Sashe 2
Boyayyen Al'amari Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Safna taji ana buga table d'inda ta d'ora kanta akai, Hakan yasa ta farka daga baccin tare da d'ago kai domin taga waye.
Wani Mutum ta gani sanye da suit a jikin shi ' Chocolate colour, Zubin masu kad'i.
"Who are you?".
Nan nefa Safna ta kauda kanta daga kallon da take mashi ' ta koma kallon sama don duban hadari.
"Ashema angama ruwan!"
Shima juyawa yayi ya dubi sama.
"Oh yes angama, and am advising u, koma wacece ke kibar wajen nan ' kafin nakira securities".
Ai nan Safna ta mik'e tsaye gami da zaro ido.
"Don Allah ka taimaka mun! Wallahi aiki nazo nema ido rufe, Sir koda Shara ne zanyi muku sai ku biyani".
Kujera yaja ya zauna, sannan yace.
"Hope kina da takaddun ki a hannu?".
"Eh dasu nazo".
Miko mata hannu yayi ta bashi takaddun nata ' ya duba tsaf sannan ya mik'a mata.
"Kamata yayi kije ki cigaba da karatun ki ' inyaso saiki dawo mu baki aiki".
"Sir nidai a taimaka mun insamu da secondry school certificate d'in".
"Well... Is ok if that's what you want, Ammm are you good in making Coffee?".
"Coffee?".
"Yes Ruwan bunu".
"Amm.. A'a...".
Bata kaiga k'arasawa ba ya katseta da cewa.
"Then saikije ki koyo ' domin shine zai zama aikin ki dazaki rik'ayi a wannan Company".
"OK! Na gode".
"Am KAMAL ABUBAKAR ni ne mataimakin mai wannan Company ma'ana (P.A), You can call me Sir Kamal Ok?".
Ta d'aga mashi kai alaman To.
"Sir, Yaushe zan fara aikin?".
Murmushi yayi mata ' ganin ta cika sauri.
"Ai zaki fara ' har saikin gaji".
"Hmm".
"Yanzu tashi zakiyi ' ki biyoni mu shiga Office d'ina, Domin insamu wasu informations a tsanake."
"Har ina ne wajen?".
Kamal sauri yayi ya d'ago kai ya kalleta.
"Office d'ina mana!".
"Hmm... Nidai da dai zamu iyayin komai anan".
"What!? You are not serious!, Look inada aiki sosai a gaba na ' so ki tattara inaki inaki kibar wajen nan".
Kamal tashi yayi cikin b'acin rai zai bar wajen tayi saurin rik'o gefen rigar shi, Gami da zubewa k'asa.
"Sir Kamal! Am sorry, ka taimakamun don Allah ' na yarda muje cikin office d'in naka amma kuma inaso ka rik'e Allah ya zuciyar ka".
"It's Ok".
Haka Safna ta bishi suka shige cikin ma'aikatar securities da sauran ma'aikatan kallonta kawai sukeyi, Ita kuwa Safna wurga idanu kawai takeyi tako ina har suka isa cikin Office d'in.
Kamal a kujerar shi yaje ya zauna ' gami da zaro takarda, Sannan ya d'auki pen daga desk d'in shi, Zai fara rubutu kenan ya ankara ashe a tsaye take har yanzu.
"Madam!".
Ta d'ago kai ta kalleshi tare da cewa.
"Sir!".
"Zaki iya zama".
Safna waje ta samu ta zauna ' sannan ta maida kanta k'asa Kamal ya cigaba da rubutu.
Sai da ya kammala ne ya d'ago kai ya kalleta tare da mik'a mata takaddan.
"Am..ansa wannan ' zaki dawo ranar monday! Wannan takaddan itace zaki nunawa securities idan kinzo, Understand?".
"Yes".
"Good! But before then, Ya kamata inji sunan ki ' infact you have to introduce yourself to me now!".
"Ok, Sunana Safna Habib! Ina zaune ne ana k'auyen GATORIYA, Kuma ni marainiya ce mahaifina ya rasu ' sai mahaifiya ta wacce take d'awainiya damu...".
