuka tafi, meye ma'anar haka Son yaushe kasoma niman mata abinda bakayi ba tuntuni sai yanzun da ka fara tara iyali idan aure kake bukata wallahi zan tsaya maka kayi, amma da niman mata kanajina ko."
Gyaɗa mata, kai yayi cikin damuwa yana son faɗa mata, amma yasan mommah da iya bugan cikin mutum, shiru yayi, ya cigaba da lumshe idanunsa.
Da zai tafine suka keɓe da Ubaida sun jima sosai suna bawa juna shawara kafin ya bar azare.
****
Bayan sati biyu, Iyayen na'im sun zo daga kaduna har an tsayar da ranar wanda yazo dai dai danasu bilal,
A wannan lokacin saura kiris ya rage mashkur yayi hatsari, karshe dakatar dashi akayi daga aiki.
Dawowa gida yayi ya zauna, sam yanzun be wani damu da cigaba, ba dan beki a koreshi aikinshi ba, tunda yarasa shkurah sam baya jin zafin duk wani abinda zai rasa dan kallon abun yake mara muhimmaci.
A bangaren umma kuwa, taki faɗawa kowa a danginta, shiru tayi gefe guda ruwan wulakancin da takewa shkurah ita da yan uwan shkurah, sai da Alhaji hammayo yayi musu, magana akan fita harkan shkurah dasukayi dan dole suka, shiga hidimarta.
Abokan Na'im da Y'anuwansa suka, sakashi a gaba da suyi pre-wedding pic haka ya tsallake ayukarshi yazo sukayi an wanke wasu, yayinda aka tura masa wasu a waya, gida ya dawo da ita washe gari ya koma kaduna,
*Fitana wutar dajice*
Tunda ya isa kaduna, yan uwansa suka shiga tura ahotuna a wayarsu suna ɗaurawa a Whtsp da Face buk, tare da ranar bikin,
Wata kanwar Na'im haɗa hoton tayi, ta saka musu wanka da akayi, musu ta ɗaura a you tube.
Kafin wani lokaci, har amfara mata, comments da fatan alkhairi.
Cikin awa ɗaya zuwa biyu, har kusan mutane sama da dubu goma, sun kalli vidio,
.......
Maina....
Fitowarsa kenan, daga ban ɗaki, yayi yar kiba kaman bashi ba, dan ya tafi har india inda aka sake duba masa, bayanshi wata ɗaya da yawucce kuma anyi dace sun bashi magani sosai yake, buga iskancinsa son ranshi.
Daga shi, sai gajeran wando, ipad ɗinsa ya ɗauka yashiga duba median da you tube ya fara dan yaga sakonnin dan har channels yake dasu na batsa,
Ganin vidion su shkurah yayi, ya buɗe jefar da ipad ɗin yayi, cike da tsoro can kuma ya ɗauko kare mata kallo yayi da sauri ya sauko ya fara haɗa kayanshi, sake maida vidion yayi daga farko, nan yaga inda za'ayi kamu da waleema,
Murmushi yayi yace.
"Masoyiyata ganinan zuwa gareki."
Fashewa yayi da dariya.
****
Ranar laraba, sukayi lalle ita da kawayenta cike da jin daɗi.
Ranar alhamis kuwa kamu aka tafi, dan kusan motartace ta karshe, har sun isa cikin inda za'a fara ga abokan ango zasu shiga gurin, kawai sukaji amfara harbin iska cak tsaya, duk mutane gurin kowa ya gudu.
Fitowa yayi daga motarsa sannan ya kalle yaran da ya ɗauko haya wasu karti dasu yace.
"Muje ku ɗauketa, kusa min ita A mota."
Ashe tun fitowarsa tasuma a tsaye, basu lura da haka ba, sai da suka ɗauketa suka sannan suka lura.
Gurin na'im yaje, dafa na'im yayi a kafaɗa, yace.
"Kayi rawan kai,fa amma ka manta da ita tunda kaga agabanka na ɗauketa, ka koma garinku, dan baka isa kwaceta ba, haka ma wanda ya bar maka ita be isa ba,inda kuma yana da zuciya, kace maina yace yazo tsallaken ruwan gubi dam, kace yazo ina jiranshi."
