Part 23
Da Kamar Wuya Part 1 Complete Hausa Novel · about 23 min read
Written By Zulaihat Aliyu Misau
Wattpad@zulaihatualiyumisau
Not Edited.......
A falon kasa hubby ta tarar da Mariya ta rakube wuri daya sai rarraba ido takeyi, kamar wadda taiwa sarki karya.
" kin gama goge kitchen din.? " ta tambayeta.
Cikin rawar murya " aa, yallabai na kitchen din. "
Juyawa tayi ta nufi kitchen, cikin takunta na natsuwa da daukar hankali, Zuciyarta na bugawa.
Trey ne a gabansa yana jera bowls mai dauke da soup, sai cup din black tea da toasted bread.
Wani kwarjini ya mata, da kyar ta lalubo natsuwarta, ta karasa ciki.
Jingina tayi da cabinet tana mai fuskantarsa. " mun tashi lafiya." Ta fada cikin siririyar muryarta, mai dadin sauraro. For the fist time, sau da yawa shi ke fara gaisheta, ta fatar baki, ko rungumeta ya mata kiss a kumatu " morning. " .
Kallonta yayi ya tabe baki, ba tare daya amsa mata ba, ya dau trey dinsa ya fita. Bata daddara ba ta bishi a baya har zuwa falonsa. Sai lokacin ya ga wormers din data jera a dinning.
Ajiyewa yayi, yaja kujera ya zauna. Dafa kujerar kusa dashi tayi. " na dafa maka favorite dinka." Ta matsa tana bude masa wormers din.
" thanks!! Take your food and live that place. " ya fada in warning tone
Rufe wormer din tayi ta dawo kusa dashi. Tare da rike kunnenta biyu, kamar yadda takewa Yusuf in ta masa laifi. " nasan ban kyauta ba, na bata maka, I'm very sorry. " ta fada cikin muryarta mai dadi.
Har cikin zuciyarsa yaji sanyi, tare da samun relive a zuciyarsa. Yasan yanzu ta sakko daga dokin shirmen nata. Tabe baki yayi ya ci gaba da cin bread dinsa. Plate ta dauka ta zuba masa abincin data dafa, taja kujera ta zauna, tare da janye plate din bread din ta tura masa daya plate din.
Ganin bashi da niyar ci, yasa ta dibi kadan takai bakinta. " see!!! yayi dadi sosai." Dubanta yayi, tare da ture plate din " then eat."
Bata rai tayi " please hayder, musamman saboda kai nayi fah!"
" really!! " ya fada yana daga mata gira.
Kai ta kada masa, tana shagwabe fuska.
" don't cook for me again, because I'm not eated." Ya fada yana sipping din black tea dinsa.
" why?" Ta fada a shagwabe
Jingina yayi sosai a jikin kujerar, hannunsa yasa yana shafa sajensa, idonsa a kanta.
" because I'm apred u poison me." Ya fada in his husky voice
Ido ta zaro, tana kallonsa, cike da mamakin kalamansa. " ta yaya zakayi tunanin zan iya poisoning dinka. Haba hayder? Rashin imanin nawa bai kai nan ba. After all me kamin da zafi da har kake tunanin haka daga gareni?" Ta fada idonta ya fara kawo kwalla.
Smacking yayi, yana shafa sajensa. " kin san in mace bata son namiji komai ma zata iya yi, balle yadda jiya kika kara tabbatar min how trueally hate me."
" kayi hakuri I regret every word I say to u yesterday. How can I hate u, bayan kai din dan uwanane? Ko ba soyayya ai akwai so irin na yanuwantaka tsakanina da kai." Ta fada tana share hawayenta.
Tabe baki yayi " it OK, ya wuce. Ki shirya haifawa hayder yara every year in sha Allah. This is your punishment, no family planing. " ya fada yana kallonta
Kauda kanta tayi, tana dan tura baki " in ba wuya ba!" Ta fada
" ko da wuya, daga yau zan fara saki a addua, kiyi ta zazzagominsu. Muga ta karyar son girma."
Harararsa tayi " kamar wata akuya? Duk shekara? ina laifin after 5 - 5 years.?" Ta fada cike da shagwaba
"We shall see." Ya fada
" ka bari in nasrin ta shigo tai tayima duk shekara, tunda kana so." Ta fada tana kallonsa.
Sagensa ya shafa, tare da murmushin gefen baki. " ke zaki Haifa min duk shekara. Ita kam matar so ce, 1 zuwa 2 sun isa."
" watan nice banza, akuya in ta zazzago maka ya'ya ga injin mai jini! Saboda baka san ciwona da zafi na ba ko? Wallahi baka isa ba, tun wuri ka sani I'm not your engine. " ta fada cikin jin haushi
Murmushi yayi da har dimples dinsa suka fito sosai.
Tashi tayi ta dau plat din data shirya masa abinci, ta tura a gabansa.
" dole ne in ci? " ya fada yana smacking
" yes!!! Wataran sai na yakushe fuskarka, akan wannan murmushin rainin wayon." Ta fada
Tabe baki yayi yana shafa sajensa, tare da kara balance a kujerar. Jawo kujerar tayi kusa dashi, ta debo abincin a spoon takai bakinsa. Bude bakin yayi, ta juyemasa. A haka har yaci da dan yawa. Ta kara debowa ta nufi bakinsa ya kada kansa. Ajiye spoon din tayi, ta tashi ta fara tattara wurin.
" ke kinci abincin ne?" Ya tambayeta
" nasha kunu." Kallonta yayi cikin rashin fahimtar meye kunun?
Ci gaba tayi da tattara kayan. Hannunta ya kama, tare da janyota ya zaunar da ita a saman cinyarsa. " thanks for the food, its delicious. "
Murmushi tayi, tana kokarin tashi, kara matseta yayi a jikinsa. Hannunsa yasa yadan dage rigarta yana shafa plat Tommy dinta, a hankali. Wani soyayyar abinda ke cikin yakeji yana ratsa shi. Lumshe ido hubby tayi ta kara lafewa a jikinsa. Jikinta ya fara sanyi, saboda yadda sakonsa kebin jinin jikinta.
Wuyanta ya fara kissing a hankali, hannunsa na yawo a jikinta. Abunka da kwana biyu baa hadu ba, Gaba dayansu a bukace suke da juna. Juyowa tayi ta hade bakinsu wuri daya.
***************
Tana gama girkin rana, ta sallami Mariya, kamar yadda hayder ya bukata, don a cewarsa yana takura. In ta gama mata aikinta in har yana gida ta tafi kawai, basai ta kai 5 ba.
Cikin nishadi suka ci abinci, shi yajasu jam'in sallar azahar. Dakinta ta nufa don bacci takeji, jiya bata samu ta runtsa ba. Kayanta ta cire ta shiga tai wanka. Doguwar riga armless Mara nauyi tasa ta feshe jikinta da turare, ta kwanta.
Har bacci ya fara daukarta ya shigo dakin. A hankali ya hau gadon tare da mata kyakyawan runguma. Minti kadan bacci yayi gaba dasu.
*******************
" naga sako na gode Allah yayi maka albarka da sauran yan 'uwanka duka." Alhaji Jamal ya fada cike da jin dadi yana kallon hayder.
" amen daddy." Ya fada idonsa a kan TV da daddy ke kallon news.
Kallon dan nasa yake cike da jin dadi, da alfaharin zamowarsa da a gareshi. Yara nawa ne masu irin wannan tunanin? A ce mahaifinka nada hali, amma kai zaka dauki dawainiyar duk wani kayan abinci na gidansa? Shinkafa, taliya, macaroni, semovita, cues -cues, madara, mangyada da sauransu. Yau kimanin wata na uku kenan duk wata haka hayder zaiyi karamin pickup na kayan abinci ya kawowa mahaifin nasa. Hakan ba karamin dadi yakewa Alhaji Jamal ba. Kamar yadda yake masa, haka zai siya ya aikawa Alhaji babba duk da nashi baya kai na mahaifin nasa.
Sun dan dade suna tattaunawa dan gane da business dinsu hayder din, kafin ya nufi cikin gida.
A main kitchen ya samu Mmn Yusuf na aikin abincin dare. gaisheta yayi cike da faraa, itan ma cike da jindadin ganinsa take amsawa tare da tambayar hubby. Sun dan dade suna magana kafin ya wuce part din Hajiya.
