Sashe 7
Kaddarar Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya maryam tayi, tace "yarinya kinyi, ba mamaki da zafinshi yake, kuma yanda nake ganinshi, kaman ma'aikacin tsorone, kawai baby, inda yazo da tayinshi karki mana bakin cikin shiga wancar motar"😜
Shiru tayi bata san me zata iƴa ce musu, ba amma kuma bazata iya son mutumin da suka haɗu a hanya ba, toh taya ma haka zai fari God forbid,
......
Bayan sun isa gida me napep ya ya basu canji taki karɓa tace,
" jeka kaima Allah yaci da rabonkane,"
godiya yayita zuba musu maryam da bebes suka nufi gidansu ita da salmah da rafi'a suka shiga gida, duk wannan hiran da akeyi tana ji kulle abin tayi a ranta,
Suna shiga cikin gida, kowa ya nufi wajensu ganin Babansu yasa rafi'a sake murmushi tace,
"Baba nikan makaranta katuramune ko tsayiwa da samaruka, amma ka tambayi sallama sune yan bada shawara."
Tana gama faɗan haka tashige part ɗinsu a guje, dan tasan shkurah bazata kyaleta ba,
tsaresu yayi yana kallonsu jikinsune ya ɗauki rawa,
"Bangane me take nufi, ba ku min bayani yanda zan gane inba haka ba zan zaneku,"
A nutse salmah tayi mashi bayani yanda ya fahimta, tana gama faɗa mashi Aisha da take kicin itama ta faɗa mashi yanda yayi musu hidima a haɗuwansu,
mai da kallonshi yayi kanta sunkuyar da kanta tayi kasa, murmushi, yayi sannan yace,
"Me yasa kike, masa haka kuma har hidima yake miki baki iya ce mashi kingode, me yasa"
Muryanta na rawa ta ɗago kai takalle Alhaji Hammayo, tace
"kai kace karatu, katuramu ba shashanci ba." shiru tayi idanunta na zubda kwalla ta cigaba da cewa.
"Baba ban wulakantashi ba amma kuma ai nimace ce, kuma na fito gidan mutunci da kima, akan hanya zan tsaya ina kulashi, nasan nayi kuskure rashin masa godiya, amma banyi haka da manufa ba,"
"Jeki ɗakinku" yace mata,
tana shiga falo, jikin Umma tazube tacigaba da kukanta,shafa mata kai umma tayi, hankali ta ɗago kai tace,
"Ummana laifene abinda nayi, kuskure na aikata, don Allah umma koda zanyi kuskure a rayuwata ki ɗauka Qaddaratace tasame ni, don Allah karki juya min baya"
rashe mata hawaye Umma tayi sannan tace,
"Wa yace miki, uwa tana iya juyawa y'ay'anta baya, koda sunayi ni bazan juya miki ba auta, dan nasan kowani bawa da yanda Allah yake jarabta shi, karki sake faɗan haka."
Tashi tayi tana dariya tashiga ɗakinsu,
Tun daga ranar bata sake ganinshi ba, tun abin be damunta har yakai idan suka biyo hanyar ta dunga raba idanunta kenansu Bebes suna lura da ita,
sannun a hankali tashiga musu maganarshi takance,
" Kunga wannan sarkin nacin yanzun ya daina zuwa, daman yan amore ne, hmm"
Idan sukaji haka shareta suke suyi banza da ita.
A cikin satin na biyu da ta ganshi Bebes da Maryam da Salmah suka haɗu a masalaci, salmah tace.
"Shkurah fa tadamu da, rashin ganin mutumin nan dan ko jiya da muka dawo , sai da tasake min maganarshi, ina ganin kaman sonshi take,"
"Kina ganin dagsk sonshi take, " inji maryam,
"Eh mana idan baso ba meye, zaisa takoma wata silent, kuma haka kawai zaki ga ta zauna tana rubutun abinda ya faru, na haɗuwansu am think that ta faɗane" inji Bebes.