Komawa motar yayi suka, ɗauki hanya kaman mahaukata.
Bayan tafiyarsune mutane suka fara, dawowa nan aka tambayi na'im ina take faɗa musu abinda Maina yace yayi sannan ya kalle fatima, yace.
"Auntymu daman akwai wanda yake niman Shkurah ne bayan ni."
"Eh Cousin brodan mune, Mashkur,"
Tace masa,
"Toh kuwa wannan sakon nashine, ina yake."
Kafin minti talatin Yan uwan da abokan arziki, suka zo nan aka cikin tashin hankali, umma tazo gurin Allah sarki faɗan irin tashin hankali da take ciki ɓata bakine.
......
Tunda bilal ya bashi Iv ɗaurin aure, ya ajiye a gabashi tunda baya zuwa ko ina, yau baki ɗaya yake jinshi dabam, ga faɗuwar gaba,
So yake ya tafi, azare, ɗaurin auren Ubaida da Bilal amma yakasa tashi karan wayarshi ce ta dame shi, ɗauka yayi yaga umma.
Ya kara a kunensa, cikin kuka tace.
"Mashkur, yazo ya ɗauke min Shkurah,"
Be karasa, ji ba ya suri wayarshi sai gidansu shkurah, nan ake faɗa masa abinda ya faru jikinshi har rawa yake idanunshi sunyi wani irin ja, kirane ya shigo wayarshi be duba ba ya ɗauka dariya maina yayi sosai sannan yace.
"Kazo da keke napep awala, yara zasuzo ɗaukarka, karka manta kai jami'in tsorone nima kuma haka, dan nayi aiki a inda sukafi naija kwarewa, ko yaya kayi motsi akan idanuna yake dan akewaye da kai yarana suna bibiyarka, kuskure daya zakayi tabbas zan kashe shkurah ta mutu kowa ya huta."
Kashe kiran yayi cikin tashin hankali, ya juya zuba musu ido yayi sannan yace.
"Muna cikin tsaka me wuya, amma bari nagani Abubakar zan tafi inda suke kaikuma zaka jona wayarka akwai wani agogona, a cikin mota tana amfani da track devicene, duk inda muke zaku iya samun,code nomber tashine, (9yo8ea) kashigar cikin computer ɗinka zakuga inda muke koda a cikin karkashin ruwane,,,,,,,,," kallon umma yayi yanda take zuba kwalla ya je har kusa da ita, ya durkusa yace.
"Koda ni ban dawo ba shkurah zata dawo cikin koshin lafiya, umma na baki shkurah karama."
Juyawa yayi, wajen Na'im yace.
"Ka kula min, da Shkurah idan ka aureta, dan sarauniyace"
Daukar shkurah karama, yayi ya sumbaci goshinta sannan yafita dan........
😹😹😹 I like yanda Oga maina yake kafta rahin mutunci fa.
3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*
MAI DAMBU CE
*Mashkur da Shkurah, bansan waye a cikinsu yafi shan wahala ba, amma kulara da yanda labarin yake tsakaninsu inda har mashkur zai iya hakuri ya sadaukar da farin cikinshi ga shkurah, toh a wannan zagayen me Shkurah zatayi dan mashkur*👌
*Page 21*
Kifa kanshi yayi akan sitiyerin motar cike da tashin hankali, dafa kirjinshi yayi wanda yake barazanar tarwatsewa,
ɗago kanshi yayi idanunshi sunyi mugun ja, tada motar yayi, cikin azama, yabata wani mugun wuta cikin kwarewa yake gudu.
Yana wucce(G.g.bauchi) ya lura da motar da yake bin bayanshi kafin ya isa, Awala hotel son sha gabanshi taka birki yayi kaman antsila, da mugun sauri suka, fito basu bari ya buɗe motar ba, suka fasa glass kofar motar,
suka fito da shi suka jefashi a motarsu kiran sienna suka fice a guje.
*.......*
A police headquarter, haɗa track device ɗinsukayi cikin second sai ga, abin yana point ɗin inda suke duk inda suka bi yana nunawa musu,take aka cika mota da yan sanda da Na'im da Abubakar suka, tafi.