A bedroom dinta ya sameta tana nade kaya. Rungumeta yayi, tare da gaisheta. Dariya tayi tana jin dadin ganin autan nata.
" ya Ummi? Ba wani Matsala ko?" Ta tambaya kamar yadda ta saba kullun in yazo, sai ta masa wannan tambayar.
" lafiya kalau, tana gaisheki." Ya fada yana fadawa kan gadon Hajiya da karfinsa.
" ina amsawa, akwai garin kununta da nasa aka mata, in ka tashi tafiya sai ka wuce mata dashi." Ta fada
" ba gida zani ba," ya fada yana gyara kwanciyarsa.
Kallonsa hajiyan tayi " koma ina xaka ka tafi dashi, tunda baa kanka zaka daura ba." Ta fada
" makaranta zani, ki bari gobe in sha Allah zan zo in karba."
Kada kai Hajiya tayi " shi kenan Allah ya bada saa. Kunje asibiti dai ko?" Ta fada tana kallonsa.
Kallonta yayi, cikin rashin fahimta " waye bashi da lafiya."
Ajiye rigar hannunta tayi ta zauna a bakin gadon kusa dashi. " kar dai ka cemin daga kai har ita, baku fuskanci halin da take ciki ba? Ya kamata ka kaita taga likita, don tabbatar da lafiyarta da abinda ke cikinta. Sannan ba zaa rasa shawarwarin da likita zai baku ba, Ta wurin inganta lafiyarta, duk da ba wani laulayi take ba, amma dai kam ya kamata kuje."
Kansa ya daura a cinyar Hajiya, cike dajin nauyinta. For the fist time in his life daya ji nauyin Hajiyan. " munje 2 days ago."
" yauwa hakan yafi ai." Ta fada tana shafa sumar kansa.
Murmushi yayi " na kusa zama daddy, ya fada in very low voice. "
Dariya Hajiya tayi " na kusa zama kaka, dan' da namiji shine jika, abin cikin kwan dayafi kwan dadi." Kai ya dago cike da shagwaba. " yanzu sai fa kifi son shi, ko ita a kaina ko." Dariya Hajiya tayi " soyayyar autana ta dabance, albarkacin autana zasuci."
Murmushi yayi, tare da kara kwanciya akan cinyar tata.
" ya maganar makarantar naka?" Hajiya ta tambaya
Tashi yayi ya zauna. " zan dan dakata tukun, dama nida ita gaba daya nake son mu tafi, itama ta fara nata karatun, amma yanzu ina ganin zan bari sai bayan ta haihu sai mu tafi."
Murmushi Hajiya tayi " hakan ma yayi, Allah ya sauketa lafiya."
" amen." Ya fada
Murmushi Hajiya ta sake yi, ganin tsantsan farin ciki, tattare da autan nata. Hira sosai sukayi da Hajiya sai kusan magrib yabar gidan, ya nufi masallaci inda yake salla, tare da daukar karatun littatafan addini.
*********************
Dawowar hayder ya wuce bedroom dinsa, da mamaki yake bin hubby da tayi dai dai akan bed dinsa da kallo.
Sanye take da kayan bacci silk red, karamar riga da boom shot, sun lafe sosai a jikinta. Kamshin turarenta dana dakin ya bada wani kamshi mai dadi, da sanyaya rai.
Da sauri hubby ta sakko daga gadon, rungumeshi tayi, shima kamar jiranta yake ya kara matseta a jikinsa. Sun kai some minute sannan ya dago da kanta ya manna mata kiss a goshi, da saman labbanta. " bakiyi bacci ba?" Ya fada in husky voice kai ta kada, cikin shagwaba ta kara makalewa a jikinsa. " ina kake zuwa ne, kusan ko yaushe baka dawowa sai after 9?" Ta fada cikin shagwaba
" tadi nake zuwa." Ya fada yana kallonta kasa -kasa dariya tayi, " lokacinka ne ai, Allah ya bada saa." Smacking yayi tare da dago kanta suna kallon juna.
" bakya taya Nasrin kishi kenan." Ya fada
" taga zata iya ne ai,." Ta fada
" kamar Yaya?" Ya tambayeta
" tasan kana da yan mata buhu - buhu amma still tana sonka. Tasan kuma bayan ita bazaka rasa wata a gefe ba."
" banda sharri dai.!"ya fada yana
Kallon yadda take motsi da bakin, cikin shagwaba take magana. A da yana daya daga cikin abunda ya tsani hubby saboda shi. Amma yau da ta fara masa salon shagwabarta sai abun yana burgeshi Kwarai. Lips dinshi ya daura a nata, batayi wata wata ba, ta cafke tare da sarrafa shi cikin bakinta, wani salo take masa da baisanta da shiba. Ai gaba daya sai ga malan hayder ya rikice. Sun dade suna romancing juna, kafin ya zareta a jikinsa.
Wanka ya shiga, yana fitowa ya feshe jikinsa da turare, bai ma bata lokacin sa kayan baccinsa ba, ya nufi hubby dake kwance lamo, gaba daya jikinta ba kuzari. Ajiyar zuciya suka sauke a tare.
********************
Hayder ne ya shigo, sai wasu mutun biyu, dauke da kwali. Sai da ya basu izinin shigowa ganin hubby bata falon.
A falonta na kasa suka ajiye fridge matsakaici mai kyau. Sai da suka jona komai intact sannan suka masa sallama suka tafi.
Fita yayi, suka shigo da malan idi, rike da ledoji. Sannan malan idi ya fita.
Bude fridge din yayi, ya fara jera fresh fruits: apple, orange, pear, grebs peach, banana etc sai da ya cika fridge din da fruit. Sauran ya kwasa ya mikawa malan idi
A hankali take sakkowa daga steps din. Yau gaba daya jikinta bata jin dadinsa, ga tashin zuciya, ko dan kunun data saba sha yau bata sha ba. Tana jin yunwa amma ta rasa me take son taci.
Da sauri ta fada jikinsa. " morning. " ta fada tana zagayeshi da hannayenta biyu.
" morning!!! Are u OK?" Ya fada cike da kulawa, ganin yanayinta
Kai ta kada masa " tun asuba, sai yanzu? Shima tadin kaje?" Ta fada tana tura baki, cikin shagwaba
kiss ya mata a goshinta " yaushe kika fara samin ido ne?" Ya fada
" ba sa ido bane, ina son sanin inda kake zuwa ne?"
" wurin sweet heart dina." Ya fada yana smacking
" an jiman nan zan kira Nasrin, in bata bayani." Ta fada tana zama a kan daya daga cikin kujerun falon.
" please karki kashemin aure, tun baa daura ba." Ya fada yana kokarin haurawa sama.
Sai lokacin idonta yakai kan fridge din. Tashi tayi tana binsa da kallo, yayi mata kyau sosai, gashi yayi das a wurin, kamar dama don shi aka bar space din. Budewa tayi. Murmushi ne ya bayyana a saman fuskarta.
Bunch din ayaba ta dauka ta koma ta zauna, TV ta kunna tana ci tana kallo, cikin ikon Allah taci sosai. Mariya ce ta shigo ta tattara bawon. Kwanciya tayi tana jiran sakkowarsa, don shi ma baiyi break fast ba, gashi har pas 11 ..........
Wasu na complain na rashin yawan typing, wanda already nayi bayani. Amma nayi tunanin in har pages din baya muku yadda kuke so, mai zai hana in maida update dina every 2 days? Ina jiran ra'ayoyinku. Thanks
Kallonsa tayi tana murmushi, yayi kyau, cikin jamfa da wando, farare. ta mikewa tayi tabi bayansa zuwa falonsa. Kujera ya ja mata ta zauna, kafin ya ja kujerarsa ya zauna.
Fleet din vegetables chicken toll, ta janyo tare da cire rapper din ledar din. Taja karamin fleet ta sa masa ta tura gabansa. Sai da ta hada masa komai sannan ta kalleshi. Idonsa cikin nata " bisimillah!!!" Ta fada tana dan harararsa don ta tsani murmushin data sama na rainin hankali da yake mata, gashi ta lura ya zama kamar a jikinsa.
" shukhran!." Ya fada tare da yin bisimillah ya fara cin abincinsa. Roll daya ta dauka tana ci a hankali, idonta na kan TV tashar CNN.