"Toh idan muna tamtama, idan tazo mana da maganarshi mu dizgata mana muga yanda zatayi." inji salmah.
duk sai sukayi na'am da shawaranta, aikuwa ana tashi, sun zo inda yake zaman jiranta kallon wajen tayi fuskanta ɗauke da murmushi tace,
"Ai kunga inda yake tsayawa, yayita binmi Allah sarki"
"Mtsew ina ruwanmu, da inda yake tsayaewa ince damuka miki magana banza damu kikayi sai ynx da kika ga babu sarki sai Allah shine zaki addabemu, nan zayita binmu amma ko kallon arziki baya samu daga gareki sai ynxne zaki damemu da maganarshi dalla malama karki sake takura mana."
Allah sarki shkurah sarki faɗa yau itace ake muzanta mata akan abinda zuciyarta take azalzalarta da ta amayar dashi, kwalla ne masu zafi take zubdawa inda kuka yaci karfinta tsayawa sukayi suna kallon ikon Allah,
Durkusawa tayi a wajen tafashe da wani irin kuka me cin rai da taɓa zuciya suma sai suka biye mata suna kukan, sun zagayeta har da Rafi'a itama kuka take sosai.
Daga can ya hangosu dawowarshi kenan daga tafiya karkata kan motar yayi inda yayiwa yaranshi hanun da sutafi.
Wajensu yazo yayi parking sannan ya sauko, a hankali yake takawa dan ya gama gajiya ganin kaman itace a durkushe yasa ya kara saurin tafiyarshi, juyawa salmah tayi ta ganshi zatayi magana yasa hanunshi a bakinshi dan yaji tana magana ne,
haka ma sauran hanasu magana yayi ya durkusa, gabanta inda take cewa,
"Allah shine shaidana dan kaina bazan damu, da maganarshi ba zuciyata ke ingixani da nayi magana akanshi, toh meye laifina da zaku min masifa,"
duk cikin kuka take wannan maganar, tausayi da sontane suka cika zuciyarshi,
"lallai yau zaku sha, dukka shine kuka samin ita kuka, maza kubata hakuri." kaman daga sama take jin maganarshi dan haka da sauri ta ɗago kai shine kuwa,
Share hawayenta tayi ta mike ta ɓala mashi harara tare da murguɗa mashi baki, take kuka ya kare.
Murmushin nasara yayi dan haka tana gaba shi yana baya rike da jakarta da ya rigata ɗauka, su maryam kuwa suna bayanshi.
A gaban murmushi take, shima haka,
sun jima kafin dai daga karshe shi ya kaisu gida,
***
Har ynx ya gaza buɗe mata zuciyarshi, dan so yake, ta gama skull, tunda yasan gidansu jifa jifa yana zuwa,
Lokaci yatafi dan har sun kunsan fara jarabawa fita saura wata biyu.
*Muguwar Gamo*
Yau tun karfe uku ake sheka ruwa, har kusan sutashi sannan ruwan ya tsagaita, aikuwa tashesu da sauri suka fito abinda basu hawa mashin dan haka duk mutum biyu sukayi ta hawa, saura ita gashi ruwan ya dawo,
busu jakarta tayi suka tafi dashi.
Mashkur wanda be jima da dawowa ba ya tambayi wanda yasa tsaron shukrah ko suntashi yace mashi eh sauran sun tafi saura ita amma zaibi bayanta har tasame abin hawa.
