Sashe 16
Cin Dunduniya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ranar da bakin yazo haka Mama ta shirya wurin sha biyu zata, Hauwa'u ce ta shirya rai a ɓace dan bata da niyyar zuwa mama ta saka sai ta bita,Ni kuwa dama duk wanda yace naje sai naji dalilin da ya saka yace naje,ƙarshe ma ina jin sai na yi gagarumar gaba da mutum dan maƙiyina ne kawai zai ce naje bikin Yaya Halil,abun da yake ɗaure mun kai shine yadda ya samu mata cikin wata uku,sai na barshi kan dama tun muna tare yana neman ta,idan har ni na cucesa ai Ubangiji yana ji kuma yana gani zai saka mishi,idan kuma shine ya mun haka da gangan yaje zai gani.
Suna fita na koma na kwanta ,ni kaÉ—aice a gidan Muhammad Adavize ya wuce hadda,bacci shine kawai abin da yake cire mun tunani a yanzu.
ð—–ð—œð—¡ ð——ð—¨ð—¡ð——ð—¨ð—¡ð—œð—¬ð—”
ð™²ðšŠðšžðšðš’ðš˜ðš—ðšŠðš›ðš¢ ðšðšŠðš•ðšŽ
Na
ð—”ð— ð—œð—¡ð—” ð—ð—”ð— ð—œð—Ÿ ð—”ð——ð—”ð— (chuchujay
EËŸËšPËŸËšIËŸËšSËŸËšOËŸËšDËŸËšEËŸ 12.Babysitting
*ð˜ˆð˜•ð˜ð˜šð˜ˆ*
Ta rasa ina zata tsoma ranta saboda irin farin cikin da take ciki,zata iya cewa rabon da ta jita cikin farin ciki irin Wannan har ta manta,tana jin Enen na bawa Yaya Halil labarin abin da ya faru da sukaje gidansu Zunairah Sannan da zoben da ya bata wai na ajiya,a yadda Enen ta ce wai sun ɗauki abun da sauƙi ta san ƙarya suke ita ai ta san komai ta tabbata Zunairah na chan cikin halin tashin hankali,shine abin da take nema,idan tana tunanin zata mata soyayya da Yaya har a kai ga Aure to tayi ƙarya,sai dai idan har bata raye ne za ayi wannan ta'asar.
Cikin faÉ—a Enen ke cewa"nan haka kazo ina zaman zamana kace mun soyayya ku ke kai da ita ashe tsiyar da kake shiryawa kenan,wallahi naji kunya,dan kawai ka san ba zan maka dole bane shi yasa kayi mun haka"
"Yanzu dai ai ya wuce Enen tunda mu dasu muna kan yarjejeniya É—aya,i told you kuma ina kan matsayata ni da Zunairah abota muke".
Ganin yadda ya ƙarbi zoben cikin karamar zuciya ya saka yana tashi ta bi bayansa ,yana ƙoƙarin shiga ɗakinsa tayi Saurin kiran sunansa,juyowa yayi ya kalleta ,idan bata yi ƙarya ba wallahi hawaye ta gani a fuskarsa,da Mamaki ta ce"Yaya Kuka kuma?Yaya Zunairah fa bata cancanci hawayenka ba,duk Halin da take ciki yanzu gwara ta shiga data jefaka a halin da gaba zaka zo kana danasani mara amfani,ga Aunty Zainab yarinya yar gidan mutunci beside babanta malami ne I'm sure ka samu matar da duk inda akaje aka dawo yaranka za suyi alfahari da kai ka sama musu uwa ta gari,Annabi ma yace....."
"Kin gama?"ya katse ta ,da ƙwalaƙwalan Idanunta ta ke binsa tana mai zazzaresu ganin ya zuba mata nashi,"idan kin gama ki wuce ki bani guri kada ki sake zuwa gurin nan ki ce zaki mun wani wa'azi bana san iskancin banza da munafurci".shiga ɗakin ya yi ya banko mata ƙofa,taɓe baki tayi ta bar gurin,ya yi ya gama ta san ƙarshe abun zai zama labarin tunda gashi nan ai babu wanda ya sama masa Zainab,shi da kansa ya nemota,duk yadda taƙi jinin haɗa Aure da Hausawa gwara su sau dubu da situation ɗin da yake nema jefata na Zunairah.