"Ya Salaam! Allah yaji k'anshi".
"Amin".
"Insha Allah zaki sami aiki Safna ' Zanyi magana da Ogana kinji?".
"Nagode".
"Shikenan! Zaki iya tafiya yanzu".
Safna tashi tayi rik'e da takaddan ta ahannu, Tabar Office d'in cikin hanzari tana fita suka ci karo da wani har suna bangazar juna.
Wani Handsome guy ne ' mai kamala shima cikin suit, Fari ne zubin larabawa ' da bloothode d'in shi sanye a kunne, Matashi ne d'an kimanin shekara 30.
"Whattaaa!!!".
Abunda taji ya furta kenan tajuyo cikin tsoro ta kalleshi.
"Kayi hak'uri don Allah".
"What? Are you blind? Wacece ke? Daga ina? And who gave you the permission to...".
Bai k'arasa ba tayi saurin katseshi da cewa.
"Ha'a bana baka hak'uri ba? Hmm".
Tana gama fad'in haka ta juya ta wuce.
Mamaki ne ya cikashi ganin yadda ta juya ta wuce without begging.
"Wace yarinya ce wannan? She don't even have manner, i will surely find out ' mtsww".
Yana fad'in haka ya juya tare da sanya hannun shi cikin aljihu ya wuce.
*DEDICATED TO MY FAN'S*
😘😘😘
*....B'OYAYYEN* 👒
👒 *AL'AMARI*
*_Pure Moment Of Life writers_*
© ```Written```
By
*_Seemaluv_*👄
*4-5*
Safna tana fita daga company d'in ta tsaya bakin titi domin samun abun hawa, Bata wani b'ata lokaci ba ta tari mai keke napep tai mashi kwatancen inda zai kaita ' kasancewar K'auyen su da cikin garin bashida nisa.
Farin ciki ne cike ranta ' don kuwa ya kasa b'oyuwa a fuskarta.
"Bawan Allah d'anyi sauri mana".
Cewar Safna.
Haka tasa mai keke-napep ya karawa keken shi gudu, Ita kuwa sai godewa Allah takeyi da k'osawa taga Umman ta.
*AROUND 5:00PM*
Safna ta isa gida ' nan ta sallami mai keke-napep sannan ta shige gida, Safna shiga tayi d'auke da sallama a bakinta ta iske Rumaisa tana jan ruwa a rijiya.
Jin sallamar yasa Rumaisa d'ago kanta ta kalli Safna, Cikin jindad'i da nuna farin ciki Rumaisa ta aje gugar a gefe tayo kanta.
"Yaya Safna, sannu da dawowa ' Allah dai yasa antaki sa'a".
Murmushi kawai Safna tayi gami da cewa.
"Umm! Ina Umma take?".
"Umma tana d'aki tare da Anisa".
"Ok".
Safna da Rumaisa d'aki suka shige cike da sallama Umma ta amsa.
"Alhamdulillah Safna ya hanyar?".
"Umma hanya lafiya k'alau, yana barku?".
"Lafiya k'alau Safna, Allah dai yasa anci nasara!".
"Insha Allah Umma".
Cewar Safna.
Bakin gado ta samu da zauna ' sannan ta cire hijab d'inta ta aje gefe, Tukunna ta cigaba da cewa.
"Umma! Kinga wannan takaddar?".
Tayi mata nuni da takaddar dake hannun ta.
"Eh k'warai".
"To mataimakin Ogan wajen ne yayi mun rubutu aciki ' yace kuma indawo ranar litinin da takaddar tabbas zan samu aiki".
"A wane waje kika nema?".
Cewar Umma.
"Umma a babbar ma'aikata ce (Company)".
"Kinga Safna banason abunda zaije yajawo matsala?".
Rumaisa ce tayi sauri ta shiga maganar.
"Haba Umma? Insha Allah babu wata matsala!".
"To Shikenan! Allah ya shige mana gaba".