Kashe kiran yayi ya ɗauki lema da rigar ruwa yafito kiran maina ne yashigo masa yace gashi a hanyar gidanshi nan zuwa,
be saurari me zaice ba ya kashe kiran,
tafito dai-dai jibrin Aminu model school shi kuma maina ya tawo kenan ya hangota, yanda kayanta ya kwanta a jikinta, riga da wandone a jikinta duk sun kwanta sabida ruwan da ya bugeta,
sai da yasame guri yayi parking yana kare mata kallo tsaye take a gurin tana jiran mashin ko nape ai wani mugun sha'awartane ya make shi, duk da yayi aure be fasa bin matan layi ba, shaiɗan ne yayi mashi huɗubar tsiya yafito daga motar ya tunkareta, kuwa da rigar ruwa yana zuwa wajenta ya warware zai kai hanunshi, wai zai saka mata ja da baya tayi tace,
"karka taɓa ni malam"
dake yasaba da hidimar mata ganin kowacce ma haka take aikuwa kaman an aikeshi yakai hanunshi kugunta,
a razane ta ɗago ta kifeshi da mari wanda sai da yaga wasu stars
dai dai isowar Mashkur kenan tun daga nesa yake hango dramarsu ai kuwa fashewa yayi da mugun dariya ya fashe har yana dukan sitiyeri fita yayi fuskanshi ɗauke da murmushi ya isa wajen mika mata rigar ruwa yayi sannan ya kalle maina a yake rike da kunci yace,
"Bro ya dae karike fuska"
kallon mamaki shukrah tayi masa tace,
"daman kasanshi ne, rashin hankali ya nime yi min ni kuwa na kwaɗa mashi mari muje kakaini gida hankalin Ummana yana tashe."
Ko takan maina be biba, ya juya suka tafi, a mota ya kalleta yace,
"Don Allah karki sake fita haka idan ana ruwa kinji ko"
ɗaga mashi kaitayi, har gida ya kawo ta, sannan ya mata sallama fuskansu ɗauke da murmushi,
Tunawa yayi da maina da sauri yaje inda yabashi aikuwa yana wajen rike da fuska, da sauri ya fita daga mota yaje gurinshi yace.
"Maina me yasa, ka tsaya a ruwa idan mura ya kamaka fa,"
"Kana ganin, ta cimun mutunci, ta keta min duk wani jinkaina, kace na tafi ita wacece a gurinka meye haɗinka da ita, a iya sanina baka niman mata meye ke tsakaninku"
duk wannan maganar,a faɗa yake tambayar Mashkur, shima tsawa ya daka mashi wanda be taɓawa wani ba yace,
"Tambaya kake, toh ita nake so, kuma da ita zan rayuwa wallahi lokacin da kakai hanunka da niyar taɓata da ina kusa da kai sai na harbaka, don Matata ce, Ina sonta da duk xuciyata, da kuma ta iya kare kanta tabiyani, Wallahi tallahi maina koda wasa ka sake yunkurin kai idanunka kanta, sai na nak'asaka, ido kawai ina kuma ka kai hanunka hmmmm zaka sha mamaki wallahi."
yana faɗan haka yabar wajen zuciyarshi tana tafasa.
Sabida bakin ciki da maina yake ciki naushin glass din motarshi yayi idanunshi yayi jajur yaɗa murya yayi yace.
"Wallahi sai na sata kuka sai na wulakantata sai naketa alfarmanta, sai na jefata wata duniyar bakin cikin da damuwa, sai tarasa tundun dafawa, Mashkur idan na barka da ita cikin farin ciki, ba jinin sarauta nake ba,
yana gama faɗan haka yashiga motarshi yabar gurin.
Shima mashkur haka,
*Hmmm kusan six read more, nayi muku, ga ciwon idanun da nake fama da shi be hanani nayi muku typing ba, kuyiwa Marubuta adalci dan suma suna iya bakin kokarisu wajen nishaɗarta daku, amma abin haushi dakyar zamu sami sanun ko madalla, Allah yaga zuciyata idan kasaka min tnx bana bukata ko Hrt rike kayanka dan idansume nima zan iya jinjinawa kaina,kuyi hkr iya gskyna na faɗa*
_Toh fa me maina yake shirin aikatawane sai naji daga bakinku, Yawan comments ɗinku yawan read more ɗinki_
*Ina yinku_💋
#Mashkra💘
3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*
_SHUKRAH_
Mai_Dambu
Al-Musawwiru Al-Gaffar Al-Wahaab Al-Qahhar👏
'''Allah sarki Maina ashe haka kayi bakin jinin, H'ello makaranta, Sunan Buk ɗin zaku duba Qaadaran Rayuwartace zaizo mata a kai-kaice dan haka, ku biyoni a sannun muji wani irin kaddara ce haka Fatan Alkhairi nake muku'''🌹💋💕
Shiru tayi bata san me zata iƴa ce musu, ba amma kuma bazata iya son mutumin da suka haɗu a hanya ba, toh taya ma haka zai fari God forbid,
......