Wani farin ciki hayder keji a ransa, tare da godewa Allah bisa niimarsa gareshi. Yau shine da iyali, ana tattalinsa da kulawa dashi, abinda bai taba tunani ba daga hubby, amma kwana dayan nan gaba daya ta canza, wani kulawa da tattali na musamman take bashi. In ya tuna nan da few months zai dauki danshi na kanshi, flesh and blood farin cikin baya misaltuwa a zuciyarsa.
" meye matsayarki kan karatu?" Kamar daga sama taji tambayarsa. Juyowa tayi ta kalleshi idonsa baya kanta, Shagwabe fuska jin tayi shiru yasa ya dago yana kallonta. Hada ido sukayi, ya daga mata gira, yana gyara zamansa.
" ni kawai ka mai dani islamiyyata." Ta fada cike da shagwaba
Tabe baki yayi, tare da sipping din green tea dinsa. " ba wannan nake magana ba." Ya fada in husky voice.
Kara shagwabe fuska tayi, tana dan tura baki. " islamiyya kawai nake so."
Shi dariyama taso bashi, yadda take yi, tare da burgeshi. lallai yana da aiki! Hubby akwai shagwaba ta karshe ma
" Mace itace jigo na farko na gina al'umma, in aka samu rauni ko sakaci ta wurin bata ilmi da tarbiyya, tamkar an rusa al'umma ne baki daya. Ilmi ina nufin na addini, wanda zai daurata kan tafarkin tsira, wanda zata tarbiyyanci al'umma zuwa ga rabauta. Ilmin zamani shi zai kara haska mata rayuwa da abinda ta kunsa. Mace na bada ingantacciyar tarbiyya yayin da ta hada ilmi duka biyu. Rayuwarta data yayanta zakiga ta fita daban. Karki manta da, Hadisin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, wanda ya ke cewa ‘Dalabul ilmu faridatun ala kulli muslimin wa muslimatin,’ wato neman ilimi farilla ne ga dukkan musulmi na miji ne ko mace.
Mace mai ilimi itace za ta san yadda zata tafiyar da gidanta da kyau idan tana da hankali.
Mace itace uwa, ita za ta sa yaranta a kan hanya, har shi mijinta da kan sa ita kan koya masa dabi’u masu kyau. In kuwa ba ta da ilimi, ba ta san abin da ya kamataba tana iya zama masu makauniyar jagora. Ilimi ke sanya mace ta san yadda za ta tafiyar da kanta a kowane irin hali. Za ta zama wayayyiya mai basira."
Shiru tayi tana sauraronsa cikin mituwar jiki. Ita kanta bata san dalilinta na rashin son karatun ba, to ita in ma karatun ne me zata karanta kenan? Secondary din ma ya takare balle university!! So kawai yake tayi ta kwaso masa carry over yana tsokanarta zero head. In ba haka ba, bata san ta inda zata fara ba.
Ganin tayi shiru, ya kama hannunta zuwa 3 sitter din dakin. Zama yayi, ya kwantar da ita a jikinsa. Hannunsa ya tura cikin rigarta yana shafa cikinta a hankali, kiss ya mata a goshi.
" think about what i say to u. Masu bincike na duniya ma sun ce duk namijin da ka ga ya yi nasara a rayuwarsa, to akwai mace bayansa – ko uwarsa ko matarsa, I want u to be that woman. "
Tura baki ta danyi, tare da kara shigewa jikinsa. " to ni inma nace zanyi karatun me zan karanta?." Ta fada a shagwabe
Sunkuyowa yayi ya summaci dan bakin nata dake daukar hankalinsa, in tana shagwabarta. " ba komai bane matsalarki, illa rashin maida hankali, wasa ya miki yawa. Amma na tabbata in har zaki cire komai ki maida hankali, ba abinda bazaki iya karantawa ba."
Murmushi tayi " ni dai da ka barni a islamiyyata, nafi jin dadi."
" I will teach u, by my self." Ya fada
" no my king ma haka ya ce, amma gaba daya karatun a shiririta yake karewa, haka ya hakura ya sani a islamiyya." Ta fada idonta na cikowa da hawaye
Wani iri hayder yaji a ransa, da ya kasa fassara yanayin. Kasa ce mata komai yayi, mikewa yayi. Ganin yana niyyar fita ta tashi ta zauna " sai ina?" Ta fada
Har yakai bakin Kofa, ya juyo yana kallonta. Smacking yayi " main house. " ya fada in his husky voice.
Tasowa tayi " bamu gama magana bafa!" Ta fada tana fadawa tsakiyar kirjinsa, tare da zagayeshi da hannayenta biyu.
" zamu karasa in na dawo." Ya fada cikin low voice don gaba daya jikinsa ya fara sanyi.
" in zo muje please!!? " ta fada cikin marairai cewa, tana kallonsa.
Gaba daya hayder ya shiga wani hali, wani felling ne ke fusgarsa, musamman yadda yake jin kirjinta na gogan nasa. Ga yadda take marairai cewa tana fari da ido kadan,. Abun ya tafi dashi, abinka da mai jiran kiris.
Hubby tayi murmushi ta dauke fuska, tana mamakin hayder.
Kara jawota jikinshi yayi ya rungumota tsakankanin hannuwanta ya zura hannayenshi ya na shafo kirjinta dake tsone masa ido, yana lumshe ido yana fadin " I love them, they are so sweet and nice "
Hubby kara shigewa jikinsa tayi, tare da rumtse ido tanajin dadi yadda hannayensa ke yawo a jikinta. hannuwanta tasa tana shafo sumar kanshi shi kuma yana ta faman sunsunarta, yadda take massaging hair dinshi da soft hand dinta yasa yakara shiga mood da a hankali ya rinka yin kasa da hannunshi yana shafa ilahirin jikinta, yana isa wurin Tommy dinta ya rika shafashi yana dan kaiwa ga mararta kadan. Sunkuyawa yayi ya sumbaci plat Tommy din.
Dukansu numfashi suke ta fitarwa,
Idanunsa da suka canza colour, ya dago kanta yana kallon kyakyawar fuskarta, yadda take sauke numfashi, idonta a rufe, iskar bakinsa ya hura a saman fuskarta, tai far da idanta ta bude su a kansa. idanunsu na kallon juna yace " please I'm in mood"ya marairaice yana kashe mata ido daya.
ido hubby ta zaro, duk da itama ya tsokanota a bukace take. ta bude baki zatai magana ya hade bakinshi da nata ya cafko harshenta yafara tsotsa while hannuwanshi a kan kirjinta yana massaging dinsu nicely,
Gaba daya hubby ta kasa hanashi don she's loosing her sense se numfashi kawai takeyi, kafafuwanta ne suka gaza daukarta ta tafi luuuu ya yi sauri ya tallabota. Dagata yayi bridal style ya nufi dakinsa da ita. Suna shiga ya ajiyeta saman bed. yasa hannu ya zage zip din rigarta, ya zage na skirt Yayi wurgi dasu, kissing dinta tundaga up, to dawn.
***********************
Mita take cike da shagwaba na wankan da ya sata, bata shirya ba, ga lokacin daura abinci har ya wuce.
Smacking yayi, yana shafa sajensa. " in har baa daina min irin wannan shagwabar ba, nima yanzu na fara sa mutun wanka a gidan nan."
Harararsa tayi tana tabe baki " ka fadi gaskiya!? Dama can haka mutun yake."
Rike gemunsa yayi kadan yana daga mata gira " koma meya faru laifin kine. As long as ana min haka, to mutun ya shirya."
" haka kurun! Kullun mutun cikin ciwon jiki." Ta fada tana zura doguwar rikarta, hand dryer ta dauka ta fara busar da gashinta.
" karfe daya baya amo, duk wanda ya sai rariya ai yasan zata xubda ruwa." Ya fada tare da manna mata kiss a kumatu ya fita.
Da kallon rashin fahimtar zancensa ta bishi, har ya fice a dakin. Tabe baki yayi ta cigaba da abinda take.