Kafin kace mene ta fara nuna damuwarta ainun dan kuka sosai ta zauna tana Yima Enen lokacin da taji an fara maganar Auren Halil,dama shi da Zainab sun taɓa soyayya shi yasa da ya koma bai wani sha wahala ba aka daidaita,cikin wata guda aka gama komai aka saka Auren,koda Enen ta tambayeta tsakanin Halil da zunairah ita da kanta ta faɗa mata soyayya suke wanda hakan ya saka Enen shiga damuwa amma da ta sake tambayarsa sai ce mata yayi shi abota suke ita ta ɗauka da wani abun,sarai Anisa ta san halinsa idan ya kafe a abu guda ɗaya musamman idan yaji kamar an yaudaresa baya juyawa yana da taurin kai ta wannan fannin ,ta san a yanzu ma kan batun Zunairah yadda ta bashi babban Blow babu yadda za'ayi ya Aureta ya sake yarda da ita ,makamin da tayi amfani dashi da shine zata cigaba da cin yaƙinta muddin ba na ƙasa da su sosai Zunairah ta kawo matsayin miji ba.
Lokacin da Khalipha yazo da biyu ta dinga manne mishi dan tana so Zunairah ta ji kwaɗayin soyayyar da ke neman ƙwace mata kafin ta ƙwace mata , Sannan wai dan raini ita take ma nasiha kan tana mannewa Khalipha, ta riƙe kanta ne bata kifa mata mari ba amma aje zuwa ,sai tayi mata raunin da bata taba tunanin zata mata ba,sai ta fita ta ko'ina a nan ne zata fito fili ta faɗa mata itama zata iya abun da yafi wanda ta iya.
Anisa ce har da zazzaɓi idan ta shiga ɗaki zata lafe tayi ta kuka Hibba kuma zata ruɗe ta kira Enen su zauna suna ta bata haƙuri a haka har ta kwana biyu kafin ta saki jiki.
Ranar da ta zagayo bikin Yaya Halil maimakon ta zauna a gida ayi da ita sai take jin babban bikinta yana gidansu Zunairah a matsayinta na Aminiyarta yaci ace ƙwana tayi gurinta tana dannar mata ƙirji,amma kuma idan taje ta ƙwana ya zama bata ji kunyar yaudarar da yayanta ya yi mata ba,ya kamata ace a zahiri taji kunya sai wasan ya tafi dai dai.
Koda ta faɗama Enen zataje ta dawo bata damu da sanin inda zataje ba musamman yadda gidan ya cika da yan uwansu da suka zo daga Benue chan ƙauye ,kai tsaye gidansu Zunairah ta nufa,koda taje su mama na ƙoƙarin fitowa tayi tsammanin ba zata samesu ba,da fari raɓeraɓe ta fara amma ganin yadda mama ta tarbeta sai abun ya bata Mamaki,ta fahimci inda zunairah ta tsotsi munafurci, Hauwa'u ce kawai bata sake mata fuska ba dan da tayi mata magana ciki ciki ta amsa mata ,dama tana cike a ita da ta tsinkayi tana faɗawa Zunairah ta rabu mata da Yaya,itafa dama tuntuni ba wani mugun san Anisa take yi ba Saboda Auntynta ya saka take dannewa amma ai ba sai anfaɗa mata Anisa nada zubin munafukai ba ko ƙwalaƙwalan Idanunta zasu faɗa maka ,tayi ta wani zuba su tana kallon mutane.
"Anisa dama baki damu kan ki ba kinyi zamanki gida biki fa ku ke yi, Zunairah kuma ƙalau take tana ɗan fama da ciwan kaine ƙwana biyu shi yasa ma baza ta je bikin ba"Mama ta faɗa lokacin da Anisa tace wai ta zo ta zauna da Zunairah.
