← Book details Bani Da Gata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 29

Sashe 7

Bani Da Gata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Suna fita kasancewa ba nisa kusa ne a k'afa suka tafi yana rik'e da hannun Ma'azzara jama'ar da suka santa sai mamaki suke , ina ta san bature su hudu suka tafi, da Hashim da Saratu sai kuma shi uban gaiyar da Ma'azzara.
Suna dab da karya kwanar gidan megari Ma'azzara tayi tozali da 'Dan malle, ihu Ma'azzara ta saki jikinta yana rawa ta rukumkume Adamcy ta fashe da kuka tana cewa" Uncle shine wlh shine ka boyeni karya cutar dani , sanadinsa na rasa gaishina na". Adamcy ya riketa yana cewa" Ke ki nutsu shi wa? Gani ina tare dake babu abinda zai sameki " ya fadi ya janyeta daga jikinsa ya kalli b'angaran da Ma'azzara ta nuna masa. Ai 'Dan malle yana ganin yadda Ma'azzara ta rikice da wanda take tare dasu kafin ma su juyo suga waye wayam ya gudu. Adamcy ya waiga baiga komai ba yaja tsaki, ya ce "Wai kinada hankali ma kuwa?" Hashim ya ce" Adam muje sai kayi hakuri harda maraici yake damunta" Saratu ta ce" Baiwar Allah duk a rikice take" Adamcy bai dai yi magana ba ya kama hannunta suka tafi.

Kofar gidan megari cike take da jama'a yan kallon shari'a, Salamatu da Haliru da wasu mata biyu yan uwansu suna zaune.
Haka su Adamcy suka iso da sallama. Cikin girmamawa megari ya tarbe su, ganin dan Hajiya Sumaiyya ne wato Ummee bayan sun gama gaisawa Hashim ya ce" Malam Hamisu gamu mune bayin Allah nan suke qara" megari Hamisu ya gyara zamansa, ya kalli Adamcy wanda ko a jikinsa yana zaune Ma'azzara kusansa zaune ya kurama Ma'azzara idanu yayi gyaran murya ya ce" Allah Sarki Ma'azzara haka kika dawo abin tausayi da kin addabi yan gari da rashin kunya da daukar magana kullum sai an kawo karanki, amma tunda su Sa'ad da Sa'adatu suka kwanta dama, sanadin gobara, ba fada ba'a sake kawo k'aran ki ba, tallar maganin zafin ki kikeyi keda gaishina, Allah ya jiqan Sa'ad da Sa'adatu da gaishana...." Adamcy ya katse masa hamzari ya ce" Yallabai mu ba wannan dogon tarihin ya kawo mu ba shari'a mukazo". Megari Hamisu ya ce" To Alhmdllh ke Salamatu kince yarinya diyar yayanki ce kuma muma munsan da haka" Salamatu ta ce" Yauwa megari shiyasa na kawosu a kwatar mana 'yarmu" Megari ya kalli Adamcy ya ce" To kai yaro ya akayi Ma'azzara tazo gidanku ita da kakarta har ta rasu kuka rik'e ta a gidnaku?" Adamcy ya saki murmushi ya kurama megari idanu ya ce" Yauwa naji dadin tambayar, yanzun nan zan fad'a muku". Tas Adamcy ya kwashe komai tun daga bigeta a mota har zuwa yadda a kayi kakarta ta bashi amanarta. Ya karasa maganar da cewa" Dan haka babu wanda ya isa ya mashi yarinyar daga gareni" Megari ya sauke ajiyar zuciya ya ce"Tabbas kai ka cika dan halak kaida matarka dan yakin rabi natane, dan haka nima na goyi bayan ka rike amanar da aka baka wanda yan uwan ubanata suka kasa rik'ewa, dan haka ni babu wata shari'a da zan muku, ku tashi kuje a gaishe min da hajiya Sumaiyya". Ma'azzara wani irin farin ciki ya lulubeta ta kalli Adamcy tana murna ta ce" Unclena" Kallonta yayi ya sakar mata murmushi, ya kama hannunta ya mikar da ita duk dan yaba su Salamatu haushi. Ai kuwa Salamatu ta ciki tayi fam ta mike tana masifa ta ce"Wlh bazamu yarda ba ai wannan son kaine, dan sunada kudi shine za'a basu gaskiya, muda 'yarmu" Haliru yace" Ke muje insha Allahu sai mu kwatota kekuma shegiya munafuka mai manyan idanu zaki ci gidanku bakisan halin masu kudi bane, yanzu haka sunada manufar yin hakan". Ma'azzara duk ta tsorata da yadda Salamatu da Haliru suke mata masifa ta rike Adamcy tana hawaye tana girgiza kai. Adamcy a harzuke ya saki Ma'azzara yayi kan Haliru Hashim ya rikeshi" Megari ya ce "Adamu karka biye masu zafin talauci yake damunsu kuje ku tafi". Adamcy ya ciza lips dinsa ya fara tafiya ko waiwaye ba yayi.