Dakinsa yaje ya canza kaya, ya dau makullin bike dinsa. Ya fice a gidan, cike da farin ciki. Yana daya daga cikin abunda yake burge hayder dan gane da hubby irin duk yadda zai zo da bukatarsa bata hanashi, koda sau nawa zai zo mata, sai dai daga baya taita mita tare da harare harare, ita a dole jikinta na ciwo, bai hana kuma in ya sake bijiromata ta mika wuya. A rayuwarsa yana son mace mai juriya, saboda yanayinsa. Ta nan kam sunyi mach.
Hubby kam sai da tayi sallar azahar sannan ta sakko da mamakinta ta tarar da Asima da Asiya, zaune a falonta na kasa, Mariya ta cikasu da snacks and juice. Da faraa ta karasa tana musu sannu da zuwa, duk da yadda kirjinta ya buga ganin Asiya, don ta dade tana tunanin yadda haduwar tasu zata kasance. Da faraa suma a kan fuskarsu suka gaisa, hubby na tambayarsu saukar yaushe?
Asiya ce ta amsa da " jiya." A takaice tana karewa hubby kallo, ganin yadda ta kara kyau da cika, wani dan banzan kishi ne, ya turnike zuciyarta. A take idonta suka fara cikowa da hawaye.
Hubby ta lura da kallon da suke binta dashi, musamman Asiya. Tausayin asiyan ne ya cika zuciyarta. Tare da jin kunya da nauyinta. Tashi tayi a san yayi, tare da ce musu bari tadan je kitchen ta dawo.
Da kallo Asiya ta bita, har ta bacewa ganinta. Ajiyar zuciya ta sauke. Asima ta kalli kanwar tata cike da tausayawa. " ki kwantar da hankalinki, ki cire komai a ranki, ki nemi zabin Allah a alamarinki, sai ki samu sauki cikin rayuwa. Kar ki zamo mai kwallafa rai akan abun da baki da tabbas din samunsa." Kai Asiya ta kada. Tare da bin falon da kallo. Ya burgeta sosai, "ina ma gidanta ne da hayder." Wata zuciyar ta fada
Girki hubby ta daura, ta dawo wurinsu, hira sukeyi cikin natsuwa da yake akwai shakuwa sosai tsakaninta dasu. Asima ta saki jikinta sosai sai ba hubby labarin wanda zata aura take, da irin dan banzan kishinsa, suna dariya. Asiya kam TV ta kurawa ido. Ta fada duniyar tunani.
Itafa har yanzu bata cire rai da auren hayder ba. Amma ganin hubby a yanzu ya sanya tsoro a zuciyarta. Mai mace kamar hubby mai zai yi da irinta, ita kanta bata gajiya da kallon hubby koda can, saboda tana burgeta, komai nata masha Allah. Balle yanzu da gaba daya taga ta canza, ta kara kyau jinkin nan kamar auduga sai glowing yakeyi, ko ina ya kara cika, masha Allah. Duk da tasan yadda akayi auren hayder da hubby amma. Tasan koba dade- ba jima zasu dai daita kansu. Balle hubby ba irin matan da zaa iya dauke ido a Kansu bane."
Dawowar hubby daga duba girkinta, ta kira sunan Asiya don tun dazu ta lura bata tare dasu. Juyowa tayi ta kalli hubby, sai yanzu hubby ta kara ganin ramarta.
" kiyi hakuri, nasan irin son da kikewa hayder. Amma gashi yadda kaddara ta zo mana baki daya. In har kina sonsa har yanzu, pyete for your love, I'm happy to have u hare." Hubby ta fada tana murmushi
Gaba dayansu baki sake suke kallonta, da mamaki. Ajiyar zuciya asima tayi " kin san me kike fada kuwa Anty hubby? Kishiya fa kike wa kanki tanadi? Duk da ba auren soyayya kukayi ba, ya kamata kina kishin mijinki, ba ke zaki ba da hanyar shigo miki da wata ba." Murmushi hubby tayi " asima kenan. Bazan yaudari kai na ba, nasan ko ba dade ko ba jima, hayder zai auro zabin zuciyarsa. Zan so ace wadda na sani ce, ba bare ba. Ko ba komai nasan irin son da Asiya ke masa, zanyi farin ciki ace ita ce zabin zuciyarsa."
Ajiyar zuciya Asiya tayi " maganar gaskiya bazan iya kishi da keba. Na riga na yanke hukuncin ba daya daga cikin masoyana dama, zan manta da komai, in shafe babin a zuciyata. Dama bawai yasan zancen bane, a yadda na fuskan ce shima he is not interested about me. So ki rungumi mijinki, ki kula da kayanki. U are very lucky in life, how I wish I was u!." Ta fada tana share hawayenta.
Tausayinta sosai ya kama hubby, kusa da ita taje ta zauna,. " kar kiyi saurin fidda rai. Keep trying, I Will help u, like I say before. " ta fada cikin raunin murya.
" bazan iya kishi da keba. Nasan hayder ma bazai iya hadaki da kowa ba. Me zai nema ga wata, bayan duk abinda yake bukata kin hada?" Ta fada tana kallon hubby ta kara da cewa " da wata ce, sai inda karfina ya kare!."
Hannunta hubby ta kamo cikin nata. suna fuskantar juna "Fahimtar mutane gameda kyau ta bambanta, kamar yanda fahimtarsu a dandano ko kala ya bambanta! A yayinda a fahimtarka farar mace itace kyakykyawa, wani zaka samu Baqace jarumarsa, a yayinda kake son mace mai qiba, wani kuma siririyace zabinsa, ayayinda kake fifita doguwa, wani gajera tafi masa, duk sifar da tafi maka, to zaka samu wani baya sonta!
A duk sanda ka samu macenda kake gani duk duniya ba kamarta, baka ganin aibu ko muninta, wani baida abinda ya tsana kamarta!
Shin don bata da kyau ne? Ya akai ta maka kyau har ka zabeta, amma wani ya tsaneta yake ganin muninta? Shin to menene kyau?"
Shiru tayi tana kallonsu, suma ita suke kallo da nazartar maganarta. Murmushi tayi ta ci gaba da cewa
"A tunanina kyau qaryace kawai, tamkar hangen ruwane, ga mai jin kishi. Haka kyau yake gizo a idon masoyi, hakanan muni yake gizo da kawalwalniya a ido da qwaqwalwar maqiyi!
A lokuta da dama, duk sanda muka kamu da son abu, zamuga duk duniya babu mai kyawunsa, ba abinda mukeso sama da shi, bamu ganin muni balle laifinsu, amma da zarar mun rabu, sai muga abun ya koma mummuna abar kushewa, shin kyawun ya barshi ne, kokuwa ta ya sauya kamanni ne, kokuwa Kyau tsuntsune dake sauka akan mutum ya tashi a sanda yaso?
A duk wannan tsawon kai kawon, MACE itace mai shan wahala akan kyau, akullum burinta ta gamsar da MAZA cewa ita kyakykyawace, dukda samun yardar mutane abune mai wahala mara yiwuwa, hakan ke kaisu ga shafe shafe (bleaching), feqe feqen haqora, aske gira, qarin gashi, qari/ciko a
jikkunansu don cike wata gaba dakeda komada ko tawaya a tunaninsu da sauran salo don kama zukatan maza!
Yar-uwa, a sanda kika soma bleaching don ki zama fara, ya zakiyi da mazan da ke son Baqar mace? Kokuwa kinga duk farar mace aureta ake baqa ke kwantai?
Ya zakiyi in kika gama bleaching din kuma baki samu masoyi ba?
Idan kikaje aka feqe haqorinki don kiyi wushirya, to ya zakiyi da wadanda basuson mai wushirya, kokuma masuson wushiryar su gujeki don ba kalar taki suke so ba?
A sanda kikaje kina ta kankare kankare da aske aske da ciko, ya zakiyi da wadanda sukuma duk wadannan abubuwan basuyi musu ba, basu son masu su?
Nawane baqaqen mata da kike kallo munana suke dakin mazajensu sunyi aure, nawane matayenda zakiga kaman aje filin tashe dasu don tawaya da muni, amma sun samu mazajen aure, suna dakunansu? Nawane kin fisu kyau da kamun kai, gashi sunyi aure amma ke baki samu miji ba?
Yar-uwa ki sani WALLAHI KE KYAKYKYAWACE. Ki yarda da kanki, ki yarda kema mace ce, sai kifi burgeshi fiye da yadda zan burgeshi. "............