Cike da makirci ta ce"Mama na san abin da Yaya Halil ya yi ba kyauta ba amma dan Allah mama kada laifinsa ya shafeni,ba zan iya cigaba da mu'amala mai kyau ba idan har ku ka nisantani da Zunairah,zafinta nawane ,daɗinta nawane,na san komai Mama koda su Enen basu sani ba,babu abin da muke ɓoyema juna ni da zunairah tabbas soyayya mai ƙarfi suke da Yaya ban san mene ya saka ya yi mata wannan yaudarar ba,shi yasa ba zan iya zama bikinsa ba sanin Zunairah ta fi buƙatata a yau fiye da kowace rana"ta ƙare zance tana mai sharce ƴar ƙaramar ƙwala wadda ta kashe jikin Mama,bata iya hanata ba tace mata ta shiga ɗaki ta sameta su zasu wuce.
Ita ta kulle ƙofar gidan kafin ta nufa ɗakinsu Zunairah ,ƙwance ta tarar da ita tana bacci,bata tasheta ba ta zuba mata ido tana kallon yadda ta rame,cikin ɗan ƙanƙanin lokaci ta ji karayar zuciya tana mai jin dama bata san Zunairah ba a rayuwarta da bata mata abin da tayi mata ba,lokaci guda kuma wani bangare na Zuciyata ya sake tunatar da ita,tunda ta santa babu damar chanza baya ko yin nadama.
*ð˜¡ð˜œð˜•ð˜ˆð˜ð˜™ð˜ˆð˜ ð˜—ð˜–ð˜*
Cikin bacci naji kamar ana kallona,buɗe ido nayi na sauke kan Anisa,komai sai ya dawo mun sabo dan gani nayi kamar shine a gabana,zuba mata ido nayi sai kace wadda nake neman amsar wani abu a fuskarta,itama ɗin kallona take batace komai ba na ɗan wani lokaci Idanunta sun fara kawo ruwa,saurin kawar da kai nayi gefe ina mai rumtse Idanuna da hawaye suka gangaro daga cikinsu suka sauka bisa ƙuncina,daga ƙwancen da nake ta ƙwanta kan cikina ta rungumeni tana mai fashewa da kuka ,bana da zaɓin da ya wuce na tayata domin cikin satin da ya gabata bana da aikin da ya wuce kuka ,cikin kukan take faɗin"mene zan Miki na cire ciwon da yaya Halil ya ji miki a zuciya?".
Ban iya cewa komai ba sai kuka da nake tayi kamar raina zai fita,sai da nayi iya gajiyata kafin na iya yin shiru ,shima dan ana gajiyane amma fa ba zan gaji dana Zuciya ba,ruwa dana nema ya sa ta tashi taje ta ɗauko min sachet water ,koda ta dawo na tashi daga ƙwancen danake na zauna na jingina bayana da pillow,wani irin ciwo kaina yake yi, paracetamol da ta gani kan bedside ɗin mu ta ɗauko ta ɓalla mun tana mai cewa"na san kan ki yana Miki ciwo,amma tukuna kin ci abinci?".
"Bana jin yunwa"
Zama ta gyara tana mai aje ruwan kafun ta ce"Zunairah kan namiji ki ke san ki kashe kanki ko kuwa menene?ya nuna baya sanki bai damu dake ba ,ya ci amanarki ya yaudareki akan mene zaki zauna ke ki illata kanki?koda kin mutu fa ina so ki sani kece ki ka mutu shi tarewa zai da matarsa babu abin da ya damesa,dan Allah kada ki jama kan ki ciwan da Namiji bai cancanta ba".
"Yanzu shikenan Anisa sai kawai na rabu da yaya Halil?kin san yadda nake ɗaukan soyayya na ɗauki Yaya Halil da girma na bashi dukkan yardata,na bashi dukkan zuciya mene nayi mishi mai muni da zai saka mun da haka?wallahi babu abin da na yi mishi na yi tunani na duba ban gani ba"na ƙarasa ina mai jan majina ina share hawayena.