****
A gefe guda, kuwa har ankai sadakin Bilal, saura yan kwanaki a tabbatar da aure.
Tunda mashkur yaji abinda shkurah tace akanshi bai sake zuwa gidan ba, karshe tura drvnsa yayi ya ɗauko masa shkurah, ta musu kwana biyu tana gama kwanakinta, yasa aka maida ita.
Aiyuka suka sha kanshi, haka ya rage masa zafin da yake ji, gefe ɗaya ga zuby itama tana nata rashin hankali, har addu'a yake Allah yasa a turashi wani waje ko zai huta, da damuwar da take addabarsa.
.....
Kaman yanda,na'im yace aka kuwa ya kasance yazo tun daga kaduna, kuma yasame Alhaji hammayo da maganar niman auren shkurah, shiru yayi kafin yace.
"Kasan bata jima da dawowa garemu ba, kayi hakuri idan an kwana biyu zan nimeka,"
godiya yayi sannan yayi musu sallama tare, da alkhairi
sun karɓane, da kar yayi wani tunani,
Kwanansa ɗaya, a bauchi ya koma kaduna.
Bayan tafiyarsa Alhaji hammayo ya tara yaransa baki shiru yayi yana kallon shkurah sauke nauyayyar numfashi yayi a hankali, yayinda yasa hanunsa na dama yana sosa goshinsa yace.
"Zainab, kece kika turo wannan yaron da yazo wajenki ?."
Jefa mata tambaya, yayi cikinson jin me zatace, duk yan falon suka mai da idanunsu kanta, suna son suje me zatace.
Sunkuyar da kanta tayi, tace.
"Eh baba,"
"Toh gashi ni, har na bada aurenki ga Mashkur kice baki sani, yakenan."
Bakinta narawa, tace.
"Baba kayi, hakuri don Allah ni bana sonshi kawai kubani wanda nakeso."
Rufe bakinta tayi, dan tana gudun kar wani ya muje mata shi,
A fusace umma tayo kanta zata rufeta da duka,
"Habiba!!! karki taɓata, lokacin yanzun na gyara kuskurene ba na yanke hukunci cikin gaggawa ba, Allah yaga zuciyata mashkur naso ya aureki amma tunda kince a'a ba damuwa ubangiji ya tabbatar da alkhairi.
Cikin hasala umma tace,
"Nagode da abinda kika min, Shkurah, ni kika kalli idanuna kikace baki son mashkur ko, yayi miki kyau Allah ya baku zaman lafiya, amma ga gargaɗina karki kuma tako inda nake karki kuma kirana da mahaifiyarki, da ina da wata yar wallahi da na bashi amma ba damuwa,"
tana gama faɗan haka, tafi tabar musu falon kuka take babu wanda ya kulata karshe ma barin falon sukayi, daga ita sai Alhaji hammayo, murmushi yayi sannan yace.
"Tashi kishiga, kiyi kokarin ganin kin bata hakuri, yaron yana da kirkine shi yasa ta ɗauki fushi, bakiga har yarsa ya sawa sunanki, sannan ya ɗauki yarsa yabata, duk sabida ke, shin irin wannan mutumin me yadace asaka masa da shi ?"
ɗago jajayen idanunta tayi, a hankali tana zubda kwalla masu zafi tace.
"Baba yayi kokari, amma kayi hakuri bana sonshine yaushe zan faɗawa Na'im kana nimansa."
Kallon mamaki yake wato, tafiyarta nan amadadin tayi hankali da nutsuwa a,a sai ma wani kafirin taurin kai da tazo da shi hararanta yayi, tun kafin ya daka mata, tsawa tabar falon da gudu,
****
Weekend....
Zaune yake kasa ya ɗaura kanshi, akan cinyar mommah, yayi limo kaman bashi ba, duk ya rame sai uwar hanci da yakara fitowa,
Shafa kanshi take, a hankali tace.
"Mashkur meke faruwa ne ? na ganka haka, hmmm gwara da kazo ina kaje wata uku da suka wucce, matarka hankalinta ya tashi kaman mahauciya haka ta koma, kuma ance ba kai kaɗai kayi tafiyar ba har da mace kuka tafi, meye ma'anar haka Son yaushe kasoma niman mata abinda bakayi ba tuntuni sai yanzun da ka fara tara iyali idan aure kake bukata wallahi zan tsaya maka kayi, amma da niman mata kanajina ko."