[10/03, 13:07] Zulaihatu Aliyu: DA KAMAR WUYA
Wattpad@zulaihatualiyumisau
Not Edited.......
A falon kasa hubby ta tarar da Mariya ta rakube wuri daya sai rarraba ido takeyi, kamar wadda taiwa sarki karya.
" kin gama goge kitchen din.? " ta tambayeta.
Cikin rawar murya " aa, yallabai na kitchen din. "
Juyawa tayi ta nufi kitchen, cikin takunta na natsuwa da daukar hankali, Zuciyarta na bugawa.
Trey ne a gabansa yana jera bowls mai dauke da soup, sai cup din black tea da toasted bread.
Wani kwarjini ya mata, da kyar ta lalubo natsuwarta, ta karasa ciki.
Jingina tayi da cabinet tana mai fuskantarsa. " mun tashi lafiya." Ta fada cikin siririyar muryarta, mai dadin sauraro. For the fist time, sau da yawa shi ke fara gaisheta, ta fatar baki, ko rungumeta ya mata kiss a kumatu " morning. " .
Kallonta yayi ya tabe baki, ba tare daya amsa mata ba, ya dau trey dinsa ya fita. Bata daddara ba ta bishi a baya har zuwa falonsa. Sai lokacin ya ga wormers din data jera a dinning.
Ajiyewa yayi, yaja kujera ya zauna. Dafa kujerar kusa dashi tayi. " na dafa maka favorite dinka." Ta matsa tana bude masa wormers din.
" thanks!! Take your food and live that place. " ya fada in warning tone
Rufe wormer din tayi ta dawo kusa dashi. Tare da rike kunnenta biyu, kamar yadda takewa Yusuf in ta masa laifi. " nasan ban kyauta ba, na bata maka, I'm very sorry. " ta fada cikin muryarta mai dadi.
Har cikin zuciyarsa yaji sanyi, tare da samun relive a zuciyarsa. Yasan yanzu ta sakko daga dokin shirmen nata. Tabe baki yayi ya ci gaba da cin bread dinsa. Plate ta dauka ta zuba masa abincin data dafa, taja kujera ta zauna, tare da janye plate din bread din ta tura masa daya plate din.
Ganin bashi da niyar ci, yasa ta dibi kadan takai bakinta. " see!!! yayi dadi sosai." Dubanta yayi, tare da ture plate din " then eat."
Bata rai tayi " please hayder, musamman saboda kai nayi fah!"
" really!! " ya fada yana daga mata gira.
Kai ta kada masa, tana shagwabe fuska.
" don't cook for me again, because I'm not eated." Ya fada yana sipping din black tea dinsa.
" why?" Ta fada a shagwabe
Jingina yayi sosai a jikin kujerar, hannunsa yasa yana shafa sajensa, idonsa a kanta.
" because I'm apred u poison me." Ya fada in his husky voice
Ido ta zaro, tana kallonsa, cike da mamakin kalamansa. " ta yaya zakayi tunanin zan iya poisoning dinka. Haba hayder? Rashin imanin nawa bai kai nan ba. After all me kamin da zafi da har kake tunanin haka daga gareni?" Ta fada idonta ya fara kawo kwalla.
Smacking yayi, yana shafa sajensa. " kin san in mace bata son namiji komai ma zata iya yi, balle yadda jiya kika kara tabbatar min how trueally hate me."
" kayi hakuri I regret every word I say to u yesterday. How can I hate u, bayan kai din dan uwanane? Ko ba soyayya ai akwai so irin na yanuwantaka tsakanina da kai." Ta fada tana share hawayenta.
Tabe baki yayi " it OK, ya wuce. Ki shirya haifawa hayder yara every year in sha Allah. This is your punishment, no family planing. " ya fada yana kallonta
Kauda kanta tayi, tana dan tura baki " in ba wuya ba!" Ta fada
" ko da wuya, daga yau zan fara saki a addua, kiyi ta zazzagominsu. Muga ta karyar son girma."
Harararsa tayi " kamar wata akuya? Duk shekara? ina laifin after 5 - 5 years.?" Ta fada cike da shagwaba
"We shall see." Ya fada
" ka bari in nasrin ta shigo tai tayima duk shekara, tunda kana so." Ta fada tana kallonsa.
Sagensa ya shafa, tare da murmushin gefen baki. " ke zaki Haifa min duk shekara. Ita kam matar so ce, 1 zuwa 2 sun isa."
" watan nice banza, akuya in ta zazzago maka ya'ya ga injin mai jini! Saboda baka san ciwona da zafi na ba ko? Wallahi baka isa ba, tun wuri ka sani I'm not your engine. " ta fada cikin jin haushi
Murmushi yayi da har dimples dinsa suka fito sosai.
Tashi tayi ta dau plat din data shirya masa abinci, ta tura a gabansa.
" dole ne in ci? " ya fada yana smacking
" yes!!! Wataran sai na yakushe fuskarka, akan wannan murmushin rainin wayon." Ta fada
Tabe baki yayi yana shafa sajensa, tare da kara balance a kujerar. Jawo kujerar tayi kusa dashi, ta debo abincin a spoon takai bakinsa. Bude bakin yayi, ta juyemasa. A haka har yaci da dan yawa. Ta kara debowa ta nufi bakinsa ya kada kansa. Ajiye spoon din tayi, ta tashi ta fara tattara wurin.
" ke kinci abincin ne?" Ya tambayeta
" nasha kunu." Kallonta yayi cikin rashin fahimtar meye kunun?
Ci gaba tayi da tattara kayan. Hannunta ya kama, tare da janyota ya zaunar da ita a saman cinyarsa. " thanks for the food, its delicious. "
Murmushi tayi, tana kokarin tashi, kara matseta yayi a jikinsa. Hannunsa yasa yadan dage rigarta yana shafa plat Tommy dinta, a hankali. Wani soyayyar abinda ke cikin yakeji yana ratsa shi. Lumshe ido hubby tayi ta kara lafewa a jikinsa. Jikinta ya fara sanyi, saboda yadda sakonsa kebin jinin jikinta.
Wuyanta ya fara kissing a hankali, hannunsa na yawo a jikinta. Abunka da kwana biyu baa hadu ba, Gaba dayansu a bukace suke da juna. Juyowa tayi ta hade bakinsu wuri daya.
***************
Tana gama girkin rana, ta sallami Mariya, kamar yadda hayder ya bukata, don a cewarsa yana takura. In ta gama mata aikinta in har yana gida ta tafi kawai, basai ta kai 5 ba.
Cikin nishadi suka ci abinci, shi yajasu jam'in sallar azahar. Dakinta ta nufa don bacci takeji, jiya bata samu ta runtsa ba. Kayanta ta cire ta shiga tai wanka. Doguwar riga armless Mara nauyi tasa ta feshe jikinta da turare, ta kwanta.
Har bacci ya fara daukarta ya shigo dakin. A hankali ya hau gadon tare da mata kyakyawan runguma. Minti kadan bacci yayi gaba dasu.
*******************
" naga sako na gode Allah yayi maka albarka da sauran yan 'uwanka duka." Alhaji Jamal ya fada cike da jin dadi yana kallon hayder.
" amen daddy." Ya fada idonsa a kan TV da daddy ke kallon news.
Kallon dan nasa yake cike da jin dadi, da alfaharin zamowarsa da a gareshi. Yara nawa ne masu irin wannan tunanin? A ce mahaifinka nada hali, amma kai zaka dauki dawainiyar duk wani kayan abinci na gidansa? Shinkafa, taliya, macaroni, semovita, cues -cues, madara, mangyada da sauransu. Yau kimanin wata na uku kenan duk wata haka hayder zaiyi karamin pickup na kayan abinci ya kawowa mahaifin nasa. Hakan ba karamin dadi yakewa Alhaji Jamal ba. Kamar yadda yake masa, haka zai siya ya aikawa Alhaji babba duk da nashi baya kai na mahaifin nasa.
Sun dan dade suna tattaunawa dan gane da business dinsu hayder din, kafin ya nufi cikin gida.
A main kitchen ya samu Mmn Yusuf na aikin abincin dare. gaisheta yayi cike da faraa, itan ma cike da jindadin ganinsa take amsawa tare da tambayar hubby. Sun dan dade suna magana kafin ya wuce part din Hajiya.