"Namiji kenan Besty sai ki bashi duniya idan ya tashi ya zuba Miki wuta ki ƙone ki mutu,idan baki damƙi kanki ba Mission ɗin Yaya Halil kenan ,ni dai fatana ɗaya Zunairah Allah yasa baki bashi jikinki ba".
Suna fita na koma na kwanta ,ni kaÉ—aice a gidan Muhammad Adavize ya wuce hadda,bacci shine kawai abin da yake cire mun tunani a yanzu.
ð—–ð—œð—¡ ð——ð—¨ð—¡ð——ð—¨ð—¡ð—œð—¬ð—”
ð™²ðšŠðšžðšðš’ðš˜ðš—ðšŠðš›ðš¢ ðšðšŠðš•ðšŽ
Na
ð—”ð— ð—œð—¡ð—” ð—ð—”ð— ð—œð—Ÿ ð—”ð——ð—”ð— (chuchujay
EËŸËšPËŸËšIËŸËšSËŸËšOËŸËšDËŸËšEËŸ 12.Babysitting
*ð˜ˆð˜•ð˜ð˜šð˜ˆ*
Ta rasa ina zata tsoma ranta saboda irin farin cikin da take ciki,zata iya cewa rabon da ta jita cikin farin ciki irin Wannan har ta manta,tana jin Enen na bawa Yaya Halil labarin abin da ya faru da sukaje gidansu Zunairah Sannan da zoben da ya bata wai na ajiya,a yadda Enen ta ce wai sun ɗauki abun da sauƙi ta san ƙarya suke ita ai ta san komai ta tabbata Zunairah na chan cikin halin tashin hankali,shine abin da take nema,idan tana tunanin zata mata soyayya da Yaya har a kai ga Aure to tayi ƙarya,sai dai idan har bata raye ne za ayi wannan ta'asar.
Cikin faÉ—a Enen ke cewa"nan haka kazo ina zaman zamana kace mun soyayya ku ke kai da ita ashe tsiyar da kake shiryawa kenan,wallahi naji kunya,dan kawai ka san ba zan maka dole bane shi yasa kayi mun haka"
"Yanzu dai ai ya wuce Enen tunda mu dasu muna kan yarjejeniya É—aya,i told you kuma ina kan matsayata ni da Zunairah abota muke".
Ganin yadda ya ƙarbi zoben cikin karamar zuciya ya saka yana tashi ta bi bayansa ,yana ƙoƙarin shiga ɗakinsa tayi Saurin kiran sunansa,juyowa yayi ya kalleta ,idan bata yi ƙarya ba wallahi hawaye ta gani a fuskarsa,da Mamaki ta ce"Yaya Kuka kuma?Yaya Zunairah fa bata cancanci hawayenka ba,duk Halin da take ciki yanzu gwara ta shiga data jefaka a halin da gaba zaka zo kana danasani mara amfani,ga Aunty Zainab yarinya yar gidan mutunci beside babanta malami ne I'm sure ka samu matar da duk inda akaje aka dawo yaranka za suyi alfahari da kai ka sama musu uwa ta gari,Annabi ma yace....."
"Kin gama?"ya katse ta ,da ƙwalaƙwalan Idanunta ta ke binsa tana mai zazzaresu ganin ya zuba mata nashi,"idan kin gama ki wuce ki bani guri kada ki sake zuwa gurin nan ki ce zaki mun wani wa'azi bana san iskancin banza da munafurci".shiga ɗakin ya yi ya banko mata ƙofa,taɓe baki tayi ta bar gurin,ya yi ya gama ta san ƙarshe abun zai zama labarin tunda gashi nan ai babu wanda ya sama masa Zainab,shi da kansa ya nemota,duk yadda taƙi jinin haɗa Aure da Hausawa gwara su sau dubu da situation ɗin da yake nema jefata na Zunairah.
