Sashe 19
Bani Da Gata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ma'azzara yanzu tayi sanyi bata hayaniya sai afkin kuka tana faɗin bata da gata Agaishana tace tana da gata itace gatanta da kuma Allah.
Cikin wannan yanayin ne Adamcy ya rinƙa zauwa mafarkinta ko da yaushe ta kwanta shine take gani suna wani irin gurin shaƙatawa, yana yawan rungumeta da shan bakinta da faɗa mata kalaman soyayya masu taushi kullum burinta Allah ya gwada mata uncle ɗinta namfarki ya sha bakinta taji dadi.
Ana cikin hakane ciwo ya kwantar da Agaishina zama daket tashi daket Ma'azzara itace ke komai na gida ta dafa maganin zafi taje ta sedo da kudin take masu abunci suci har maganin ya kare nan ta shiga tashin hankali ta rinƙa zuwa gidansu lailah kawarta tana amso abunci yau da gobe sai Allah, iyayen lailah suka ce ta rabu da ita ba kunya ubanta yace da Ma'azzara ta rabu da lailah dole ta fasa zuwa ta shiga neman aiktau, tana wanke-wanke ana bata abunci da ɗan kudi tana sayama Agaishina magani, a gidansu ɗan malle tunda ya ganta ya haɗa mta miyau yasha ɗana mata tarko Allah ya kubutar da ita sai ranar ne da ciwon Agaishana yay tsanani, Ma'azzara ta fito neman wanda zai temaka masu kar Agaishana ta mutu, shine fa da ya ganta ya bita har ya samu nasarar kamata sai de kafin ya kai ga cinma burinsa Allah ya temake ta baɗa masa ƙasa idanu ta gudu daidai lokacin Allah ya kawo mata gatanta wato Adamcy da Hussiana wanda suka canza rayuwarta daga rashin gata zuwa gata sai, de bamu san meye zai sake saka Ma'azzara wani rashin gatan ba ko akasin hakan, hummm kude ku biyo ni tare da alkalamin Ladingo yanzu labari zai fara na *bani da gata*
Wannan ne cikaken tarihin su
*Na kudi Ne kan farashi Nera 200 kacal +22792589446/ +22796515805*
*💃🏻Daga Alƙalamin Real ladingo Sweet baby* uwa ga Fareesatu😘
*💖BANI DA GATA💖*
*MALLAKIN*
👇🏻
*Real ladingo Sweet Baby*💋
Yar mutan Niger🤙🏻
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
*Chapter 12*
...Yanzu kam cikin Hussaina ya girma sosai haihuwa ko yau ko gobe, duk wani abu da ake buƙata na haihuwa Adamcy ya tanada domin fariya ce kawai bayayi wajan siyan kayan beby, ita kanta Hussaina har ƙorafi take yayi yawa amman baya jinta ko kaɗan dan shi zai iya kashe ko nawane akan Hussaina da babynta.
zaune suke a porlour da yake weekend ne Adamcy na kallon labaran yamma a tashar *CNN* Hussaina ce ta dafa Adamcy ta miƙe, shima miƙewa yayi ya bita yasan bata da lafiya duk kwana kinan yana lura da ita bata da lafiya, amman kara da kawaici na Hussaina bazata faɗa ba sai dai shi ya fahimta hakan yana bashi mamaki, har upstair's ya bita yayin da ita kuma taje ta haye bed ɗin tana maida numfashin wahala, domin nakuda takeyi ranga2 saukar tautausan hannunshi taji a tsakiyar gadon bayanta yayin da kamshin turaransa mai sanya zuciya nutsuwa ya daki hancinta, ƙara tamke idanunta tayi tana jin wani sassauci, sannu a hankali ta buɗe magic oil eyes ɗinta ta zuba masa cikin yanayin wahaltuwa, tace"Mn trèsor" ta faɗi tana ciza baki ta damƙe hannunsa sosai.