Bayan sun isa gida me napep ya ya basu canji taki karɓa tace,
" jeka kaima Allah yaci da rabonkane,"
godiya yayita zuba musu maryam da bebes suka nufi gidansu ita da salmah da rafi'a suka shiga gida, duk wannan hiran da akeyi tana ji kulle abin tayi a ranta,
Suna shiga cikin gida, kowa ya nufi wajensu ganin Babansu yasa rafi'a sake murmushi tace,
"Baba nikan makaranta katuramune ko tsayiwa da samaruka, amma ka tambayi sallama sune yan bada shawara."
Tana gama faɗan haka tashige part ɗinsu a guje, dan tasan shkurah bazata kyaleta ba,
tsaresu yayi yana kallonsu jikinsune ya ɗauki rawa,
"Bangane me take nufi, ba ku min bayani yanda zan gane inba haka ba zan zaneku,"
A nutse salmah tayi mashi bayani yanda ya fahimta, tana gama faɗa mashi Aisha da take kicin itama ta faɗa mashi yanda yayi musu hidima a haɗuwansu,
mai da kallonshi yayi kanta sunkuyar da kanta tayi kasa, murmushi, yayi sannan yace,
"Me yasa kike, masa haka kuma har hidima yake miki baki iya ce mashi kingode, me yasa"
Muryanta na rawa ta ɗago kai takalle Alhaji Hammayo, tace
"kai kace karatu, katuramu ba shashanci ba." shiru tayi idanunta na zubda kwalla ta cigaba da cewa.
"Baba ban wulakantashi ba amma kuma ai nimace ce, kuma na fito gidan mutunci da kima, akan hanya zan tsaya ina kulashi, nasan nayi kuskure rashin masa godiya, amma banyi haka da manufa ba,"
"Jeki ɗakinku" yace mata,
tana shiga falo, jikin Umma tazube tacigaba da kukanta,shafa mata kai umma tayi, hankali ta ɗago kai tace,
"Ummana laifene abinda nayi, kuskure na aikata, don Allah umma koda zanyi kuskure a rayuwata ki ɗauka Qaddaratace tasame ni, don Allah karki juya min baya"
rashe mata hawaye Umma tayi sannan tace,
"Wa yace miki, uwa tana iya juyawa y'ay'anta baya, koda sunayi ni bazan juya miki ba auta, dan nasan kowani bawa da yanda Allah yake jarabta shi, karki sake faɗan haka."
Tashi tayi tana dariya tashiga ɗakinsu,
Tun daga ranar bata sake ganinshi ba, tun abin be damunta har yakai idan suka biyo hanyar ta dunga raba idanunta kenansu Bebes suna lura da ita,
sannun a hankali tashiga musu maganarshi takance,
" Kunga wannan sarkin nacin yanzun ya daina zuwa, daman yan amore ne, hmm"
Idan sukaji haka shareta suke suyi banza da ita.
A cikin satin na biyu da ta ganshi Bebes da Maryam da Salmah suka haɗu a masalaci, salmah tace.
"Shkurah fa tadamu da, rashin ganin mutumin nan dan ko jiya da muka dawo , sai da tasake min maganarshi, ina ganin kaman sonshi take,"
"Kina ganin dagsk sonshi take, " inji maryam,
"Eh mana idan baso ba meye, zaisa takoma wata silent, kuma haka kawai zaki ga ta zauna tana rubutun abinda ya faru, na haɗuwansu am think that ta faɗane" inji Bebes.