"Amin".
"Umma? Ina abinci na don nadawo da yunwa wallahi".
Cewar Safna.
"Tuwo ne da miya gayacen ' ki d'auko kwano ki d'iba".
Tashi Safna tayi gami da cewa To ta nufi wani d'an d'aki wanda anan ne suke aje kwanoni, Nan ta d'auki kwano ta dawo d'aki ta zuba tuwon taci.
Bayan ta gama ne Umma tace.
"Safna?".
Ta d'ago kai ta kalleta tare da cewa.
"Na'am".
"Wai wannan ma'aikatar ta mecece?".
"Umma ma'aikar tumatirin gwangwani ne".
"To Allah yasa adace!".
Rumaisa wacce ke gefe tana kallonsu ta amsa da amin.
Safna suna cikin haka ne aka kira sallar magrib, Cikin nutsuwa gaba d'ayan su suka tashi sukayo alwala sannan sukayi sallah.
Bayan sun idar ne Rumaisa ta tada Anisa domi itama tayi sallar.
Atak'aice dai basu kwanta bacci ba saida sukayi sallar isha'i tukunna.
Haka rayuwa tacigaba da juyawa ' da dad'i babu dad'i haka Safna da Umma ke fad'i tashi don ganin rayuwarsu ta inganta.
*3DAYS LATER...*
Yau take lahadi, Safna da Rumaisa tunda sassafe suka tashi suka fara aikin cikin gida ' kamar yadda suka saba, Sannan Umma ta tashi ta had'awa Rumaisa waran da zata sayar a k'ofar gida domin su samu su sami abinda zasu ci.
B'angaren Kamal kuwa zaune yake cikin Office d'in shi yana danna laptop kira ya shigo cikin wayar shi, Ganin Oga ne yasa shi yin saurin d'agawa.
"Sir?".
"Yes come to my office right now!".
"Am on my way Sir".
Kamal yana gama fad'in haka wayar ta yanke hakan yasashi tashi cikin hanzari ya nufi office d'in Oga.
Kai tsaye ya shiga ciki ' ya sameshi a zaune saman kujerar shi ya juya baya.
"Sir, Am here".
A hankali ya juyo ya kalli Kamal.
"Good! Zaka iya zama".
Kamal zama yayi cike da ladabi.
"Kamal, Ina fatan komai suna tafiya yadda akeso?".
"Eh sosai kuwa".
"Good, there is a lady ' da naga ta fito daga office d'inka kwana biyu da suka wuce!".
"Ohh Safna?".
"I don't know!!!".
Ya fad'i haka cikin fad'a da tsawa, Hakan yasa Kamal jin fargaba a cikin zuciyar shi.
"What did she think of herself? Who is she to you?!".
"Sir am very sorry!".
"Sorry for what? Me tazo nema?".
"Oga, Aiki tazo nema with secondry certificate ' Sir please a taimaka mata marainiya ce! And is like itake d'awainiya da gidansu....".
"So? What does that suppose to mean?".
"Sir please ' yarinyar tausayi ta bani, Please koda coffee ne saita rik'a had'a maka ana biyanta sallary".
"What??? Coffee? Did you just said Coffee? How? Wannan kucakar yarinyar? No no no! No way!!".
"Sir! Bantab'a neman abu wajen ka ba narasa, Yakamata ka duba".
"It's ok i will think about it! But mind you idan ma wannan ne ' then it would have to be competitive".
"Hmm Okay Sir! Thank you... ".
"You may leave now! ".
Kamal tashi yayi yabar office d'in cike da ladabi.
"Inhar Sunana *FAUZAN IMRAN!* then i will have to teach that what so called Safna ' a leason!, I will teach her how to respect her elders ' batada ladabi ko kad'an".
Yana gama fad'in haka ya d'ora hannun shi saman laptop ya cigaba da advertising products d'in shi".