Adamcy ya zuba mata lumsassun eyes ɗinsa daya zama identity ɗinsa na sanyi da kuma nutsuwa, yasa yace "bebeta sorry little one ne ko?".
ita dai ji takeyi cikin yana murɗamata, sakinta yay wordrobe ɗinta ya nufa wa'ash abaya mai ƙaramin mayafi ya ɗakko mata janyo silifas ɗin ƙofar bethroom ɗin yayi da sauri har yana ɗan tuntuɓe tsugunnawa yayi ya sanya mata sannan ya sanya hannuwansa da iya ƙarfinsa ya sungumeta, sai bakin parking lot Ma'azzara tana ganin haka itama ta miƙe ta bisu a guje tana kiran "Uncle Aunty Hussy haihuwa zatayi ko"? Adamcy ba sautareta ba. Hankalinsa a tashe, bayan wata mota mai kyau ya buɗe ya kwantar da set ɗin duka yayi ya kuma kunna Air Condition ɗin daidai yadda bazai cutar da itaba ko bebyn duk cikin sauri yake gudanar da komi, haka ya koma yana ƙoƙarin zama Ma'azzara ta iso da sauri ganin bazai tsaya sauraranta ba yasa ta sanya wani kuka mai matuƙar firgita mai saurara, da sauri ya dakata yace "Shiru Oyo shigo muje" bata wani yi wata wata ba tabuɗe bayan inda Aunty Hussyn take tashige kan Aunty Hussyn ta dauka ta ɗora a kanta tana shafa fuskarta, Adamcy a guje yabar gidan masu aiki na masu Addu'ar sauka.lafiya. Ma'azzara ko motsi kadan ta kara fuskarta jikin Hussy, ta hau mata magana tana cewa "Sannu Aunty insha Allah zaki haihu lafiya sannu Aunty da sauri Adamcy ya bugi sitiyarin motar yace"shatop kin cikawa mutane kunne da surutu." Ita kam Hussaina zuwa yanzu bata fahimtar komi.
Haka Adamcy yake driving ,cikin tashin hankali har suka isa Hospital, Suna zuwa aka amsheta cikkn gaggawa aka nufi rroom labour da iya, freind ɗin Adamcy ne Faruq ya iso da sauri yasa a ka amshi Hussaina da gaggawa.
Hankalin Adamcy duk ya tashi se goge zufa yafi a kirga amman daya goge sai ta ƙara tsatsafowa tamkar shike naku dar, Ma'azzara tana liƙe dashi tana shara kwalla, Adamcy ya kama hannunta suka zauna ai kuwa ta ɓarke masa da kuka ta faɗa jikinsa ta cusa kanta kirjinsa tana shasheƙar kuka.
Adamcy bai mata magana ba sai hannunsa da ya zagaye bayanta yana buga bayanta cikin sigar lallashi, jin bazata kyaleba yace"Ke bana son damamuwa Addu'a zamu mata Oya yi shiru maza haɗiye kukan ki." Shiru Ma'azzara tayi tana sauke ajiyar zuciya, ta ɗago tana goge hawayen fuskarta, ta janye jikinta daga na Adamcy saboda wani irin yanayi da takeji, ga wani fitinanan kamshinsa.
Ta sanyan tattausan hannunta saman fuskarshi tana goge masa zufa tana hura masa isakar bakinta, tace"Uncle kayi hakuri zata sauka lfy , uncle ina toilet na ɗauro alwalla nayi nafila na roki Allah ya sauke min Hussy na lfy?" ta faɗa ta kura masa idanunta masu matuƙar haske, hawaye na kwaranya a kan fuskarta.
Adamcy ma ita yake kallo ya miƙe ya kama hannunta ya nufi toilet da ita, suna zuwa ya buɗe ya sakata ya tsaya a kofar ya mata nunu da idanu, da sauri ta shige ta rufo kofar, shiko ya tsaya nesa da ita ya fara kai komo, phone ɗinsa ya zaro ya kira number Baffa kakansu, bugo biyu ya ɗaga yake sheda masa suzo hospital shida lallah Hussy na kan guiwa.
Bai jira me zaice ba ya kashe ya kira Rukaiyya mamar Hussaina ya faɗa mata itama nan a rikice ta shirya ko alhaji bata faɗama ba ta kamo hanya.
Ma'azzara na fitowa Adamcy ya kama hannunta ya kaita Office ɗin Farouq nan ta fara sallah.
*BAYAN AWA UKU*
Su mamah da inna lallah duk suna hospital ɗin sunyi cirko-cirko, sai Addu'a suke.
Tunda Hussy ta fara nakudar bata wani lafa ba nakuda take kamar an jona drip, sosai ta galaɓaita dan nurse ɗin dake kanta harta fara tunanin ko bazata iya haihuwar bane? cikin haka taji Hussainar ta saki wani salati da wani irin nishi inda da sauri ta dawo daga tunanin datake ta daina ɗan mamatsa mata cikin daidai nan kuma kukan bebyn ya kartaɗe room ɗin inda ta ida zaroshi aka fita da uwa ciki ɗan lokaci aka gyara mejego da beby masha Allah nurse ɗin ta faɗa dan ganin kyaun beby har tafi iyayanta kyau kamar baturiya.
