Sashe 13
Bani Da Gata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kallanta yake yana mata kayataccen murmushi kwance a fuskarshi ya haura saman gadon sauran ruwan kansa ya fara ɗiga mata da sauri ta buɗe ido, gira ya ɗaga mata sannan ya langaɓe kai yace"kada kiyi baccin yamma kinsa ba kyau kuma gashi wuni guda bakici abinci ba oyo hurry up" shuru tayi shi kuma ya ƙara hawa saman bed ɗon sosai ya fara mata wasa a wasu bangarori na jikinta inda ta fara dariya tana zillewa shi kuma yana cewa "ai in baki tashi ba yanzu zan canza maki yan...... " dai-dai lokacin Ma'azzara ta shigo da sallama jin gidan yayi shuru yasa ta biyo Hussaina, dan ta ɗan jima tsawon lokaci tana jiran Antynta, amman sai taji shuru gidan, yadda taga Adamcy na riƙe da Hussaina itako tana shan bakinsa yasa ta koma da baya da sauri tana turo baki a ranta tana cewa irin yadda take yawan mafarki yana matane taga yau yana yiwa Aunty Hussaina. Kayataccan porlou ɗin mai cike da kayan more rayuwa ta koma zuwa tayi tasami wata sofa ta haye ta rufe manyan lumsassun fararan idanunta da suka fara canza launin Ja, duk mafi yawan mafarkan da takeyi idan ta kwanta yadda uncle ke mata tsaf take ganin pic ɗin abin cikin idanta sai taji wani irin yanayi tsikar jikinta na mik'ewa, wata irin miƙa tayi tsaf akan idanun Adamcy da Hussaina wanda suke ƙarasowa tsakiyar parlon bayan sun gama wasannin su mai sanya ma'aurata farin ciki ta shiryasa suka fito.
kallonta yake murya can k'asa cikin amonta me dadi yace " Ma'azzara miye haka kike? Kuma me ya kai ki d'akina wlh idan kika kuskura kika sake sai na maidaki wajan Salamtu."
A mugun tsorace!! Ma'azzara ta miƙa zaune ta d'ago ta kwakwab'e fuska zata fara kuka ta d'ago ta zuba mashi oil eyes ɗinta tana kallonsa, suna had'a idanu ta mance 'bacin ranta, taga yayi mata kyau kamar fure ido ta zuba masa taƙi ko daukewa shima kallanta yake cikin basarwa wani tunani yazo ransa da sauri ya kauda yana ga ai bata kai matakin da zata so namiji ba kawai kauyenci ne ke damunta .
Ya umarce su da su zo aci abinci daket Ma'azzara ta mik'e tanajin wata irin kasala ga kamshin uncle da kyawunsa sun gama kashe mata jikinta.
Hussaina tayi murmushi ta kama hannunta tace"Amanatu duk rashin sabon ne kika zama wata iri kirabu da uncle ba inda zai kaiki" Ma'azzara ta saki murmushi tace"Antyna nima ban saniba ko menene kawai idan na tuno abinda uncle yake min ne a cikin mafar....." Wata irin tsawa Adamcy ya buga mata yace"Ke maras wayo uwar me na maki tunda muka zo zagi ko duka?" Ma'azzara ta rungume Hussaina ta fashe da kuka daman haushinta na cinta.
Hussaina ta kalli Adamcy tana harara sa ta zumburo baki gaba tana masa nuna haka ba kyau. Tace"Yi shiru wannan uncle din sai mun zaneshi maza share hawayenki." Ta fadi tana goge mata fuskarta tana mata chakulkulo sai kuwa ta fashe da dariya tana cewa "Wayyo Auntyna na daina kukan." Hussaina ta saketa tana dariya tace "Wow kinyi kyau sosai Masha Allah diyarmu ta zama budurwa wlh." Adamcy ya girgiza kai yayi yana murmushi ya nufi kan dining din.
Suka biyo bayansa a ka ƙayataccen gurin cin abincin da abinci iri-iri kusan kala Hudu Hadiza ta hada ga nama nan naman kaji da na rago kayan ciki wanda sukaji haɗaɗɗan farfesu sannan gasu sakwara dambun shinkafa coffe shayi dangin kek da lemon kwali dana gwangwani har ma dana kwalba, babu ce kawai babu agun.