Saratu da Hashim suna biye dashi, Ma'azzara tayi gudu ta isko Adamcy tana biye dashi ta kirasa" Uncle" ya kalli gefanta ya bata hannunsa da sauri ta dora bak'ak'en zara-zaran hannunta saman nashi, ya damke suna tafiya.
Har suka isa gida bai sake magana ba itama bata sake ba.
Saratu da Hashim suna masu dariya yadda za'ayi reno da miskilanci.

Suna zuwa Adamcy ya fad'ama Ummee yadda sukayi a gidan megari Ummee taji dadi sosai yadda megari ya basu hadin kai, duk tasan megarin kansa na rawa. Duk maganar da su ke Ma'azzara bata d'ago kaiba Adamcy ya kalli Ma'azzara tana kusanasa a zaune tana rik'e da hannunsa tana wasa da zoben hannunsa d'aya gold d'aya azurfa sanye cikin zara-zaran yatsotsin hannusa sai wasa take, su Ummee su na masu dariya. Hauwa'u ta ce" Adamuna yar taka alamar zatayi rigima, Ma'azzara ke baki san kin zama budurwa ba?" Shiru Ma'azzara tayi batayi magana ba. Adamcy ya dauke kallons daga kan Ma'azzara ya yamutsa fuska ya ce" To ki sakar mun hannu zan fita ko zoben kike so?". Ma'azzara ta saki hannun Adamcy kanta a sadde ta girgiza kai. Baki ya tab'e ya mik'e ya ce Ummee na tafi na fito da Bebeta tayi breakfast lokacin abuncita yayi" ya fad'a yana saka hannunsa cikin aljihu wando, ya fice cikin takunsa na isassun maza matasa.

Ummee tayi dariya tana kallon Ma'azzara da ta hada kai da guiwa ta ce" Ma'azzara uncle ne?" Kai Ma'azzara ta girgiza ta d'ago cikin sanyinta tace" Ummee zan shiga bayan makewayi" Ummee ta ce tashi kije Adiya tana ciki zata nuna miki yadda zakiyi komai". Da sauri Ma'azzara ta mik'e ta nufi bedroom tana tafe cikin nutsuwarta su Ummee suka bita da kallon tausayi.
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡
😂Bangaran su Salamatu ita da Haliru Suna zuwa gida suka fara masifa yan uwa suka hadu ana gulma Salamatu da Haliru sai masifa suke da yake gidan na su tsangaya d'aya ce. Salamatu ce tsaye gaban garken awaki, taci uwar d'amara tana k'ok'arin kwance tinkiya dama uwar tinkiya d'aya ce akuya d'aya sai yan awakai uku. Haliru ya ce"Yauwa Salame kiyi maza a saidota zasuci kaniyarsu, duke zamuyi maganin iya shege, mu za'a gwadama kudi wai megari harda mana gorin talauci, ai ko a banza, nasan uwar garkenan za tayi cinquante mille cf wato dubu ashirin da kusan bakwai, kin ga kuwa ai mun tasa". Salamatu ta kwance tinkiyar ta ce" barsu hegu ji suke su kadai sukeda kudi yo Allah na tuba, shi megarin gidansa akwai uwar garkene?" Haliru ya ce"Ina fa sai uwar gulma da take cinsa". Ya fad'a yana kama tinkiyar ya kofa domin tafiya karar siyar da dabobi.