A bedroom dinta ya sameta tana nade kaya. Rungumeta yayi, tare da gaisheta. Dariya tayi tana jin dadin ganin autan nata.
" ya Ummi? Ba wani Matsala ko?" Ta tambaya kamar yadda ta saba kullun in yazo, sai ta masa wannan tambayar.
" lafiya kalau, tana gaisheki." Ya fada yana fadawa kan gadon Hajiya da karfinsa.
" ina amsawa, akwai garin kununta da nasa aka mata, in ka tashi tafiya sai ka wuce mata dashi." Ta fada
" ba gida zani ba," ya fada yana gyara kwanciyarsa.
Kallonsa hajiyan tayi " koma ina xaka ka tafi dashi, tunda baa kanka zaka daura ba." Ta fada
" makaranta zani, ki bari gobe in sha Allah zan zo in karba."
Kada kai Hajiya tayi " shi kenan Allah ya bada saa. Kunje asibiti dai ko?" Ta fada tana kallonsa.
Kallonta yayi, cikin rashin fahimta " waye bashi da lafiya."
Ajiye rigar hannunta tayi ta zauna a bakin gadon kusa dashi. " kar dai ka cemin daga kai har ita, baku fuskanci halin da take ciki ba? Ya kamata ka kaita taga likita, don tabbatar da lafiyarta da abinda ke cikinta. Sannan ba zaa rasa shawarwarin da likita zai baku ba, Ta wurin inganta lafiyarta, duk da ba wani laulayi take ba, amma dai kam ya kamata kuje."
Kansa ya daura a cinyar Hajiya, cike dajin nauyinta. For the fist time in his life daya ji nauyin Hajiyan. " munje 2 days ago."
" yauwa hakan yafi ai." Ta fada tana shafa sumar kansa.
Murmushi yayi " na kusa zama daddy, ya fada in very low voice. "
Dariya Hajiya tayi " na kusa zama kaka, dan' da namiji shine jika, abin cikin kwan dayafi kwan dadi." Kai ya dago cike da shagwaba. " yanzu sai fa kifi son shi, ko ita a kaina ko." Dariya Hajiya tayi " soyayyar autana ta dabance, albarkacin autana zasuci."
Murmushi yayi, tare da kara kwanciya akan cinyar tata.
" ya maganar makarantar naka?" Hajiya ta tambaya
Tashi yayi ya zauna. " zan dan dakata tukun, dama nida ita gaba daya nake son mu tafi, itama ta fara nata karatun, amma yanzu ina ganin zan bari sai bayan ta haihu sai mu tafi."
Murmushi Hajiya tayi " hakan ma yayi, Allah ya sauketa lafiya."
" amen." Ya fada
Murmushi Hajiya ta sake yi, ganin tsantsan farin ciki, tattare da autan nata. Hira sosai sukayi da Hajiya sai kusan magrib yabar gidan, ya nufi masallaci inda yake salla, tare da daukar karatun littatafan addini.
*********************
Dawowar hayder ya wuce bedroom dinsa, da mamaki yake bin hubby da tayi dai dai akan bed dinsa da kallo.
Sanye take da kayan bacci silk red, karamar riga da boom shot, sun lafe sosai a jikinta. Kamshin turarenta dana dakin ya bada wani kamshi mai dadi, da sanyaya rai.
Da sauri hubby ta sakko daga gadon, rungumeshi tayi, shima kamar jiranta yake ya kara matseta a jikinsa. Sun kai some minute sannan ya dago da kanta ya manna mata kiss a goshi, da saman labbanta. " bakiyi bacci ba?" Ya fada in husky voice kai ta kada, cikin shagwaba ta kara makalewa a jikinsa. " ina kake zuwa ne, kusan ko yaushe baka dawowa sai after 9?" Ta fada cikin shagwaba
" tadi nake zuwa." Ya fada yana kallonta kasa -kasa dariya tayi, " lokacinka ne ai, Allah ya bada saa." Smacking yayi tare da dago kanta suna kallon juna.
" bakya taya Nasrin kishi kenan." Ya fada
" taga zata iya ne ai,." Ta fada
" kamar Yaya?" Ya tambayeta
" tasan kana da yan mata buhu - buhu amma still tana sonka. Tasan kuma bayan ita bazaka rasa wata a gefe ba."
" banda sharri dai.!"ya fada yana
Kallon yadda take motsi da bakin, cikin shagwaba take magana. A da yana daya daga cikin abunda ya tsani hubby saboda shi. Amma yau da ta fara masa salon shagwabarta sai abun yana burgeshi Kwarai. Lips dinshi ya daura a nata, batayi wata wata ba, ta cafke tare da sarrafa shi cikin bakinta, wani salo take masa da baisanta da shiba. Ai gaba daya sai ga malan hayder ya rikice. Sun dade suna romancing juna, kafin ya zareta a jikinsa.
Wanka ya shiga, yana fitowa ya feshe jikinsa da turare, bai ma bata lokacin sa kayan baccinsa ba, ya nufi hubby dake kwance lamo, gaba daya jikinta ba kuzari. Ajiyar zuciya suka sauke a tare.
********************
Hayder ne ya shigo, sai wasu mutun biyu, dauke da kwali. Sai da ya basu izinin shigowa ganin hubby bata falon.
A falonta na kasa suka ajiye fridge matsakaici mai kyau. Sai da suka jona komai intact sannan suka masa sallama suka tafi.
Fita yayi, suka shigo da malan idi, rike da ledoji. Sannan malan idi ya fita.
Bude fridge din yayi, ya fara jera fresh fruits: apple, orange, pear, grebs peach, banana etc sai da ya cika fridge din da fruit. Sauran ya kwasa ya mikawa malan idi
A hankali take sakkowa daga steps din. Yau gaba daya jikinta bata jin dadinsa, ga tashin zuciya, ko dan kunun data saba sha yau bata sha ba. Tana jin yunwa amma ta rasa me take son taci.
Da sauri ta fada jikinsa. " morning. " ta fada tana zagayeshi da hannayenta biyu.
" morning!!! Are u OK?" Ya fada cike da kulawa, ganin yanayinta
Kai ta kada masa " tun asuba, sai yanzu? Shima tadin kaje?" Ta fada tana tura baki, cikin shagwaba
kiss ya mata a goshinta " yaushe kika fara samin ido ne?" Ya fada
" ba sa ido bane, ina son sanin inda kake zuwa ne?"
" wurin sweet heart dina." Ya fada yana smacking
" an jiman nan zan kira Nasrin, in bata bayani." Ta fada tana zama a kan daya daga cikin kujerun falon.
" please karki kashemin aure, tun baa daura ba." Ya fada yana kokarin haurawa sama.
Sai lokacin idonta yakai kan fridge din. Tashi tayi tana binsa da kallo, yayi mata kyau sosai, gashi yayi das a wurin, kamar dama don shi aka bar space din. Budewa tayi. Murmushi ne ya bayyana a saman fuskarta.
Bunch din ayaba ta dauka ta koma ta zauna, TV ta kunna tana ci tana kallo, cikin ikon Allah taci sosai. Mariya ce ta shigo ta tattara bawon. Kwanciya tayi tana jiran sakkowarsa, don shi ma baiyi break fast ba, gashi har pas 11 ..........
Wasu na complain na rashin yawan typing, wanda already nayi bayani. Amma nayi tunanin in har pages din baya muku yadda kuke so, mai zai hana in maida update dina every 2 days? Ina jiran ra'ayoyinku. Thanks
Kallonsa tayi tana murmushi, yayi kyau, cikin jamfa da wando, farare. ta mikewa tayi tabi bayansa zuwa falonsa. Kujera ya ja mata ta zauna, kafin ya ja kujerarsa ya zauna.
Fleet din vegetables chicken toll, ta janyo tare da cire rapper din ledar din. Taja karamin fleet ta sa masa ta tura gabansa. Sai da ta hada masa komai sannan ta kalleshi. Idonsa cikin nata " bisimillah!!!" Ta fada tana dan harararsa don ta tsani murmushin data sama na rainin hankali da yake mata, gashi ta lura ya zama kamar a jikinsa.
" shukhran!." Ya fada tare da yin bisimillah ya fara cin abincinsa. Roll daya ta dauka tana ci a hankali, idonta na kan TV tashar CNN.