*DEDICATED TO MY FAN'S*
😘😘😘
*....B'OYAYYEN* 👒
👒 *AL'AMARI*
*_Pure Moment Of Life writers_*
© ```Written```
By
*_Seemaluv_*👄
*6-7*
Wani Mutum ta gani sanye da suit a jikin shi ' Chocolate colour, Zubin masu kad'i.
"Who are you?".
Nan nefa Safna ta kauda kanta daga kallon da take mashi ' ta koma kallon sama don duban hadari.
"Ashema angama ruwan!"
Shima juyawa yayi ya dubi sama.
"Oh yes angama, and am advising u, koma wacece ke kibar wajen nan ' kafin nakira securities".
Ai nan Safna ta mik'e tsaye gami da zaro ido.
"Don Allah ka taimaka mun! Wallahi aiki nazo nema ido rufe, Sir koda Shara ne zanyi muku sai ku biyani".
Kujera yaja ya zauna, sannan yace.
"Hope kina da takaddun ki a hannu?".
"Eh dasu nazo".
Miko mata hannu yayi ta bashi takaddun nata ' ya duba tsaf sannan ya mik'a mata.
"Kamata yayi kije ki cigaba da karatun ki ' inyaso saiki dawo mu baki aiki".
"Sir nidai a taimaka mun insamu da secondry school certificate d'in".
"Well... Is ok if that's what you want, Ammm are you good in making Coffee?".
"Coffee?".
"Yes Ruwan bunu".
"Amm.. A'a...".
Bata kaiga k'arasawa ba ya katseta da cewa.
"Then saikije ki koyo ' domin shine zai zama aikin ki dazaki rik'ayi a wannan Company".
"OK! Na gode".
"Am KAMAL ABUBAKAR ni ne mataimakin mai wannan Company ma'ana (P.A), You can call me Sir Kamal Ok?".
Ta d'aga mashi kai alaman To.
"Sir, Yaushe zan fara aikin?".
Murmushi yayi mata ' ganin ta cika sauri.
"Ai zaki fara ' har saikin gaji".
"Hmm".
"Yanzu tashi zakiyi ' ki biyoni mu shiga Office d'ina, Domin insamu wasu informations a tsanake."
"Har ina ne wajen?".
Kamal sauri yayi ya d'ago kai ya kalleta.
"Office d'ina mana!".
"Hmm... Nidai da dai zamu iyayin komai anan".
"What!? You are not serious!, Look inada aiki sosai a gaba na ' so ki tattara inaki inaki kibar wajen nan".
Kamal tashi yayi cikin b'acin rai zai bar wajen tayi saurin rik'o gefen rigar shi, Gami da zubewa k'asa.
"Sir Kamal! Am sorry, ka taimakamun don Allah ' na yarda muje cikin office d'in naka amma kuma inaso ka rik'e Allah ya zuciyar ka".
"It's Ok".
Haka Safna ta bishi suka shige cikin ma'aikatar securities da sauran ma'aikatan kallonta kawai sukeyi, Ita kuwa Safna wurga idanu kawai takeyi tako ina har suka isa cikin Office d'in.
Kamal a kujerar shi yaje ya zauna ' gami da zaro takarda, Sannan ya d'auki pen daga desk d'in shi, Zai fara rubutu kenan ya ankara ashe a tsaye take har yanzu.
"Madam!".
Ta d'ago kai ta kalleshi tare da cewa.
"Sir!".
"Zaki iya zama".
Safna waje ta samu ta zauna ' sannan ta maida kanta k'asa Kamal ya cigaba da rubutu.
Sai da ya kammala ne ya d'ago kai ya kalleta tare da mik'a mata takaddan.
"Am..ansa wannan ' zaki dawo ranar monday! Wannan takaddan itace zaki nunawa securities idan kinzo, Understand?".
"Yes".
"Good! But before then, Ya kamata inji sunan ki ' infact you have to introduce yourself to me now!".
"Ok, Sunana Safna Habib! Ina zaune ne ana k'auyen GATORIYA, Kuma ni marainiya ce mahaifina ya rasu ' sai mahaifiya ta wacce take d'awainiya damu...".