Tsaf aka naɗota a towel aka fito da ita nurse ɗin da doctor Farouq suka jera inda Adamcy na ganinsu ya taso da sauri,! suma murmushi ne bisa fuskarsu suka miƙa mashi bebyn tana tsokanar shi, ya amsa cikin farin ciki abu ga sarkin kyauta wani haɗaɗɗan ring ne a hannunsa mai matuƙar kyau da tsada dan wani yawan shaƙatawar da sukaje Egipt ya siyeshi ko a lokacin Hussy ce ta yaba dashi shiyasa ya saya, sai walkiya yake yi domin zallar gold ne zareshi yayi yadda yake jin farin ciki bazai iya barin nurse ɗin haka ba dan haka ya miƙa mata yace"Ga tukuice amman bayawa ki jira babban." ya faɗa yana beƙa mata.
Zaro ido nurse Huzaiyya tayi dan tasan zubon nada tsada tace"Ni!"kai ya ɗaga mata dan ya matsu yaje yaga Hussyn amsa tayi hannunta na rawa cike da zumuɗi tana mashi godiya. Adamcy nan ya ma baby Addu'a haɗe da kiran sallah a kunnenta.
Baffa suka iso tare da mamah da lallah suna murna Baffa norènzo ya dirkama Adamcy duka a baya yace" mara kunyar banza bani ɗiyata to na gani."0 Adamcy ya bushe da dariya ya bashi ɗiyar nan suka fara mata Addu'a da mamkin zallar kamarta da Baffan ita sak baturiya ta fito. Ma'azzara cikin murna ta mashe ɗiyar ta matsa gefe tana sunsuna wa ta hana kowa.
Adamci yace da nurse ta kaishi gun matarsa kafin wannan dattijawan su cika ɗakin, gaba ta shiga ya bita a baya har suka isa, inda Ma'azzara ta dinga binsu cikin sauri tana rungume da babyn se murmushi take saki Lallah ce ta mashe babyn, dole Ma'azara ta shiga hannunta goma tana zaro idanu.
Cikin wannan yanayin ne Adamcy ya rinƙa zauwa mafarkinta ko da yaushe ta kwanta shine take gani suna wani irin gurin shaƙatawa, yana yawan rungumeta da shan bakinta da faɗa mata kalaman soyayya masu taushi kullum burinta Allah ya gwada mata uncle ɗinta namfarki ya sha bakinta taji dadi.
Ana cikin hakane ciwo ya kwantar da Agaishina zama daket tashi daket Ma'azzara itace ke komai na gida ta dafa maganin zafi taje ta sedo da kudin take masu abunci suci har maganin ya kare nan ta shiga tashin hankali ta rinƙa zuwa gidansu lailah kawarta tana amso abunci yau da gobe sai Allah, iyayen lailah suka ce ta rabu da ita ba kunya ubanta yace da Ma'azzara ta rabu da lailah dole ta fasa zuwa ta shiga neman aiktau, tana wanke-wanke ana bata abunci da ɗan kudi tana sayama Agaishina magani, a gidansu ɗan malle tunda ya ganta ya haɗa mta miyau yasha ɗana mata tarko Allah ya kubutar da ita sai ranar ne da ciwon Agaishana yay tsanani, Ma'azzara ta fito neman wanda zai temaka masu kar Agaishana ta mutu, shine fa da ya ganta ya bita har ya samu nasarar kamata sai de kafin ya kai ga cinma burinsa Allah ya temake ta baɗa masa ƙasa idanu ta gudu daidai lokacin Allah ya kawo mata gatanta wato Adamcy da Hussiana wanda suka canza rayuwarta daga rashin gata zuwa gata sai, de bamu san meye zai sake saka Ma'azzara wani rashin gatan ba ko akasin hakan, hummm kude ku biyo ni tare da alkalamin Ladingo yanzu labari zai fara na *bani da gata*
Wannan ne cikaken tarihin su
*Na kudi Ne kan farashi Nera 200 kacal +22792589446/ +22796515805*
*💃🏻Daga Alƙalamin Real ladingo Sweet baby* uwa ga Fareesatu😘
*💖BANI DA GATA💖*
*MALLAKIN*
👇🏻
*Real ladingo Sweet Baby*💋
Yar mutan Niger🤙🏻
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
*Chapter 12*
...Yanzu kam cikin Hussaina ya girma sosai haihuwa ko yau ko gobe, duk wani abu da ake buƙata na haihuwa Adamcy ya tanada domin fariya ce kawai bayayi wajan siyan kayan beby, ita kanta Hussaina har ƙorafi take yayi yawa amman baya jinta ko kaɗan dan shi zai iya kashe ko nawane akan Hussaina da babynta.