Ita kam madam Ma'azzara bama abinda yafi tafiya da imanin ta sai korayan furanni da jajaye harma da fara da aka ƙawata gurin cin abincin dashi wani abin mamaki harda wani ɗan madaidaicin famfo akan daning ɗin wanda kai biyune ɗaya ruwan sanyine dayan kuma ruwan zafine amman ba zafi canba na sanyin kuwa har raɓa yake yi kamar ruwan roba faro da yasha wutar lantarki, a na urar sanyaya abu wato fridge abin mamaki kawai yake bata inda take taraba ido tana zuba kauyanci, cewa take a ranta ikon Allah gurin cin abincin ma sai anyi mashi ado lalle mutanan nan basu dawata damuw.... tunaninta ya tsaya inda taji an fara rigima tsakanin Hussaina da Adamcy inda ya dage ai shi zaiyi saving ita kuma tace a a ita zatayi, shi kuma sai lallaɓata yake yi yana nuna mata bayasan ta dinga wahalar masa da kanta yafi so ya dinga bata duk wani free time ɗinsa dan tattalinta, domin yana matuƙar jin tausayin condition ɗin da take kai nan ma vedio suka ƙara zamarwa Ma'azzara inda take ayyanawa su dai sunji daɗin su komi nasu kamar zaɓa sukayi kuma duk abinda sukayi saitaga shine burin ɗan Adam a rayuwa, shayi ya fara haɗamata ya zuba mata dambun shinkafar ya ajiye mata, ganin yana loda mata abinci yasa ta dakatar dashi inda saida a ka taɓa barkonci da ƴar rigima sannan Hussaina tace"saura mutuniyar ni zanyi serving ɗinki mai kikeso ƴar Amanata" ta faɗa tana doka mata murmushi.
Dan ƙaramin bakinta ta taturo tana cewa" komi ma ." Adamcy yace" A'a kada ki wahalar mani da kanki bara inyi serving ɗinta" nan itama ya hau zuba masu ran Hussaina ƙar tana jin daɗin yadda yake kula da Ma'azzara harma da ita kanta, ita kam ba abinda zatace a rayuwa sai godia ga Allah da kuma wanga bawa dayake tsananin kulawa dasu, haka sukaci abincin cike da raha da annashuwa ana wasa da dariya har lokacin bacci yay Hussaina ta raka Ma'azzara makwancinta, suma suka nufi gun kwanciya bayan sun sha hira da Ummee da Hauwa'u.
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*washe gari* da wuri Adamcy ke san fita kasancewar aikinsa 6to6 ne ga kuma yana san gabatar da wasu settiling a company su domin akwai abubuwa dadama gabansa, sannan dan haka asubar fari ya hau shiri Hussaina zaune akan dadduma yayin da yagama shirinsa cikin suit bak'ake masu masifar kyau da tsada, tsaf ya shirya sai fitar da kamshi yake yayi masifar kyau.
A hankalin Hussaina ta miƙe ta isa gaban miror ɗin cub ta ɗauka ta ƙara taje mashi kanshi, murmushi yayi ya shafa cikinta yace"sannu maman triple's " ya shafa kansa yace "nasani bai tazu ba amman gashi maman babys ta taje shi yayi tsaf." Ya fadi yana shigar da ita jikinsa yana shafa kyakyawar fuskarta yana sakin murmushi. Hussaina tace"mon trésor ai kai ba a cin gyaranka , wannan ma nayi ne dan nuna kulawa a gareka Habibina na ni d'aya." Ta fadi tana kura masa kyawawan madedetan idanunta masu kamar da kwayar idanun mage. Dan janyota ya kara yi yace "bara in ƙara gaisawa da bby's" nan ya dau mintina yana shafa cikinta yana sambatun kauna ga abinda ke cikin wanda ko wata biyu bai ba. sannan ya saketa sukayi sallama .
6:30 Ma'azzara ta farka daga bacci sallah ta farayi sannan ta ƙara komawa ta kudunduna baccin gajiya ya ƙara yin awan gaba da ita.
Karfe 7:30 Adamcy ya fita ita ma Hussaina baccin ta koma.
ɓangaran Adamcy kuwa direct Ecobank ya fice cikin car ɗinsa mai kyau da wadatar kamshi ga san yin Air condition na ratsa shi tunanin Ma'azzara yake yaso ya ganta kafin yafito ya ga amanar da aka k'ak'aba masa wacce ko ayau ya kara jadadama Hussaina zai rik'e dan rik'e amana wuya gareta, yasan zuwa lokacin bacci take yi haka ya ƙarasa gurin aikin ba laifi aiki ya tarar masa sosai ya jima kafin ya sami kansa...