"Ya Salaam! Allah yaji k'anshi".
"Amin".
"Insha Allah zaki sami aiki Safna ' Zanyi magana da Ogana kinji?".
"Nagode".
"Shikenan! Zaki iya tafiya yanzu".
Safna tashi tayi rik'e da takaddan ta ahannu, Tabar Office d'in cikin hanzari tana fita suka ci karo da wani har suna bangazar juna.
Wani Handsome guy ne ' mai kamala shima cikin suit, Fari ne zubin larabawa ' da bloothode d'in shi sanye a kunne, Matashi ne d'an kimanin shekara 30.
"Whattaaa!!!".
Abunda taji ya furta kenan tajuyo cikin tsoro ta kalleshi.
"Kayi hak'uri don Allah".
"What? Are you blind? Wacece ke? Daga ina? And who gave you the permission to...".
Bai k'arasa ba tayi saurin katseshi da cewa.
"Ha'a bana baka hak'uri ba? Hmm".
Tana gama fad'in haka ta juya ta wuce.
Mamaki ne ya cikashi ganin yadda ta juya ta wuce without begging.
"Wace yarinya ce wannan? She don't even have manner, i will surely find out ' mtsww".
Yana fad'in haka ya juya tare da sanya hannun shi cikin aljihu ya wuce.
*DEDICATED TO MY FAN'S*
😘😘😘
*....B'OYAYYEN* 👒
👒 *AL'AMARI*
*_Pure Moment Of Life writers_*
© ```Written```
By
*_Seemaluv_*👄
*4-5*
Safna tana fita daga company d'in ta tsaya bakin titi domin samun abun hawa, Bata wani b'ata lokaci ba ta tari mai keke napep tai mashi kwatancen inda zai kaita ' kasancewar K'auyen su da cikin garin bashida nisa.
Farin ciki ne cike ranta ' don kuwa ya kasa b'oyuwa a fuskarta.
"Bawan Allah d'anyi sauri mana".
Cewar Safna.
Haka tasa mai keke-napep ya karawa keken shi gudu, Ita kuwa sai godewa Allah takeyi da k'osawa taga Umman ta.
*AROUND 5:00PM*
Safna ta isa gida ' nan ta sallami mai keke-napep sannan ta shige gida, Safna shiga tayi d'auke da sallama a bakinta ta iske Rumaisa tana jan ruwa a rijiya.
Jin sallamar yasa Rumaisa d'ago kanta ta kalli Safna, Cikin jindad'i da nuna farin ciki Rumaisa ta aje gugar a gefe tayo kanta.
"Yaya Safna, sannu da dawowa ' Allah dai yasa antaki sa'a".
Murmushi kawai Safna tayi gami da cewa.
"Umm! Ina Umma take?".
"Umma tana d'aki tare da Anisa".
"Ok".
Safna da Rumaisa d'aki suka shige cike da sallama Umma ta amsa.
"Alhamdulillah Safna ya hanyar?".
"Umma hanya lafiya k'alau, yana barku?".
"Lafiya k'alau Safna, Allah dai yasa anci nasara!".
"Insha Allah Umma".
Cewar Safna.
Bakin gado ta samu da zauna ' sannan ta cire hijab d'inta ta aje gefe, Tukunna ta cigaba da cewa.
"Umma! Kinga wannan takaddar?".
Tayi mata nuni da takaddar dake hannun ta.
"Eh k'warai".
"To mataimakin Ogan wajen ne yayi mun rubutu aciki ' yace kuma indawo ranar litinin da takaddar tabbas zan samu aiki".
"A wane waje kika nema?".
Cewar Umma.
"Umma a babbar ma'aikata ce (Company)".
"Kinga Safna banason abunda zaije yajawo matsala?".
Rumaisa ce tayi sauri ta shiga maganar.
"Haba Umma? Insha Allah babu wata matsala!".
"To Shikenan! Allah ya shige mana gaba".
"Amin".
"Umma? Ina abinci na don nadawo da yunwa wallahi".