Wani farin ciki hayder keji a ransa, tare da godewa Allah bisa niimarsa gareshi. Yau shine da iyali, ana tattalinsa da kulawa dashi, abinda bai taba tunani ba daga hubby, amma kwana dayan nan gaba daya ta canza, wani kulawa da tattali na musamman take bashi. In ya tuna nan da few months zai dauki danshi na kanshi, flesh and blood farin cikin baya misaltuwa a zuciyarsa.
" meye matsayarki kan karatu?" Kamar daga sama taji tambayarsa. Juyowa tayi ta kalleshi idonsa baya kanta, Shagwabe fuska jin tayi shiru yasa ya dago yana kallonta. Hada ido sukayi, ya daga mata gira, yana gyara zamansa.
" ni kawai ka mai dani islamiyyata." Ta fada cike da shagwaba
Tabe baki yayi, tare da sipping din green tea dinsa. " ba wannan nake magana ba." Ya fada in husky voice.
Kara shagwabe fuska tayi, tana dan tura baki. " islamiyya kawai nake so."
Shi dariyama taso bashi, yadda take yi, tare da burgeshi. lallai yana da aiki! Hubby akwai shagwaba ta karshe ma
" Mace itace jigo na farko na gina al'umma, in aka samu rauni ko sakaci ta wurin bata ilmi da tarbiyya, tamkar an rusa al'umma ne baki daya. Ilmi ina nufin na addini, wanda zai daurata kan tafarkin tsira, wanda zata tarbiyyanci al'umma zuwa ga rabauta. Ilmin zamani shi zai kara haska mata rayuwa da abinda ta kunsa. Mace na bada ingantacciyar tarbiyya yayin da ta hada ilmi duka biyu. Rayuwarta data yayanta zakiga ta fita daban. Karki manta da, Hadisin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, wanda ya ke cewa ‘Dalabul ilmu faridatun ala kulli muslimin wa muslimatin,’ wato neman ilimi farilla ne ga dukkan musulmi na miji ne ko mace.
Mace mai ilimi itace za ta san yadda zata tafiyar da gidanta da kyau idan tana da hankali.
Mace itace uwa, ita za ta sa yaranta a kan hanya, har shi mijinta da kan sa ita kan koya masa dabi’u masu kyau. In kuwa ba ta da ilimi, ba ta san abin da ya kamataba tana iya zama masu makauniyar jagora. Ilimi ke sanya mace ta san yadda za ta tafiyar da kanta a kowane irin hali. Za ta zama wayayyiya mai basira."
Shiru tayi tana sauraronsa cikin mituwar jiki. Ita kanta bata san dalilinta na rashin son karatun ba, to ita in ma karatun ne me zata karanta kenan? Secondary din ma ya takare balle university!! So kawai yake tayi ta kwaso masa carry over yana tsokanarta zero head. In ba haka ba, bata san ta inda zata fara ba.
Ganin tayi shiru, ya kama hannunta zuwa 3 sitter din dakin. Zama yayi, ya kwantar da ita a jikinsa. Hannunsa ya tura cikin rigarta yana shafa cikinta a hankali, kiss ya mata a goshi.
" think about what i say to u. Masu bincike na duniya ma sun ce duk namijin da ka ga ya yi nasara a rayuwarsa, to akwai mace bayansa – ko uwarsa ko matarsa, I want u to be that woman. "
Tura baki ta danyi, tare da kara shigewa jikinsa. " to ni inma nace zanyi karatun me zan karanta?." Ta fada a shagwabe
Sunkuyowa yayi ya summaci dan bakin nata dake daukar hankalinsa, in tana shagwabarta. " ba komai bane matsalarki, illa rashin maida hankali, wasa ya miki yawa. Amma na tabbata in har zaki cire komai ki maida hankali, ba abinda bazaki iya karantawa ba."
Murmushi tayi " ni dai da ka barni a islamiyyata, nafi jin dadi."
" I will teach u, by my self." Ya fada
" no my king ma haka ya ce, amma gaba daya karatun a shiririta yake karewa, haka ya hakura ya sani a islamiyya." Ta fada idonta na cikowa da hawaye
Wani iri hayder yaji a ransa, da ya kasa fassara yanayin. Kasa ce mata komai yayi, mikewa yayi. Ganin yana niyyar fita ta tashi ta zauna " sai ina?" Ta fada
Har yakai bakin Kofa, ya juyo yana kallonta. Smacking yayi " main house. " ya fada in his husky voice.
Tasowa tayi " bamu gama magana bafa!" Ta fada tana fadawa tsakiyar kirjinsa, tare da zagayeshi da hannayenta biyu.
" zamu karasa in na dawo." Ya fada cikin low voice don gaba daya jikinsa ya fara sanyi.
" in zo muje please!!? " ta fada cikin marairai cewa, tana kallonsa.
Gaba daya hayder ya shiga wani hali, wani felling ne ke fusgarsa, musamman yadda yake jin kirjinta na gogan nasa. Ga yadda take marairai cewa tana fari da ido kadan,. Abun ya tafi dashi, abinka da mai jiran kiris.
Hubby tayi murmushi ta dauke fuska, tana mamakin hayder.
Kara jawota jikinshi yayi ya rungumota tsakankanin hannuwanta ya zura hannayenshi ya na shafo kirjinta dake tsone masa ido, yana lumshe ido yana fadin " I love them, they are so sweet and nice "
Hubby kara shigewa jikinsa tayi, tare da rumtse ido tanajin dadi yadda hannayensa ke yawo a jikinta. hannuwanta tasa tana shafo sumar kanshi shi kuma yana ta faman sunsunarta, yadda take massaging hair dinshi da soft hand dinta yasa yakara shiga mood da a hankali ya rinka yin kasa da hannunshi yana shafa ilahirin jikinta, yana isa wurin Tommy dinta ya rika shafashi yana dan kaiwa ga mararta kadan. Sunkuyawa yayi ya sumbaci plat Tommy din.
Dukansu numfashi suke ta fitarwa,
Idanunsa da suka canza colour, ya dago kanta yana kallon kyakyawar fuskarta, yadda take sauke numfashi, idonta a rufe, iskar bakinsa ya hura a saman fuskarta, tai far da idanta ta bude su a kansa. idanunsu na kallon juna yace " please I'm in mood"ya marairaice yana kashe mata ido daya.
ido hubby ta zaro, duk da itama ya tsokanota a bukace take. ta bude baki zatai magana ya hade bakinshi da nata ya cafko harshenta yafara tsotsa while hannuwanshi a kan kirjinta yana massaging dinsu nicely,
Gaba daya hubby ta kasa hanashi don she's loosing her sense se numfashi kawai takeyi, kafafuwanta ne suka gaza daukarta ta tafi luuuu ya yi sauri ya tallabota. Dagata yayi bridal style ya nufi dakinsa da ita. Suna shiga ya ajiyeta saman bed. yasa hannu ya zage zip din rigarta, ya zage na skirt Yayi wurgi dasu, kissing dinta tundaga up, to dawn.
***********************
Mita take cike da shagwaba na wankan da ya sata, bata shirya ba, ga lokacin daura abinci har ya wuce.
Smacking yayi, yana shafa sajensa. " in har baa daina min irin wannan shagwabar ba, nima yanzu na fara sa mutun wanka a gidan nan."
Harararsa tayi tana tabe baki " ka fadi gaskiya!? Dama can haka mutun yake."
Rike gemunsa yayi kadan yana daga mata gira " koma meya faru laifin kine. As long as ana min haka, to mutun ya shirya."
" haka kurun! Kullun mutun cikin ciwon jiki." Ta fada tana zura doguwar rikarta, hand dryer ta dauka ta fara busar da gashinta.
" karfe daya baya amo, duk wanda ya sai rariya ai yasan zata xubda ruwa." Ya fada tare da manna mata kiss a kumatu ya fita.
Da kallon rashin fahimtar zancensa ta bishi, har ya fice a dakin. Tabe baki yayi ta cigaba da abinda take.
Dakinsa yaje ya canza kaya, ya dau makullin bike dinsa. Ya fice a gidan, cike da farin ciki. Yana daya daga cikin abunda yake burge hayder dan gane da hubby irin duk yadda zai zo da bukatarsa bata hanashi, koda sau nawa zai zo mata, sai dai daga baya taita mita tare da harare harare, ita a dole jikinta na ciwo, bai hana kuma in ya sake bijiromata ta mika wuya. A rayuwarsa yana son mace mai juriya, saboda yanayinsa. Ta nan kam sunyi mach.
