Sashe 11
Bani Da Gata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Idanu ta kura masa yadda yake sakin murmushi ya nufi wajan Hauwa'u yana cewa"Babyna ykk kai da my Jiddah." Hauwa'u tayi murmushi tana kallonsa har ya zauna kusanta ya dora hannunsa saman katon cikinta yana shafawa ya sunkuya yama cikin kiss yace"wow Adamcy Hussaina ya kusa zama Dady, Ummee wlh na kusa zama uba." Ummee ta kai masa duka bayansa ya dan saki kara kadan ya d'ago yana cewa "Ummee ina Hussaina ne?" Ya fadi yana kallon Ma'azzara wacce ta sadda kanta k'asa tana wasa da yatsar hannunta, yace"Ke ta d'ago da sauri ta kalleshi idanunsu suka sark'e da juna da sauri ta kauda kanta jikinta ya dauki rawa.
Ya tab'e baki yace"Oya maza tashi kije kiyi wanka ki kwanta dare yayi." Yana rufe baki ta mik'e tace"Uncle sai da safe Ummee Aunty Hauwa umma Saratu kawu na barku lafiya." Ta nufi bedroom tana tafiya cikin nutsuwarta Adamcy ya kalleta ya girgiza kai, ya kalli Ummee yace"wlh Ummee yarinyar nan akwai kinibibi sai surutun tsiya, wai fa nan tana cikin damuwa ne idan ta warware sai an nemi makulli." Ummee tace "Ma'azzara wayo gareta ga hankali Masha Allah dan Allah kubar min ita zan kula muku da ita amana" Adamcy ya tab'e baki yace"wlh Hussaina bazata yarda ba, bayan haka nayi alkawalin ni zan riketa duk runtsi." Hashim yace"Allah ya taya ku riko." Ummee tace"Ameen" Hauwa'u tace"Yayana kamani naje na kwanta dare yayi" Adamcy ya kamata ta tashi yana rik'e da hannunta suka nufi bedroom.
Suna shiga yaga Ma'azzara kwance tana rusar kuka Hauwa'u tace "Subahanallahi me ya sameki?" Adamcy ya zaunar da Hauwa'u saman katifa ya iso gun Ma'azzara ya sunkuya gabanta ya sanya hannayensa duka biyu ya kamata ya zaunar da ita yace"Me aka miki?" Batayi magana ba sai shashekar kuka take"Yay k'asa da murya ya rik'e hannunta gam a nashi yace"me ma sunaki wai nace me aka miki? Oya fadamin kinji yar amana." Ma'azzara ta rage kukan ta kara rik'e hannunsa tayi k'asa da kanta tace"Uncle na tuna Momana ne da babana da Agaishina na" ta karasa Magana tana sakin sabon kuka abin tausayi .
Adamcy yace" Oh my God To kiyi shiru ba gamu ba nida Anty ki da Ummee zamu kula dake, maza to shiru bari kukan." Ya fad'a yana kwantar da kanta a kafadarta shi yana shafa lallausan gashin kanta da ya zubo ya baje saman fuskarta.
Shiru tayi ta lafe jikinsa tana sauke ajiyar zuciya tanajin dadin kamshin jikinsa sai taga kamar yadda ya saba mata a mafarki ne, nan da nan taji wani irin sanyina ratsa zuciyarta bacci ya zo mata a kai tsaye, ta damk'e hannunsa tana murza zoben hannunsa.
Hauwa'u ta share kwalla fuskarta tace"Yayana Allah ya baka ikon rik'e amana baiwar Allah." Adamcy jin Ma'azzara tayi shiru yasa ya d'agota yace"Maza kwanta ki huta daga yau na sake ganin kinyi kukan rashin iyaye..." Idanu ya zaro ganin bacci take yace" Ya salam Hauwa tayi bacci." Ya fadi ya daukarta cak ya kwantar da ita saman gadon kusan Adiya ya tattara mata gashinta ya daure mata ya tofa masu Addu'a ya d'ago yana dariya yace" My Jiddah wannan yarinya anyi wawuya bacci kai tsaye." Hauwa'u tace"Yayana maraicine tana kuka ne sai kuma Allah ya kawo mata mai lallashinta , uba kuma uwa gareta dole tayi bacci dan ji take kamar jikin mahaifiyarta take." Adamcy ya tab'e baki yace"Ok tashi maza kiyi wanka ki kwanta." Jiddah ta mik'e tace "Allah ya bamu Alheri Bature" ta fadi tana shigewa bathroom.
