← Book details Bintu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 33

Sashe 29

Bintu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

<<42>>
Hankalinta ya tashi, ta fad'a kan gado tayi shiru. Ya akayi ta kasa danne zuciyarta? Ta ji haushin kanta, Allah Yasa dai bai gano lagonta ba.
  Bata kammala tunane-tunanenra ba ya shigo da sallamarsa.
  Ta daure ta amsa a nutse batare da ta dubeshi ba.
  Shi d'inma bai damu ba ya mik'amata Hanif.
  "Rik'eshi."
  Ta kar6eshi baki bar dubanta ba ya yamutse fuska kad'an. Kamar yace wani abu sai kuma ya fasa ya fice.
   Ta bishi da kallo tana murmushin takaici, wasu siraran hawaye suka sirnano daga idanunta. Iyakar saninta, tana da rik'o wani lokacin, amma ta rasa dalilin da yasa zuciyarta ke neman gazawa wajen rik'on abinda Yaya Ma'aruf yayi mata. Magana kam, ya gaggasa mata, saidai ta tsorata da abinda Aisha tace akan matan dake kawomasa hari zasu iya zamowa barazana a rayuwarsu.
  "Amma bai furta yana sonki ba. Kodai bukatar ce kawai yake nufi?"
  Ta ji zuciyarta babi dadi da wannan tunanin da tayi. Ta yi ringingine saman gado tana duban Hanif dake wasa da zobenta. Tunaninta bai wuce anya dagaske Ma'aruf yana sonta ba? Tafi bawa zuciyarta kawai bukatarta yakeyi. Ba don hakan ba ma bazai nemeta ba. Da bakinsa ya kushe halittarta, ya nuna mata nan duniya ya k'arfin kasancewa da ita. Ita kuwa ta yaya ma Aisha zatace kada ta k'i bada kai?
  Ta numfasa ta rik'o hannun d'an kamar shine uban take maganarta a fili.
  "Kai, bazan yi yanda yakeso da wuri ba, sai naji gaskiyar abinda ke zuciyar babanka."
  Hanif dai banda ihu-ihunsa da 6angale dariya babu wani abu da yakeyi. Ta d'an kama kumatunsa.
"Ni ce fa Bintun Mami! Zamiyi maganinsa ko?" Ta k'arashe da 'yar dariya. Ba ita ta fito daga dakin ba saida ya kwalamata kira. Ta janyo (After Dress) ta zura tana murmushi ta fita.
   Yana zaune saman kafet yana amsa wayar Abbansa, saidai hakan bai hanashi binsu da kallo ba har suka zauna.
   Hanif ta ajiye gefe sannan ta mik'e ta dauko komai na bukata wajen cin abinci. Ta soma zubawa ta ji muryarsa.
  "Fati." Bata amsa ba, ba kuma ta fasa abinda takeyi ba, saidai kiranta da yakeyi da Fati, yana sanyamata jin wani abu.
  Ya k'ara kiranta da murya da sigar da bazata iya ji ta kyale ba. Dole saida ta yi dagaske wajen saita tunani da nutsuwarta, ta d'ago fuskarta a daure, ba k'aramin namijin k'ok'ari tayi ba wajen dubansa.
    "Na'am." Ganin yanda ta tur6une fuska sai ya ji haushin kansa. Ya manta da cewar Bintu ce fa, yanzun d'an abubuwan da ya aikata zasu sanya ya janyowa kansa sabon raini.
  Ya sosa hanci.
"Kada dai ki dauki abin d'azu a matsayin wani abu, haka aure ya gada. Eh, kuma ba zai yiwu gida bai k'oshi ba a bawa na waje. Abar batun nan, ya wajaba lallai a gareni ni da ke mu zamto masu tsoron Allah mu dunga sauke hakkokin juna. Hakan zai fi mana kyau." Shi kam, bak'a sosai yaso yarfamata. Baisan ya akayi  ya kasa ba.
   Anzo ga6ar da zata maida martani, don haka ta tura mishi farantin abincin gabansa, ta dubeshi ta kauda kai tana murmushin mugunta.
  "Na farko dai ni bani da bukata, hakki kuma na yafe nawa, kuma Yaya ka manta kace babu abinda zakayi da jikina. Ka kuma ce kallona kan tashi zuciyarka. Ni ce fa wannan yarinyar da kake fad'a. To nidai bani buk'atar komai nagode da niyya."