Hubby kam sai da tayi sallar azahar sannan ta sakko da mamakinta ta tarar da Asima da Asiya, zaune a falonta na kasa, Mariya ta cikasu da snacks and juice. Da faraa ta karasa tana musu sannu da zuwa, duk da yadda kirjinta ya buga ganin Asiya, don ta dade tana tunanin yadda haduwar tasu zata kasance. Da faraa suma a kan fuskarsu suka gaisa, hubby na tambayarsu saukar yaushe?
Asiya ce ta amsa da " jiya." A takaice tana karewa hubby kallo, ganin yadda ta kara kyau da cika, wani dan banzan kishi ne, ya turnike zuciyarta. A take idonta suka fara cikowa da hawaye.
Hubby ta lura da kallon da suke binta dashi, musamman Asiya. Tausayin asiyan ne ya cika zuciyarta. Tare da jin kunya da nauyinta. Tashi tayi a san yayi, tare da ce musu bari tadan je kitchen ta dawo.
Da kallo Asiya ta bita, har ta bacewa ganinta. Ajiyar zuciya ta sauke. Asima ta kalli kanwar tata cike da tausayawa. " ki kwantar da hankalinki, ki cire komai a ranki, ki nemi zabin Allah a alamarinki, sai ki samu sauki cikin rayuwa. Kar ki zamo mai kwallafa rai akan abun da baki da tabbas din samunsa." Kai Asiya ta kada. Tare da bin falon da kallo. Ya burgeta sosai, "ina ma gidanta ne da hayder." Wata zuciyar ta fada
Girki hubby ta daura, ta dawo wurinsu, hira sukeyi cikin natsuwa da yake akwai shakuwa sosai tsakaninta dasu. Asima ta saki jikinta sosai sai ba hubby labarin wanda zata aura take, da irin dan banzan kishinsa, suna dariya. Asiya kam TV ta kurawa ido. Ta fada duniyar tunani.
Itafa har yanzu bata cire rai da auren hayder ba. Amma ganin hubby a yanzu ya sanya tsoro a zuciyarta. Mai mace kamar hubby mai zai yi da irinta, ita kanta bata gajiya da kallon hubby koda can, saboda tana burgeta, komai nata masha Allah. Balle yanzu da gaba daya taga ta canza, ta kara kyau jinkin nan kamar auduga sai glowing yakeyi, ko ina ya kara cika, masha Allah. Duk da tasan yadda akayi auren hayder da hubby amma. Tasan koba dade- ba jima zasu dai daita kansu. Balle hubby ba irin matan da zaa iya dauke ido a Kansu bane."
Dawowar hubby daga duba girkinta, ta kira sunan Asiya don tun dazu ta lura bata tare dasu. Juyowa tayi ta kalli hubby, sai yanzu hubby ta kara ganin ramarta.
" kiyi hakuri, nasan irin son da kikewa hayder. Amma gashi yadda kaddara ta zo mana baki daya. In har kina sonsa har yanzu, pyete for your love, I'm happy to have u hare." Hubby ta fada tana murmushi
Gaba dayansu baki sake suke kallonta, da mamaki. Ajiyar zuciya asima tayi " kin san me kike fada kuwa Anty hubby? Kishiya fa kike wa kanki tanadi? Duk da ba auren soyayya kukayi ba, ya kamata kina kishin mijinki, ba ke zaki ba da hanyar shigo miki da wata ba." Murmushi hubby tayi " asima kenan. Bazan yaudari kai na ba, nasan ko ba dade ko ba jima, hayder zai auro zabin zuciyarsa. Zan so ace wadda na sani ce, ba bare ba. Ko ba komai nasan irin son da Asiya ke masa, zanyi farin ciki ace ita ce zabin zuciyarsa."
Ajiyar zuciya Asiya tayi " maganar gaskiya bazan iya kishi da keba. Na riga na yanke hukuncin ba daya daga cikin masoyana dama, zan manta da komai, in shafe babin a zuciyata. Dama bawai yasan zancen bane, a yadda na fuskan ce shima he is not interested about me. So ki rungumi mijinki, ki kula da kayanki. U are very lucky in life, how I wish I was u!." Ta fada tana share hawayenta.
Tausayinta sosai ya kama hubby, kusa da ita taje ta zauna,. " kar kiyi saurin fidda rai. Keep trying, I Will help u, like I say before. " ta fada cikin raunin murya.
" bazan iya kishi da keba. Nasan hayder ma bazai iya hadaki da kowa ba. Me zai nema ga wata, bayan duk abinda yake bukata kin hada?" Ta fada tana kallon hubby ta kara da cewa " da wata ce, sai inda karfina ya kare!."
Hannunta hubby ta kamo cikin nata. suna fuskantar juna "Fahimtar mutane gameda kyau ta bambanta, kamar yanda fahimtarsu a dandano ko kala ya bambanta! A yayinda a fahimtarka farar mace itace kyakykyawa, wani zaka samu Baqace jarumarsa, a yayinda kake son mace mai qiba, wani kuma siririyace zabinsa, ayayinda kake fifita doguwa, wani gajera tafi masa, duk sifar da tafi maka, to zaka samu wani baya sonta!
A duk sanda ka samu macenda kake gani duk duniya ba kamarta, baka ganin aibu ko muninta, wani baida abinda ya tsana kamarta!
Shin don bata da kyau ne? Ya akai ta maka kyau har ka zabeta, amma wani ya tsaneta yake ganin muninta? Shin to menene kyau?"
Shiru tayi tana kallonsu, suma ita suke kallo da nazartar maganarta. Murmushi tayi ta ci gaba da cewa
"A tunanina kyau qaryace kawai, tamkar hangen ruwane, ga mai jin kishi. Haka kyau yake gizo a idon masoyi, hakanan muni yake gizo da kawalwalniya a ido da qwaqwalwar maqiyi!
A lokuta da dama, duk sanda muka kamu da son abu, zamuga duk duniya babu mai kyawunsa, ba abinda mukeso sama da shi, bamu ganin muni balle laifinsu, amma da zarar mun rabu, sai muga abun ya koma mummuna abar kushewa, shin kyawun ya barshi ne, kokuwa ta ya sauya kamanni ne, kokuwa Kyau tsuntsune dake sauka akan mutum ya tashi a sanda yaso?
A duk wannan tsawon kai kawon, MACE itace mai shan wahala akan kyau, akullum burinta ta gamsar da MAZA cewa ita kyakykyawace, dukda samun yardar mutane abune mai wahala mara yiwuwa, hakan ke kaisu ga shafe shafe (bleaching), feqe feqen haqora, aske gira, qarin gashi, qari/ciko a
jikkunansu don cike wata gaba dakeda komada ko tawaya a tunaninsu da sauran salo don kama zukatan maza!
Yar-uwa, a sanda kika soma bleaching don ki zama fara, ya zakiyi da mazan da ke son Baqar mace? Kokuwa kinga duk farar mace aureta ake baqa ke kwantai?
Ya zakiyi in kika gama bleaching din kuma baki samu masoyi ba?
Idan kikaje aka feqe haqorinki don kiyi wushirya, to ya zakiyi da wadanda basuson mai wushirya, kokuma masuson wushiryar su gujeki don ba kalar taki suke so ba?
A sanda kikaje kina ta kankare kankare da aske aske da ciko, ya zakiyi da wadanda sukuma duk wadannan abubuwan basuyi musu ba, basu son masu su?
Nawane baqaqen mata da kike kallo munana suke dakin mazajensu sunyi aure, nawane matayenda zakiga kaman aje filin tashe dasu don tawaya da muni, amma sun samu mazajen aure, suna dakunansu? Nawane kin fisu kyau da kamun kai, gashi sunyi aure amma ke baki samu miji ba?
Yar-uwa ki sani WALLAHI KE KYAKYKYAWACE. Ki yarda da kanki, ki yarda kema mace ce, sai kifi burgeshi fiye da yadda zan burgeshi. "............
[10/03, 13:07] Zulaihatu Aliyu: DA KAMAR WUYA