Gyaɗa mata, kai yayi cikin damuwa yana son faɗa mata, amma yasan mommah da iya bugan cikin mutum, shiru yayi, ya cigaba da lumshe idanunsa.
Da zai tafine suka keɓe da Ubaida sun jima sosai suna bawa juna shawara kafin ya bar azare.
****
Bayan sati biyu, Iyayen na'im sun zo daga kaduna har an tsayar da ranar wanda yazo dai dai danasu bilal,
A wannan lokacin saura kiris ya rage mashkur yayi hatsari, karshe dakatar dashi akayi daga aiki.
Dawowa gida yayi ya zauna, sam yanzun be wani damu da cigaba, ba dan beki a koreshi aikinshi ba, tunda yarasa shkurah sam baya jin zafin duk wani abinda zai rasa dan kallon abun yake mara muhimmaci.
A bangaren umma kuwa, taki faɗawa kowa a danginta, shiru tayi gefe guda ruwan wulakancin da takewa shkurah ita da yan uwan shkurah, sai da Alhaji hammayo yayi musu, magana akan fita harkan shkurah dasukayi dan dole suka, shiga hidimarta.
Abokan Na'im da Y'anuwansa suka, sakashi a gaba da suyi pre-wedding pic haka ya tsallake ayukarshi yazo sukayi an wanke wasu, yayinda aka tura masa wasu a waya, gida ya dawo da ita washe gari ya koma kaduna,
*Fitana wutar dajice*
Tunda ya isa kaduna, yan uwansa suka shiga tura ahotuna a wayarsu suna ɗaurawa a Whtsp da Face buk, tare da ranar bikin,
Wata kanwar Na'im haɗa hoton tayi, ta saka musu wanka da akayi, musu ta ɗaura a you tube.
Kafin wani lokaci, har amfara mata, comments da fatan alkhairi.
Cikin awa ɗaya zuwa biyu, har kusan mutane sama da dubu goma, sun kalli vidio,
.......
Maina....
Fitowarsa kenan, daga ban ɗaki, yayi yar kiba kaman bashi ba, dan ya tafi har india inda aka sake duba masa, bayanshi wata ɗaya da yawucce kuma anyi dace sun bashi magani sosai yake, buga iskancinsa son ranshi.
Daga shi, sai gajeran wando, ipad ɗinsa ya ɗauka yashiga duba median da you tube ya fara dan yaga sakonnin dan har channels yake dasu na batsa,
Ganin vidion su shkurah yayi, ya buɗe jefar da ipad ɗin yayi, cike da tsoro can kuma ya ɗauko kare mata kallo yayi da sauri ya sauko ya fara haɗa kayanshi, sake maida vidion yayi daga farko, nan yaga inda za'ayi kamu da waleema,
Murmushi yayi yace.
"Masoyiyata ganinan zuwa gareki."
Fashewa yayi da dariya.
****
Ranar laraba, sukayi lalle ita da kawayenta cike da jin daɗi.
Ranar alhamis kuwa kamu aka tafi, dan kusan motartace ta karshe, har sun isa cikin inda za'a fara ga abokan ango zasu shiga gurin, kawai sukaji amfara harbin iska cak tsaya, duk mutane gurin kowa ya gudu.
Fitowa yayi daga motarsa sannan ya kalle yaran da ya ɗauko haya wasu karti dasu yace.
"Muje ku ɗauketa, kusa min ita A mota."
Ashe tun fitowarsa tasuma a tsaye, basu lura da haka ba, sai da suka ɗauketa suka sannan suka lura.
Gurin na'im yaje, dafa na'im yayi a kafaɗa, yace.
"Kayi rawan kai,fa amma ka manta da ita tunda kaga agabanka na ɗauketa, ka koma garinku, dan baka isa kwaceta ba, haka ma wanda ya bar maka ita be isa ba,inda kuma yana da zuciya, kace maina yace yazo tsallaken ruwan gubi dam, kace yazo ina jiranshi."