Salamatu ta ce" Wlh karka dade damu suke zancan a gwada mana iskanci". Haliru dai cikin farin ciki ya tafi dan sun dauki alwashin raba Ma'azzara da gidan hutu. Salamatu aikin gida ta shiga kafin Haliru ya dawo.

Hussaina ce d'auro da towel tana tsaye gaban dressing mirror tana shafa mai ta kunnna wakar bonbino tanajin wakar anutse, tana motsa jikinta tana kwaikwayon wakar, dan tana msifar son wakarsa, bata jima da tashi ba sai wanka kawai da tayi. Adamcy ne ya shigo ganin Hussaina bata gansa ba ya saki murmushi hannunsa d'aya a aljihu d'ayan saman fuskarsa yana shafa kwantaccen sajan fuskarshi. yayi dam a hankali ya nufi gunta yadda bazata ganshi ba, yana sakin murmushi sonta da kaunarta na bin duk wata 'kofa da gab'a ta jikinsa sai da ya zo dab da inda zata ganshi ya duk'e yana tafiya a sunkuye. Yasin nagaji😫..............✍🏻
*Real Ladingo ce😅*

*Na kudi Ne kan farashi Nera 200 kacal +22796515805/ +22792589446*

Daga✍🏻 ummu Fareesa yar mutan Niger ina alfahari da k'asata ta gado💋❤️❤️❤️

*💖BANI DA GATA💖*

*MALLAKIN*
👇🏻
```Real Ladingo Sweet Baby💋```

*Bismillahir Rahamanir Rahim*

*Chapter 6*

..... A duk'e Adamcy ya karasa har gun da Hussaina take tsaye gaban dressing mirror tana kwaliya. Hannunsa ya zura a hankali k'asan cinyoyinta ya shafo santala-santalan cinyoyinta ya zura hannunsa gabanta yana shafa pant dinta, yana lumshe manyan idanunsa. A mugun tsorace!! Hussaina ta saki ihu!! Jikinta yana b'ari. Adamcy ya saki sansanyan murmushi cikin sansanyar muryashi mai amon dadi ya ce" Mrs Adamcy nine fa mon bebeta" ya fad'a yana kara zura hannunsa gabanta yana shafawa, ya fizgota ta fado kansa saman kirjinsa ya rungumeta still hannunsa yana k'asanta yana shafawa, ya had'e face dinsu yana hura mata numfashinsa kamshin bakinsa na shiga kofofin hancinta da bakinta.

Hussaina ta janyo numfashi da karfin gaske ta k'ank'ame jikinta, a shagwab'e tace"mon trésor ka bari mana kar kasa na 'bata kwalliyata kaji my Adamcy." Ta fad'a tana fito da harshenta waje tana lasar dogon karan hancinsa zuwa kumatunsa, tana tsotsar habarsa Adamcy ya zaro hannunsa daga k'asanta ya dora hannunsa duka biyu saman cinyoyinta, ya mik'e da ita tsaye cak yana wani irin sansanyan murmushi yana zagayawa da ita tsakiyar d'akin.

Hussaina kuwa tunda taga Adamcyn ta yan tsokanar ne akansa ta sauke ajiyar zuciya tana maida numfashi tana zumburo baki ta sakalo hannunta wuyansa ta kura masa idanunta tana sakin dariya harda kyakyatawa tana cewa"Wayyo mon trésor Adamcy nah ka kusa kasheni , wlh naji tsoro fa, ni saukeni." Adamcy bai saurari Hussaina ba sai da ya gaji da juyi da ita ya sauketa, ya karasa mata kwaliyar ya shiryata tsaf cikin riga da zani na atamfa bak'a mai ratsin fari tayi kyau sosai.
Itama suka shiga bathroom ta temaka masa yayi wanka ta shirya tsaf cikin kananu kaya riga da wando yayi kyau sosai, nan suka baje a parlo suna hira tana manne jikinsa ya bata labarin duk abinda ya faru game da Ma'azzara da dangin babanta, sai da Hussaina tayi kuka daket Adamcy ya lallasheta da mata alkawalin bazai tab'a basu ita ba zai rik'e Ma'azzara da amana tunda hakan ne farin cikinta, sai lokacin ta saki jikinta suna hira duniya.
Chapter 7 · 0% Book details