*******
Haka Adamcy yake ta fama babu hutu a kwanakin nan tunda suka zo bai zauna ba yau tsawon kwana biyar gashi yana so ya fara ƙoƙarin sanya Ma'azzara a school amman lamurran ba a cewa komi sun mashi yawa sai a hankali yau ta kama juma'ah a tsarin shabiyu na rana suke tashi amma shu dole sauda yakai yamma, daga nan ya nufi company dan akwai abinda yake san yin clearing ɗinsa a yau.
bashi ya koma gida ba sai *9: 58 pm* a mugun gajiye ya koma haka ya dinga taka stap ɗin matattakalar bene bibiyu direct toilet ya faɗa yana yin wanka yayi sallah a daddafe yaci hadin kwadon dankalin turawa mai kwai kad'an yasha coffee danma Hussaina na matsa mashi dan gaskiya shikam baccine kawai a idaniyar shi ai kuwa yana gamawa ya shige ciki ɓarawon bacci yayi gaba dashi , Hussaina ta shirya ta kwanta jikin mijinta ta rungume abinta tana masa tausa.
Kwanan sun kara tafiya a kwanakin nan Adam bashi da wani sukuni ko lokacin kansa, domin kuwa *6* yabar gidan wani lokacin ma sanda zaidawo Ma'azzara tuni tayi bacci duk tadamu kewarshi kawai take yi har kuka take boyewa tayi tana tunanin ko ba gudan su daya ba shikenan bazata sake ganinsa ba, ta murje tayi fresh zaka d'auka takai 15 year saboda zubin da Allah ya mata k'ashin girma gareta, ita ko 13 year ne da ita bak'inta ya washe ta kara kyau mulmul da ita hips dinta da mazaunanta sun d'an kara fitowa sai dai daga fuska ta rame tunanin Uncle ya addabi rayuwarta, ga yadda yake romance nata a mafarki, dan ma Hussaina na k'ok'arin sakata farin ciki shiyasa ta barwa Allah komai.
Abinci suke girkawa itada Hussaina a kitchen dayake Hussaina nada ƙoƙari koka ɗan wadata bata sanyata lalaciba Ma'azzara ta kalli Hussaina tace" Aunty wai ina uncle ne kwana biyu bana ko ganinshi wallah duk ba daɗi?" ta ƙarashe maganar kamar zatayi kuka Hussaina tace "A a kaga ƴar uncle yana lafiya insha Allah zaki ganshi very soon aikine yasha mashi kai amman gobe cikin hutu yake yana gida kinga har sai mun gaji da kallansa." Ma'azzara tace to" cike da ɗokin jin cewa zasu wuni gobe da uncle dinta...
Adamcy yamawa Ma'azzara komi na shiga school a wata makaranta maiji dakanta tana cikin issasun makarantu masu tasowa daji dakansu da tsada wato *ALGOZA SCHOOL* makarantar sai wane da wane kuma sosai ake hura ɗalibai da karatu hatta uniform acan zasu baka kawai saidai kayi rijista.
kallonta yake murya can k'asa cikin amonta me dadi yace " Ma'azzara miye haka kike? Kuma me ya kai ki d'akina wlh idan kika kuskura kika sake sai na maidaki wajan Salamtu."
A mugun tsorace!! Ma'azzara ta miƙa zaune ta d'ago ta kwakwab'e fuska zata fara kuka ta d'ago ta zuba mashi oil eyes ɗinta tana kallonsa, suna had'a idanu ta mance 'bacin ranta, taga yayi mata kyau kamar fure ido ta zuba masa taƙi ko daukewa shima kallanta yake cikin basarwa wani tunani yazo ransa da sauri ya kauda yana ga ai bata kai matakin da zata so namiji ba kawai kauyenci ne ke damunta .
Ya umarce su da su zo aci abinci daket Ma'azzara ta mik'e tanajin wata irin kasala ga kamshin uncle da kyawunsa sun gama kashe mata jikinta.
Hussaina tayi murmushi ta kama hannunta tace"Amanatu duk rashin sabon ne kika zama wata iri kirabu da uncle ba inda zai kaiki" Ma'azzara ta saki murmushi tace"Antyna nima ban saniba ko menene kawai idan na tuno abinda uncle yake min ne a cikin mafar....." Wata irin tsawa Adamcy ya buga mata yace"Ke maras wayo uwar me na maki tunda muka zo zagi ko duka?" Ma'azzara ta rungume Hussaina ta fashe da kuka daman haushinta na cinta.