Kafin kace mene ta fara nuna damuwarta ainun dan kuka sosai ta zauna tana Yima Enen lokacin da taji an fara maganar Auren Halil,dama shi da Zainab sun taɓa soyayya shi yasa da ya koma bai wani sha wahala ba aka daidaita,cikin wata guda aka gama komai aka saka Auren,koda Enen ta tambayeta tsakanin Halil da zunairah ita da kanta ta faɗa mata soyayya suke wanda hakan ya saka Enen shiga damuwa amma da ta sake tambayarsa sai ce mata yayi shi abota suke ita ta ɗauka da wani abun,sarai Anisa ta san halinsa idan ya kafe a abu guda ɗaya musamman idan yaji kamar an yaudaresa baya juyawa yana da taurin kai ta wannan fannin ,ta san a yanzu ma kan batun Zunairah yadda ta bashi babban Blow babu yadda za'ayi ya Aureta ya sake yarda da ita ,makamin da tayi amfani dashi da shine zata cigaba da cin yaƙinta muddin ba na ƙasa da su sosai Zunairah ta kawo matsayin miji ba.
Lokacin da Khalipha yazo da biyu ta dinga manne mishi dan tana so Zunairah ta ji kwaɗayin soyayyar da ke neman ƙwace mata kafin ta ƙwace mata , Sannan wai dan raini ita take ma nasiha kan tana mannewa Khalipha, ta riƙe kanta ne bata kifa mata mari ba amma aje zuwa ,sai tayi mata raunin da bata taba tunanin zata mata ba,sai ta fita ta ko'ina a nan ne zata fito fili ta faɗa mata itama zata iya abun da yafi wanda ta iya.
Anisa ce har da zazzaɓi idan ta shiga ɗaki zata lafe tayi ta kuka Hibba kuma zata ruɗe ta kira Enen su zauna suna ta bata haƙuri a haka har ta kwana biyu kafin ta saki jiki.
Ranar da ta zagayo bikin Yaya Halil maimakon ta zauna a gida ayi da ita sai take jin babban bikinta yana gidansu Zunairah a matsayinta na Aminiyarta yaci ace ƙwana tayi gurinta tana dannar mata ƙirji,amma kuma idan taje ta ƙwana ya zama bata ji kunyar yaudarar da yayanta ya yi mata ba,ya kamata ace a zahiri taji kunya sai wasan ya tafi dai dai.
Koda ta faɗama Enen zataje ta dawo bata damu da sanin inda zataje ba musamman yadda gidan ya cika da yan uwansu da suka zo daga Benue chan ƙauye ,kai tsaye gidansu Zunairah ta nufa,koda taje su mama na ƙoƙarin fitowa tayi tsammanin ba zata samesu ba,da fari raɓeraɓe ta fara amma ganin yadda mama ta tarbeta sai abun ya bata Mamaki,ta fahimci inda zunairah ta tsotsi munafurci, Hauwa'u ce kawai bata sake mata fuska ba dan da tayi mata magana ciki ciki ta amsa mata ,dama tana cike a ita da ta tsinkayi tana faɗawa Zunairah ta rabu mata da Yaya,itafa dama tuntuni ba wani mugun san Anisa take yi ba Saboda Auntynta ya saka take dannewa amma ai ba sai anfaɗa mata Anisa nada zubin munafukai ba ko ƙwalaƙwalan Idanunta zasu faɗa maka ,tayi ta wani zuba su tana kallon mutane.
"Anisa dama baki damu kan ki ba kinyi zamanki gida biki fa ku ke yi, Zunairah kuma ƙalau take tana ɗan fama da ciwan kaine ƙwana biyu shi yasa ma baza ta je bikin ba"Mama ta faɗa lokacin da Anisa tace wai ta zo ta zauna da Zunairah.