"Toh idan muna tamtama, idan tazo mana da maganarshi mu dizgata mana muga yanda zatayi." inji salmah.
duk sai sukayi na'am da shawaranta, aikuwa ana tashi, sun zo inda yake zaman jiranta kallon wajen tayi fuskanta ɗauke da murmushi tace,
"Ai kunga inda yake tsayawa, yayita binmi Allah sarki"
"Mtsew ina ruwanmu, da inda yake tsayaewa ince damuka miki magana banza damu kikayi sai ynx da kika ga babu sarki sai Allah shine zaki addabemu, nan zayita binmu amma ko kallon arziki baya samu daga gareki sai ynxne zaki damemu da maganarshi dalla malama karki sake takura mana."
Allah sarki shkurah sarki faɗa yau itace ake muzanta mata akan abinda zuciyarta take azalzalarta da ta amayar dashi, kwalla ne masu zafi take zubdawa inda kuka yaci karfinta tsayawa sukayi suna kallon ikon Allah,
Durkusawa tayi a wajen tafashe da wani irin kuka me cin rai da taɓa zuciya suma sai suka biye mata suna kukan, sun zagayeta har da Rafi'a itama kuka take sosai.
Daga can ya hangosu dawowarshi kenan daga tafiya karkata kan motar yayi inda yayiwa yaranshi hanun da sutafi.
Wajensu yazo yayi parking sannan ya sauko, a hankali yake takawa dan ya gama gajiya ganin kaman itace a durkushe yasa ya kara saurin tafiyarshi, juyawa salmah tayi ta ganshi zatayi magana yasa hanunshi a bakinshi dan yaji tana magana ne,
haka ma sauran hanasu magana yayi ya durkusa, gabanta inda take cewa,
"Allah shine shaidana dan kaina bazan damu, da maganarshi ba zuciyata ke ingixani da nayi magana akanshi, toh meye laifina da zaku min masifa,"
duk cikin kuka take wannan maganar, tausayi da sontane suka cika zuciyarshi,
"lallai yau zaku sha, dukka shine kuka samin ita kuka, maza kubata hakuri." kaman daga sama take jin maganarshi dan haka da sauri ta ɗago kai shine kuwa,
Share hawayenta tayi ta mike ta ɓala mashi harara tare da murguɗa mashi baki, take kuka ya kare.
Murmushin nasara yayi dan haka tana gaba shi yana baya rike da jakarta da ya rigata ɗauka, su maryam kuwa suna bayanshi.
A gaban murmushi take, shima haka,
sun jima kafin dai daga karshe shi ya kaisu gida,
***
Har ynx ya gaza buɗe mata zuciyarshi, dan so yake, ta gama skull, tunda yasan gidansu jifa jifa yana zuwa,
Lokaci yatafi dan har sun kunsan fara jarabawa fita saura wata biyu.
*Muguwar Gamo*
Yau tun karfe uku ake sheka ruwa, har kusan sutashi sannan ruwan ya tsagaita, aikuwa tashesu da sauri suka fito abinda basu hawa mashin dan haka duk mutum biyu sukayi ta hawa, saura ita gashi ruwan ya dawo,
busu jakarta tayi suka tafi dashi.
Mashkur wanda be jima da dawowa ba ya tambayi wanda yasa tsaron shukrah ko suntashi yace mashi eh sauran sun tafi saura ita amma zaibi bayanta har tasame abin hawa.
Kashe kiran yayi ya ɗauki lema da rigar ruwa yafito kiran maina ne yashigo masa yace gashi a hanyar gidanshi nan zuwa,
be saurari me zaice ba ya kashe kiran,
tafito dai-dai jibrin Aminu model school shi kuma maina ya tawo kenan ya hangota, yanda kayanta ya kwanta a jikinta, riga da wandone a jikinta duk sun kwanta sabida ruwan da ya bugeta,
sai da yasame guri yayi parking yana kare mata kallo tsaye take a gurin tana jiran mashin ko nape ai wani mugun sha'awartane ya make shi, duk da yayi aure be fasa bin matan layi ba, shaiɗan ne yayi mashi huɗubar tsiya yafito daga motar ya tunkareta, kuwa da rigar ruwa yana zuwa wajenta ya warware zai kai hanunshi, wai zai saka mata ja da baya tayi tace,
"karka taɓa ni malam"
dake yasaba da hidimar mata ganin kowacce ma haka take aikuwa kaman an aikeshi yakai hanunshi kugunta,
a razane ta ɗago ta kifeshi da mari wanda sai da yaga wasu stars
dai dai isowar Mashkur kenan tun daga nesa yake hango dramarsu ai kuwa fashewa yayi da mugun dariya ya fashe har yana dukan sitiyeri fita yayi fuskanshi ɗauke da murmushi ya isa wajen mika mata rigar ruwa yayi sannan ya kalle maina a yake rike da kunci yace,
"Bro ya dae karike fuska"
kallon mamaki shukrah tayi masa tace,
"daman kasanshi ne, rashin hankali ya nime yi min ni kuwa na kwaɗa mashi mari muje kakaini gida hankalin Ummana yana tashe."