Hussaina ta kalli Adamcy tana harara sa ta zumburo baki gaba tana masa nuna haka ba kyau. Tace"Yi shiru wannan uncle din sai mun zaneshi maza share hawayenki." Ta fadi tana goge mata fuskarta tana mata chakulkulo sai kuwa ta fashe da dariya tana cewa "Wayyo Auntyna na daina kukan." Hussaina ta saketa tana dariya tace "Wow kinyi kyau sosai Masha Allah diyarmu ta zama budurwa wlh." Adamcy ya girgiza kai yayi yana murmushi ya nufi kan dining din.
Suka biyo bayansa a ka ƙayataccen gurin cin abincin da abinci iri-iri kusan kala Hudu Hadiza ta hada ga nama nan naman kaji da na rago kayan ciki wanda sukaji haɗaɗɗan farfesu sannan gasu sakwara dambun shinkafa coffe shayi dangin kek da lemon kwali dana gwangwani har ma dana kwalba, babu ce kawai babu agun.
Ita kam madam Ma'azzara bama abinda yafi tafiya da imanin ta sai korayan furanni da jajaye harma da fara da aka ƙawata gurin cin abincin dashi wani abin mamaki harda wani ɗan madaidaicin famfo akan daning ɗin wanda kai biyune ɗaya ruwan sanyine dayan kuma ruwan zafine amman ba zafi canba na sanyin kuwa har raɓa yake yi kamar ruwan roba faro da yasha wutar lantarki, a na urar sanyaya abu wato fridge abin mamaki kawai yake bata inda take taraba ido tana zuba kauyanci, cewa take a ranta ikon Allah gurin cin abincin ma sai anyi mashi ado lalle mutanan nan basu dawata damuw.... tunaninta ya tsaya inda taji an fara rigima tsakanin Hussaina da Adamcy inda ya dage ai shi zaiyi saving ita kuma tace a a ita zatayi, shi kuma sai lallaɓata yake yi yana nuna mata bayasan ta dinga wahalar masa da kanta yafi so ya dinga bata duk wani free time ɗinsa dan tattalinta, domin yana matuƙar jin tausayin condition ɗin da take kai nan ma vedio suka ƙara zamarwa Ma'azzara inda take ayyanawa su dai sunji daɗin su komi nasu kamar zaɓa sukayi kuma duk abinda sukayi saitaga shine burin ɗan Adam a rayuwa, shayi ya fara haɗamata ya zuba mata dambun shinkafar ya ajiye mata, ganin yana loda mata abinci yasa ta dakatar dashi inda saida a ka taɓa barkonci da ƴar rigima sannan Hussaina tace"saura mutuniyar ni zanyi serving ɗinki mai kikeso ƴar Amanata" ta faɗa tana doka mata murmushi.
Dan ƙaramin bakinta ta taturo tana cewa" komi ma ." Adamcy yace" A'a kada ki wahalar mani da kanki bara inyi serving ɗinta" nan itama ya hau zuba masu ran Hussaina ƙar tana jin daɗin yadda yake kula da Ma'azzara harma da ita kanta, ita kam ba abinda zatace a rayuwa sai godia ga Allah da kuma wanga bawa dayake tsananin kulawa dasu, haka sukaci abincin cike da raha da annashuwa ana wasa da dariya har lokacin bacci yay Hussaina ta raka Ma'azzara makwancinta, suma suka nufi gun kwanciya bayan sun sha hira da Ummee da Hauwa'u.
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*washe gari* da wuri Adamcy ke san fita kasancewar aikinsa 6to6 ne ga kuma yana san gabatar da wasu settiling a company su domin akwai abubuwa dadama gabansa, sannan dan haka asubar fari ya hau shiri Hussaina zaune akan dadduma yayin da yagama shirinsa cikin suit bak'ake masu masifar kyau da tsada, tsaf ya shirya sai fitar da kamshi yake yayi masifar kyau.