Komawa motar yayi suka, ɗauki hanya kaman mahaukata.
Bayan tafiyarsune mutane suka fara, dawowa nan aka tambayi na'im ina take faɗa musu abinda Maina yace yayi sannan ya kalle fatima, yace.
"Auntymu daman akwai wanda yake niman Shkurah ne bayan ni."
"Eh Cousin brodan mune, Mashkur,"
Tace masa,
"Toh kuwa wannan sakon nashine, ina yake."
Kafin minti talatin Yan uwan da abokan arziki, suka zo nan aka cikin tashin hankali, umma tazo gurin Allah sarki faɗan irin tashin hankali da take ciki ɓata bakine.
......
Tunda bilal ya bashi Iv ɗaurin aure, ya ajiye a gabashi tunda baya zuwa ko ina, yau baki ɗaya yake jinshi dabam, ga faɗuwar gaba,
So yake ya tafi, azare, ɗaurin auren Ubaida da Bilal amma yakasa tashi karan wayarshi ce ta dame shi, ɗauka yayi yaga umma.
Ya kara a kunensa, cikin kuka tace.
"Mashkur, yazo ya ɗauke min Shkurah,"
Be karasa, ji ba ya suri wayarshi sai gidansu shkurah, nan ake faɗa masa abinda ya faru jikinshi har rawa yake idanunshi sunyi wani irin ja, kirane ya shigo wayarshi be duba ba ya ɗauka dariya maina yayi sosai sannan yace.
"Kazo da keke napep awala, yara zasuzo ɗaukarka, karka manta kai jami'in tsorone nima kuma haka, dan nayi aiki a inda sukafi naija kwarewa, ko yaya kayi motsi akan idanuna yake dan akewaye da kai yarana suna bibiyarka, kuskure daya zakayi tabbas zan kashe shkurah ta mutu kowa ya huta."
Kashe kiran yayi cikin tashin hankali, ya juya zuba musu ido yayi sannan yace.
"Muna cikin tsaka me wuya, amma bari nagani Abubakar zan tafi inda suke kaikuma zaka jona wayarka akwai wani agogona, a cikin mota tana amfani da track devicene, duk inda muke zaku iya samun,code nomber tashine, (9yo8ea) kashigar cikin computer ɗinka zakuga inda muke koda a cikin karkashin ruwane,,,,,,,,," kallon umma yayi yanda take zuba kwalla ya je har kusa da ita, ya durkusa yace.
"Koda ni ban dawo ba shkurah zata dawo cikin koshin lafiya, umma na baki shkurah karama."
Juyawa yayi, wajen Na'im yace.
"Ka kula min, da Shkurah idan ka aureta, dan sarauniyace"
Daukar shkurah karama, yayi ya sumbaci goshinta sannan yafita dan........
😹😹😹 I like yanda Oga maina yake kafta rahin mutunci fa.
3/4/21, 9:47 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*
MAI DAMBU CE
*Mashkur da Shkurah, bansan waye a cikinsu yafi shan wahala ba, amma kulara da yanda labarin yake tsakaninsu inda har mashkur zai iya hakuri ya sadaukar da farin cikinshi ga shkurah, toh a wannan zagayen me Shkurah zatayi dan mashkur*👌
*Page 21*
Kifa kanshi yayi akan sitiyerin motar cike da tashin hankali, dafa kirjinshi yayi wanda yake barazanar tarwatsewa,
ɗago kanshi yayi idanunshi sunyi mugun ja, tada motar yayi, cikin azama, yabata wani mugun wuta cikin kwarewa yake gudu.
Yana wucce(G.g.bauchi) ya lura da motar da yake bin bayanshi kafin ya isa, Awala hotel son sha gabanshi taka birki yayi kaman antsila, da mugun sauri suka, fito basu bari ya buɗe motar ba, suka fasa glass kofar motar,
suka fito da shi suka jefashi a motarsu kiran sienna suka fice a guje.
*.......*
A police headquarter, haɗa track device ɗinsukayi cikin second sai ga, abin yana point ɗin inda suke duk inda suka bi yana nunawa musu,take aka cika mota da yan sanda da Na'im da Abubakar suka, tafi.