  Ya rasa me zaice? Saidai ya maze ya sha mur. Kamar yayi magana sai ya fasa ya hau cin abinci yana ta nanata maganganunta a ransa. Lallai ma yarinyar nan, wato haka take da riko? Ya ji ta ba shi haushi, ya d'an dubeta da niyyar fad'a, saidai bazai iya ba, wai wane irin muguwarl soyayyarta ce tayi mishi kamu har haka? Kallonta ma wani nishad'antar da zuciyarsa yakeyi. Ya daure batare da ya kalleta ba cikon sanyin murya yace. "Please leave me alone."
Yanda yayi maganar baisa ta nuna tausayinsa a fuska ba, iyakar magana ai ya gasa mata. Ta dauki Hanif har da wani cillashi sama tana dariya. Daga haka ta shige dakin Hanif.
Ji yayi ransa na k'una, wato ko a jikinta? Shi kuwa yaya zaiyi ne ta gane zuwa yanzu yayi nadama? Lallai so na sanya ladabin dole. Yau shi ke bin Bintu!
Ya runtse ido.
* * *
Tun daga ranar ya fita hanyarta, duk da cewar ta damu a 6oye, hakan baisa a fili nuna kamar batasan me yake yiwa fushin ba. Ta daure ta cigaba da walwalarta yanda ta saba babu ko nuna wata alama ta damuwa.
Ranar da ta je gida wuni, shima ranar yana ajiyeta ya nufi gidan abokinsa Hashim.
"Ya akayi ne wai? Please mafita zakaban banason dariyar banza."
Hashim ya tsagaita dariyarsa.
"Sorry, mamaki dai nayi ne. Kamar ka ace ka auri wannan ficikar yarinyar har ma ka soma sonta? Abinda ko a mafarki bazakayi kuskuren gani ba kenan."
Ya fahimci Hashim na tunano mishi furucinsa ne. Ya lumshe ido kafin ya bud'esu ya dubeshi ransa a 6ace, ya ja guntun tsaki.
"Bazaka gane ba, banason tuna baya."
Hashim ya numfasa ya gimtse dariyarsa. Daidai sadda Salimarsa ta shigo ta ajiye musu kayan motsa baki. Ta tambayi lafiyar Amarya. Ya amsa da murmushi.
"Lafiya, ai kun kyauta tunda shi bai kawoki ba kekuma bakizo ba."
Hashim da Sally sukayi dariya.
"Tuba nake, zaku ganni very soon in sha Allah."
Ya jinjina kai yana shafa sumarsa fuskar dauke da murmushi.
Bayan fitarta daga falon, Hashim ya dubeshi. "Kai zakayi wannan yak'in har ka siye zuciyarta."
Ya yatsine fuska yana dubansa.
"Ta yaya kenan? A tunaninka zan durkusa na rok'eta ta soni? Never! Furuci d'aya nayi mata wanda a yanzu nake (regretting, I'm in need of her)."
Hashim ya ja tsaki.
"Kana da matsala, dole kuma ka sauke wannan ji da kai ko ince girman kan da kake nunamata wallahi."

(Kuyi hakuri, banjin dadin jikina ne
.
Tears)
[7/25, 6:38 PM] ‪+249 99 842 9948‬: ¶°°BINTU°°¶

      ©Rufaida Omar 
         (July...2016)