Cike da makirci ta ce"Mama na san abin da Yaya Halil ya yi ba kyauta ba amma dan Allah mama kada laifinsa ya shafeni,ba zan iya cigaba da mu'amala mai kyau ba idan har ku ka nisantani da Zunairah,zafinta nawane ,daɗinta nawane,na san komai Mama koda su Enen basu sani ba,babu abin da muke ɓoyema juna ni da zunairah tabbas soyayya mai ƙarfi suke da Yaya ban san mene ya saka ya yi mata wannan yaudarar ba,shi yasa ba zan iya zama bikinsa ba sanin Zunairah ta fi buƙatata a yau fiye da kowace rana"ta ƙare zance tana mai sharce ƴar ƙaramar ƙwala wadda ta kashe jikin Mama,bata iya hanata ba tace mata ta shiga ɗaki ta sameta su zasu wuce.
Ita ta kulle ƙofar gidan kafin ta nufa ɗakinsu Zunairah ,ƙwance ta tarar da ita tana bacci,bata tasheta ba ta zuba mata ido tana kallon yadda ta rame,cikin ɗan ƙanƙanin lokaci ta ji karayar zuciya tana mai jin dama bata san Zunairah ba a rayuwarta da bata mata abin da tayi mata ba,lokaci guda kuma wani bangare na Zuciyata ya sake tunatar da ita,tunda ta santa babu damar chanza baya ko yin nadama.
*ð˜¡ð˜œð˜•ð˜ˆð˜ð˜™ð˜ˆð˜ ð˜—ð˜–ð˜*
Cikin bacci naji kamar ana kallona,buɗe ido nayi na sauke kan Anisa,komai sai ya dawo mun sabo dan gani nayi kamar shine a gabana,zuba mata ido nayi sai kace wadda nake neman amsar wani abu a fuskarta,itama ɗin kallona take batace komai ba na ɗan wani lokaci Idanunta sun fara kawo ruwa,saurin kawar da kai nayi gefe ina mai rumtse Idanuna da hawaye suka gangaro daga cikinsu suka sauka bisa ƙuncina,daga ƙwancen da nake ta ƙwanta kan cikina ta rungumeni tana mai fashewa da kuka ,bana da zaɓin da ya wuce na tayata domin cikin satin da ya gabata bana da aikin da ya wuce kuka ,cikin kukan take faɗin"mene zan Miki na cire ciwon da yaya Halil ya ji miki a zuciya?".
Ban iya cewa komai ba sai kuka da nake tayi kamar raina zai fita,sai da nayi iya gajiyata kafin na iya yin shiru ,shima dan ana gajiyane amma fa ba zan gaji dana Zuciya ba,ruwa dana nema ya sa ta tashi taje ta ɗauko min sachet water ,koda ta dawo na tashi daga ƙwancen danake na zauna na jingina bayana da pillow,wani irin ciwo kaina yake yi, paracetamol da ta gani kan bedside ɗin mu ta ɗauko ta ɓalla mun tana mai cewa"na san kan ki yana Miki ciwo,amma tukuna kin ci abinci?".
"Bana jin yunwa"
Zama ta gyara tana mai aje ruwan kafun ta ce"Zunairah kan namiji ki ke san ki kashe kanki ko kuwa menene?ya nuna baya sanki bai damu dake ba ,ya ci amanarki ya yaudareki akan mene zaki zauna ke ki illata kanki?koda kin mutu fa ina so ki sani kece ki ka mutu shi tarewa zai da matarsa babu abin da ya damesa,dan Allah kada ki jama kan ki ciwan da Namiji bai cancanta ba".
"Yanzu shikenan Anisa sai kawai na rabu da yaya Halil?kin san yadda nake ɗaukan soyayya na ɗauki Yaya Halil da girma na bashi dukkan yardata,na bashi dukkan zuciya mene nayi mishi mai muni da zai saka mun da haka?wallahi babu abin da na yi mishi na yi tunani na duba ban gani ba"na ƙarasa ina mai jan majina ina share hawayena.
"Namiji kenan Besty sai ki bashi duniya idan ya tashi ya zuba Miki wuta ki ƙone ki mutu,idan baki damƙi kanki ba Mission ɗin Yaya Halil kenan ,ni dai fatana ɗaya Zunairah Allah yasa baki bashi jikinki ba".