zaune suke a porlour da yake weekend ne Adamcy na kallon labaran yamma a tashar *CNN* Hussaina ce ta dafa Adamcy ta miƙe, shima miƙewa yayi ya bita yasan bata da lafiya duk kwana kinan yana lura da ita bata da lafiya, amman kara da kawaici na Hussaina bazata faɗa ba sai dai shi ya fahimta hakan yana bashi mamaki, har upstair's ya bita yayin da ita kuma taje ta haye bed ɗin tana maida numfashin wahala, domin nakuda takeyi ranga2 saukar tautausan hannunshi taji a tsakiyar gadon bayanta yayin da kamshin turaransa mai sanya zuciya nutsuwa ya daki hancinta, ƙara tamke idanunta tayi tana jin wani sassauci, sannu a hankali ta buɗe magic oil eyes ɗinta ta zuba masa cikin yanayin wahaltuwa, tace"Mn trèsor" ta faɗi tana ciza baki ta damƙe hannunsa sosai.
Adamcy ya zuba mata lumsassun eyes ɗinsa daya zama identity ɗinsa na sanyi da kuma nutsuwa, yasa yace "bebeta sorry little one ne ko?".
ita dai ji takeyi cikin yana murɗamata, sakinta yay wordrobe ɗinta ya nufa wa'ash abaya mai ƙaramin mayafi ya ɗakko mata janyo silifas ɗin ƙofar bethroom ɗin yayi da sauri har yana ɗan tuntuɓe tsugunnawa yayi ya sanya mata sannan ya sanya hannuwansa da iya ƙarfinsa ya sungumeta, sai bakin parking lot Ma'azzara tana ganin haka itama ta miƙe ta bisu a guje tana kiran "Uncle Aunty Hussy haihuwa zatayi ko"? Adamcy ba sautareta ba. Hankalinsa a tashe, bayan wata mota mai kyau ya buɗe ya kwantar da set ɗin duka yayi ya kuma kunna Air Condition ɗin daidai yadda bazai cutar da itaba ko bebyn duk cikin sauri yake gudanar da komi, haka ya koma yana ƙoƙarin zama Ma'azzara ta iso da sauri ganin bazai tsaya sauraranta ba yasa ta sanya wani kuka mai matuƙar firgita mai saurara, da sauri ya dakata yace "Shiru Oyo shigo muje" bata wani yi wata wata ba tabuɗe bayan inda Aunty Hussyn take tashige kan Aunty Hussyn ta dauka ta ɗora a kanta tana shafa fuskarta, Adamcy a guje yabar gidan masu aiki na masu Addu'ar sauka.lafiya. Ma'azzara ko motsi kadan ta kara fuskarta jikin Hussy, ta hau mata magana tana cewa "Sannu Aunty insha Allah zaki haihu lafiya sannu Aunty da sauri Adamcy ya bugi sitiyarin motar yace"shatop kin cikawa mutane kunne da surutu." Ita kam Hussaina zuwa yanzu bata fahimtar komi.
Haka Adamcy yake driving ,cikin tashin hankali har suka isa Hospital, Suna zuwa aka amsheta cikkn gaggawa aka nufi rroom labour da iya, freind ɗin Adamcy ne Faruq ya iso da sauri yasa a ka amshi Hussaina da gaggawa.
Hankalin Adamcy duk ya tashi se goge zufa yafi a kirga amman daya goge sai ta ƙara tsatsafowa tamkar shike naku dar, Ma'azzara tana liƙe dashi tana shara kwalla, Adamcy ya kama hannunta suka zauna ai kuwa ta ɓarke masa da kuka ta faɗa jikinsa ta cusa kanta kirjinsa tana shasheƙar kuka.