Cewar Safna.
"Tuwo ne da miya gayacen ' ki d'auko kwano ki d'iba".
Tashi Safna tayi gami da cewa To ta nufi wani d'an d'aki wanda anan ne suke aje kwanoni, Nan ta d'auki kwano ta dawo d'aki ta zuba tuwon taci.
Bayan ta gama ne Umma tace.
"Safna?".
Ta d'ago kai ta kalleta tare da cewa.
"Na'am".
"Wai wannan ma'aikatar ta mecece?".
"Umma ma'aikar tumatirin gwangwani ne".
"To Allah yasa adace!".
Rumaisa wacce ke gefe tana kallonsu ta amsa da amin.
Safna suna cikin haka ne aka kira sallar magrib, Cikin nutsuwa gaba d'ayan su suka tashi sukayo alwala sannan sukayi sallah.
Bayan sun idar ne Rumaisa ta tada Anisa domi itama tayi sallar.
Atak'aice dai basu kwanta bacci ba saida sukayi sallar isha'i tukunna.
Haka rayuwa tacigaba da juyawa ' da dad'i babu dad'i haka Safna da Umma ke fad'i tashi don ganin rayuwarsu ta inganta.
*3DAYS LATER...*
Yau take lahadi, Safna da Rumaisa tunda sassafe suka tashi suka fara aikin cikin gida ' kamar yadda suka saba, Sannan Umma ta tashi ta had'awa Rumaisa waran da zata sayar a k'ofar gida domin su samu su sami abinda zasu ci.
B'angaren Kamal kuwa zaune yake cikin Office d'in shi yana danna laptop kira ya shigo cikin wayar shi, Ganin Oga ne yasa shi yin saurin d'agawa.
"Sir?".
"Yes come to my office right now!".
"Am on my way Sir".
Kamal yana gama fad'in haka wayar ta yanke hakan yasashi tashi cikin hanzari ya nufi office d'in Oga.
Kai tsaye ya shiga ciki ' ya sameshi a zaune saman kujerar shi ya juya baya.
"Sir, Am here".
A hankali ya juyo ya kalli Kamal.
"Good! Zaka iya zama".
Kamal zama yayi cike da ladabi.
"Kamal, Ina fatan komai suna tafiya yadda akeso?".
"Eh sosai kuwa".
"Good, there is a lady ' da naga ta fito daga office d'inka kwana biyu da suka wuce!".
"Ohh Safna?".
"I don't know!!!".
Ya fad'i haka cikin fad'a da tsawa, Hakan yasa Kamal jin fargaba a cikin zuciyar shi.
"What did she think of herself? Who is she to you?!".
"Sir am very sorry!".
"Sorry for what? Me tazo nema?".
"Oga, Aiki tazo nema with secondry certificate ' Sir please a taimaka mata marainiya ce! And is like itake d'awainiya da gidansu....".
"So? What does that suppose to mean?".
"Sir please ' yarinyar tausayi ta bani, Please koda coffee ne saita rik'a had'a maka ana biyanta sallary".
"What??? Coffee? Did you just said Coffee? How? Wannan kucakar yarinyar? No no no! No way!!".
"Sir! Bantab'a neman abu wajen ka ba narasa, Yakamata ka duba".
"It's ok i will think about it! But mind you idan ma wannan ne ' then it would have to be competitive".
"Hmm Okay Sir! Thank you... ".
"You may leave now! ".
Kamal tashi yayi yabar office d'in cike da ladabi.
"Inhar Sunana *FAUZAN IMRAN!* then i will have to teach that what so called Safna ' a leason!, I will teach her how to respect her elders ' batada ladabi ko kad'an".
Yana gama fad'in haka ya d'ora hannun shi saman laptop ya cigaba da advertising products d'in shi".
*DEDICATED TO MY FAN'S*
😘😘😘
*....B'OYAYYEN* 👒
👒 *AL'AMARI*
*_Pure Moment Of Life writers_*
© ```Written```
By
*_Seemaluv_*👄
*6-7*