Ko takan maina be biba, ya juya suka tafi, a mota ya kalleta yace,
"Don Allah karki sake fita haka idan ana ruwa kinji ko"
ɗaga mashi kaitayi, har gida ya kawo ta, sannan ya mata sallama fuskansu ɗauke da murmushi,
Tunawa yayi da maina da sauri yaje inda yabashi aikuwa yana wajen rike da fuska, da sauri ya fita daga mota yaje gurinshi yace.
"Maina me yasa, ka tsaya a ruwa idan mura ya kamaka fa,"
"Kana ganin, ta cimun mutunci, ta keta min duk wani jinkaina, kace na tafi ita wacece a gurinka meye haɗinka da ita, a iya sanina baka niman mata meye ke tsakaninku"
duk wannan maganar,a faɗa yake tambayar Mashkur, shima tsawa ya daka mashi wanda be taɓawa wani ba yace,
"Tambaya kake, toh ita nake so, kuma da ita zan rayuwa wallahi lokacin da kakai hanunka da niyar taɓata da ina kusa da kai sai na harbaka, don Matata ce, Ina sonta da duk xuciyata, da kuma ta iya kare kanta tabiyani, Wallahi tallahi maina koda wasa ka sake yunkurin kai idanunka kanta, sai na nak'asaka, ido kawai ina kuma ka kai hanunka hmmmm zaka sha mamaki wallahi."
yana faɗan haka yabar wajen zuciyarshi tana tafasa.
Sabida bakin ciki da maina yake ciki naushin glass din motarshi yayi idanunshi yayi jajur yaɗa murya yayi yace.
"Wallahi sai na sata kuka sai na wulakantata sai naketa alfarmanta, sai na jefata wata duniyar bakin cikin da damuwa, sai tarasa tundun dafawa, Mashkur idan na barka da ita cikin farin ciki, ba jinin sarauta nake ba,
yana gama faɗan haka yashiga motarshi yabar gurin.
Shima mashkur haka,
*Hmmm kusan six read more, nayi muku, ga ciwon idanun da nake fama da shi be hanani nayi muku typing ba, kuyiwa Marubuta adalci dan suma suna iya bakin kokarisu wajen nishaɗarta daku, amma abin haushi dakyar zamu sami sanun ko madalla, Allah yaga zuciyata idan kasaka min tnx bana bukata ko Hrt rike kayanka dan idansume nima zan iya jinjinawa kaina,kuyi hkr iya gskyna na faɗa*
_Toh fa me maina yake shirin aikatawane sai naji daga bakinku, Yawan comments ɗinku yawan read more ɗinki_
*Ina yinku_💋
#Mashkra💘
3/4/21, 9:44 AM - Ummi Tandama: *🙆QADDARAN RAYUWATA🙆*
_SHUKRAH_
Mai_Dambu
Al-Musawwiru Al-Gaffar Al-Wahaab Al-Qahhar👏
'''Allah sarki Maina ashe haka kayi bakin jinin, H'ello makaranta, Sunan Buk ɗin zaku duba Qaadaran Rayuwartace zaizo mata a kai-kaice dan haka, ku biyoni a sannun muji wani irin kaddara ce haka Fatan Alkhairi nake muku'''🌹💋💕