Adamcy bai mata magana ba sai hannunsa da ya zagaye bayanta yana buga bayanta cikin sigar lallashi, jin bazata kyaleba yace"Ke bana son damamuwa Addu'a zamu mata Oya yi shiru maza haɗiye kukan ki." Shiru Ma'azzara tayi tana sauke ajiyar zuciya, ta ɗago tana goge hawayen fuskarta, ta janye jikinta daga na Adamcy saboda wani irin yanayi da takeji, ga wani fitinanan kamshinsa.
Ta sanyan tattausan hannunta saman fuskarshi tana goge masa zufa tana hura masa isakar bakinta, tace"Uncle kayi hakuri zata sauka lfy , uncle ina toilet na ɗauro alwalla nayi nafila na roki Allah ya sauke min Hussy na lfy?" ta faɗa ta kura masa idanunta masu matuƙar haske, hawaye na kwaranya a kan fuskarta.
Adamcy ma ita yake kallo ya miƙe ya kama hannunta ya nufi toilet da ita, suna zuwa ya buɗe ya sakata ya tsaya a kofar ya mata nunu da idanu, da sauri ta shige ta rufo kofar, shiko ya tsaya nesa da ita ya fara kai komo, phone ɗinsa ya zaro ya kira number Baffa kakansu, bugo biyu ya ɗaga yake sheda masa suzo hospital shida lallah Hussy na kan guiwa.
Bai jira me zaice ba ya kashe ya kira Rukaiyya mamar Hussaina ya faɗa mata itama nan a rikice ta shirya ko alhaji bata faɗama ba ta kamo hanya.
Ma'azzara na fitowa Adamcy ya kama hannunta ya kaita Office ɗin Farouq nan ta fara sallah.
*BAYAN AWA UKU*
Su mamah da inna lallah duk suna hospital ɗin sunyi cirko-cirko, sai Addu'a suke.
Tunda Hussy ta fara nakudar bata wani lafa ba nakuda take kamar an jona drip, sosai ta galaɓaita dan nurse ɗin dake kanta harta fara tunanin ko bazata iya haihuwar bane? cikin haka taji Hussainar ta saki wani salati da wani irin nishi inda da sauri ta dawo daga tunanin datake ta daina ɗan mamatsa mata cikin daidai nan kuma kukan bebyn ya kartaɗe room ɗin inda ta ida zaroshi aka fita da uwa ciki ɗan lokaci aka gyara mejego da beby masha Allah nurse ɗin ta faɗa dan ganin kyaun beby har tafi iyayanta kyau kamar baturiya.
Tsaf aka naɗota a towel aka fito da ita nurse ɗin da doctor Farouq suka jera inda Adamcy na ganinsu ya taso da sauri,! suma murmushi ne bisa fuskarsu suka miƙa mashi bebyn tana tsokanar shi, ya amsa cikin farin ciki abu ga sarkin kyauta wani haɗaɗɗan ring ne a hannunsa mai matuƙar kyau da tsada dan wani yawan shaƙatawar da sukaje Egipt ya siyeshi ko a lokacin Hussy ce ta yaba dashi shiyasa ya saya, sai walkiya yake yi domin zallar gold ne zareshi yayi yadda yake jin farin ciki bazai iya barin nurse ɗin haka ba dan haka ya miƙa mata yace"Ga tukuice amman bayawa ki jira babban." ya faɗa yana beƙa mata.
Zaro ido nurse Huzaiyya tayi dan tasan zubon nada tsada tace"Ni!"kai ya ɗaga mata dan ya matsu yaje yaga Hussyn amsa tayi hannunta na rawa cike da zumuɗi tana mashi godiya. Adamcy nan ya ma baby Addu'a haɗe da kiran sallah a kunnenta.
Baffa suka iso tare da mamah da lallah suna murna Baffa norènzo ya dirkama Adamcy duka a baya yace" mara kunyar banza bani ɗiyata to na gani."0 Adamcy ya bushe da dariya ya bashi ɗiyar nan suka fara mata Addu'a da mamkin zallar kamarta da Baffan ita sak baturiya ta fito. Ma'azzara cikin murna ta mashe ɗiyar ta matsa gefe tana sunsuna wa ta hana kowa.
Adamci yace da nurse ta kaishi gun matarsa kafin wannan dattijawan su cika ɗakin, gaba ta shiga ya bita a baya har suka isa, inda Ma'azzara ta dinga binsu cikin sauri tana rungume da babyn se murmushi take saki Lallah ce ta mashe babyn, dole Ma'azara ta shiga hannunta goma tana zaro idanu.