A hankalin Hussaina ta miƙe ta isa gaban miror ɗin cub ta ɗauka ta ƙara taje mashi kanshi, murmushi yayi ya shafa cikinta yace"sannu maman triple's " ya shafa kansa yace "nasani bai tazu ba amman gashi maman babys ta taje shi yayi tsaf." Ya fadi yana shigar da ita jikinsa yana shafa kyakyawar fuskarta yana sakin murmushi. Hussaina tace"mon trésor ai kai ba a cin gyaranka , wannan ma nayi ne dan nuna kulawa a gareka Habibina na ni d'aya." Ta fadi tana kura masa kyawawan madedetan idanunta masu kamar da kwayar idanun mage. Dan janyota ya kara yi yace "bara in ƙara gaisawa da bby's" nan ya dau mintina yana shafa cikinta yana sambatun kauna ga abinda ke cikin wanda ko wata biyu bai ba. sannan ya saketa sukayi sallama .
6:30 Ma'azzara ta farka daga bacci sallah ta farayi sannan ta ƙara komawa ta kudunduna baccin gajiya ya ƙara yin awan gaba da ita.
Karfe 7:30 Adamcy ya fita ita ma Hussaina baccin ta koma.
ɓangaran Adamcy kuwa direct Ecobank ya fice cikin car ɗinsa mai kyau da wadatar kamshi ga san yin Air condition na ratsa shi tunanin Ma'azzara yake yaso ya ganta kafin yafito ya ga amanar da aka k'ak'aba masa wacce ko ayau ya kara jadadama Hussaina zai rik'e dan rik'e amana wuya gareta, yasan zuwa lokacin bacci take yi haka ya ƙarasa gurin aikin ba laifi aiki ya tarar masa sosai ya jima kafin ya sami kansa...
*******
Haka Adamcy yake ta fama babu hutu a kwanakin nan tunda suka zo bai zauna ba yau tsawon kwana biyar gashi yana so ya fara ƙoƙarin sanya Ma'azzara a school amman lamurran ba a cewa komi sun mashi yawa sai a hankali yau ta kama juma'ah a tsarin shabiyu na rana suke tashi amma shu dole sauda yakai yamma, daga nan ya nufi company dan akwai abinda yake san yin clearing ɗinsa a yau.
bashi ya koma gida ba sai *9: 58 pm* a mugun gajiye ya koma haka ya dinga taka stap ɗin matattakalar bene bibiyu direct toilet ya faɗa yana yin wanka yayi sallah a daddafe yaci hadin kwadon dankalin turawa mai kwai kad'an yasha coffee danma Hussaina na matsa mashi dan gaskiya shikam baccine kawai a idaniyar shi ai kuwa yana gamawa ya shige ciki ɓarawon bacci yayi gaba dashi , Hussaina ta shirya ta kwanta jikin mijinta ta rungume abinta tana masa tausa.
Kwanan sun kara tafiya a kwanakin nan Adam bashi da wani sukuni ko lokacin kansa, domin kuwa *6* yabar gidan wani lokacin ma sanda zaidawo Ma'azzara tuni tayi bacci duk tadamu kewarshi kawai take yi har kuka take boyewa tayi tana tunanin ko ba gudan su daya ba shikenan bazata sake ganinsa ba, ta murje tayi fresh zaka d'auka takai 15 year saboda zubin da Allah ya mata k'ashin girma gareta, ita ko 13 year ne da ita bak'inta ya washe ta kara kyau mulmul da ita hips dinta da mazaunanta sun d'an kara fitowa sai dai daga fuska ta rame tunanin Uncle ya addabi rayuwarta, ga yadda yake romance nata a mafarki, dan ma Hussaina na k'ok'arin sakata farin ciki shiyasa ta barwa Allah komai.
Abinci suke girkawa itada Hussaina a kitchen dayake Hussaina nada ƙoƙari koka ɗan wadata bata sanyata lalaciba Ma'azzara ta kalli Hussaina tace" Aunty wai ina uncle ne kwana biyu bana ko ganinshi wallah duk ba daɗi?" ta ƙarashe maganar kamar zatayi kuka Hussaina tace "A a kaga ƴar uncle yana lafiya insha Allah zaki ganshi very soon aikine yasha mashi kai amman gobe cikin hutu yake yana gida kinga har sai mun gaji da kallansa." Ma'azzara tace to" cike da ɗokin jin cewa zasu wuni gobe da uncle dinta...
Adamcy yamawa Ma'azzara komi na shiga school a wata makaranta maiji dakanta tana cikin issasun makarantu masu tasowa daji dakansu da tsada wato *ALGOZA SCHOOL* makarantar sai wane da wane kuma sosai ake hura ɗalibai da karatu hatta uniform acan zasu baka kawai saidai kayi rijista.