<<43>>
Hashim ya dubi abokin nasa da tausayi yace ma'aruff dole ka daure anjuma kaje kayi raping din bintu ko tana so ko bata so ....hehehe lol zuciyarta? Ta ji haushin kanta, Allah Yasa dai bai gano lagonta ba.
  Bata kammala tunane-tunanenra ba ya shigo da sallamarsa.
  Ta daure ta amsa a nutse batare da ta dubeshi ba.
  Shi d'inma bai damu ba ya mik'amata Hanif.
  "Rik'eshi."
  Ta kar6eshi baki bar dubanta ba ya yamutse fuska kad'an. Kamar yace wani abu sai kuma ya fasa ya fice.
   Ta bishi da kallo tana murmushin takaici, wasu siraran hawaye suka sirnano daga idanunta. Iyakar saninta, tana da rik'o wani lokacin, amma ta rasa dalilin da yasa zuciyarta ke neman gazawa wajen rik'on abinda Yaya Ma'aruf yayi mata. Magana kam, ya gaggasa mata, saidai ta tsorata da abinda Aisha tace akan matan dake kawomasa hari zasu iya zamowa barazana a rayuwarsu.
  "Amma bai furta yana sonki ba. Kodai bukatar ce kawai yake nufi?"
  Ta ji zuciyarta babi dadi da wannan tunanin da tayi. Ta yi ringingine saman gado tana duban Hanif dake wasa da zobenta. Tunaninta bai wuce anya dagaske Ma'aruf yana sonta ba? Tafi bawa zuciyarta kawai bukatarta yakeyi. Ba don hakan ba ma bazai nemeta ba. Da bakinsa ya kushe halittarta, ya nuna mata nan duniya ya k'arfin kasancewa da ita. Ita kuwa ta yaya ma Aisha zatace kada ta k'i bada kai?
  Ta numfasa ta rik'o hannun d'an kamar shine uban take maganarta a fili.
  "Kai, bazan yi yanda yakeso da wuri ba, sai naji gaskiyar abinda ke zuciyar babanka."
  Hanif dai banda ihu-ihunsa da 6angale dariya babu wani abu da yakeyi. Ta d'an kama kumatunsa.
"Ni ce fa Bintun Mami! Zamiyi maganinsa ko?" Ta k'arashe da 'yar dariya. Ba ita ta fito daga dakin ba saida ya kwalamata kira. Ta janyo (After Dress) ta zura tana murmushi ta fita.
   Yana zaune saman kafet yana amsa wayar Abbansa, saidai hakan bai hanashi binsu da kallo ba har suka zauna.
   Hanif ta ajiye gefe sannan ta mik'e ta dauko komai na bukata wajen cin abinci. Ta soma zubawa ta ji muryarsa.
  "Fati." Bata amsa ba, ba kuma ta fasa abinda takeyi ba, saidai kiranta da yakeyi da Fati, yana sanyamata jin wani abu.
  Ya k'ara kiranta da murya da sigar da bazata iya ji ta kyale ba. Dole saida ta yi dagaske wajen saita tunani da nutsuwarta, ta d'ago fuskarta a daure, ba k'aramin namijin k'ok'ari tayi ba wajen dubansa.
    "Na'am." Ganin yanda ta tur6une fuska sai ya ji haushin kansa. Ya manta da cewar Bintu ce fa, yanzun d'an abubuwan da ya aikata zasu sanya ya janyowa kansa sabon raini.
  Ya sosa hanci.
"Kada dai ki dauki abin d'azu a matsayin wani abu, haka aure ya gada. Eh, kuma ba zai yiwu gida bai k'oshi ba a bawa na waje. Abar batun nan, ya wajaba lallai a gareni ni da ke mu zamto masu tsoron Allah mu dunga sauke hakkokin juna. Hakan zai fi mana kyau." Shi kam, bak'a sosai yaso yarfamata. Baisan ya akayi  ya kasa ba.
   Anzo ga6ar da zata maida martani, don haka ta tura mishi farantin abincin gabansa, ta dubeshi ta kauda kai tana murmushin mugunta.
  "Na farko dai ni bani da bukata, hakki kuma na yafe nawa, kuma Yaya ka manta kace babu abinda zakayi da jikina. Ka kuma ce kallona kan tashi zuciyarka. Ni ce fa wannan yarinyar da kake fad'a. To nidai bani buk'atar komai nagode da niyya."
Chapter 29 · 0% Book details