Adamcy ya harareta ya zuba hannunsa cikin aljihu ya nufi parlo ya janyo masu kofar.
Hussaina na rungumeta da Ummee sai su biyu kadai kowa ya kama gun baccin sa, tana ta dariyar tusar Salamatu dan abin yaki wucewa a wajanta, Adamcy ya fito yay tsaye yana kallonta yaji wai irin nishadi yadda yaga Hussainar sa a farin ciki.
Ummee tace" To Abban Ma'azzara an fito?" Adamcy ya yamutsa fuska yace"ummee kuka fa muka iske tanayi ta tuno da iyanyata da Agaishina ina lallashinta na kwantar da kanta a kafadata kawai sai bacci." Hussaina ta tsayar da dariyar tace"Allah sarki baiwar Allah" Ummee tace "Allah ya tayaka riko." Adamcy yace" Ummee sai da safe wlh bacci nake ji Hussaina tashi muje." Hussaina tama Ummee kiss ta mik'e ta dauki cup din coffee din suka fito Ummee ma ta mik'e ta shige ciki.
Suna zuwa Adamcy ya cire jallabiyarsa ya zauna da kayan baccin sa yana shan coffee. Hussaina ta shiga bathroom tayi wanka tayi shirin bacci cikin rigar bacci doguwa ce har k'asa amma bata maraba da sange komai nata a waje, kana ganin pant dinta da bra dinta sai zuba kamshi take ta saki gashin kanta.
Adamcy yana zaune gefen gado yana shan coffee ya kalleta yace"wow matar Adamcy Oya mon bebeta zo na rungumeki." Ya fadi yana ajiye cup din coffee saman dan table din gefen gado.
Hussaina tayi fari da idanu tana takowa a hankali ta isa da sassarfa gareshi yay maza ya ware mata hannunsa ta shige jikinsa ya dauketa cak ya dora saman cunyarsa ya kura mata idanu yana jin sonta fiye da komai a duniya idan ya cire Ummee.
Hussaina itama shi take kallo tana lumshe idanu ta zagaye hannuwanta bayansa tace"my Adamcy ina sonka ina kaunar ka matuka yayana." Adamcy ya kashe mata ido d'aya ya kara rungumeta gam jikinsa ya kai bakinsa kunneta cikin kasalaliyar murya mai kashe mata jiki, yace"mon bebeta nima ina sonki bana jin zan iya son kowa wace mace bayan Hussainar Adamacy je t'aime Bcp mn bebeta i love u more." Ya fadi cikin wani irin cool voice yana kissing din kunnenta, wanda ya saka Hussaina cikin wani mugun shaukin sa ta wani narke ta shagwab'e ta kara shiga jikinsa tana sauke ajiyar zuciya daki-daki, cikin sanyin murya tace"mon trésor bacci zanyi." Adamcy ya saki murmushi yace"Marowaciya Oya kiss me." Ya fadi yana turo mata lips d'insa.
Hussaina ta tallabo kan Adamcy ta dora bakinta a nashi ta fara lasar lips dinsa a hankali ta tura hannunta sumar kanshi tana shafawa ta fara tsotsa labbansa cikin nutsuwa suna kallon juna.
Adamcy ya tura bakinsa cikin nata ya lalubo harshenta ya fara tsotsa cikin nutsuwa, ya warware igiyar rigarta breast dinta suka baiyana ya dora hannunsa ya shafa a tare suka sauke ajiyar zuciya, Adamcy ya fara murza mata nipples dinta still suna shan bakin juna suna musayar yawu dan har karan yawun kakeji.
Hussaina ta fara sakin layi ta zare bakinta a na Adamcy tace"mon trésor pls kasha min breast dina k'aik'ayi suke min." Kamar jira yake ya kwantar da ita ya cire mata komai nata ya dora bakinsa saman breast dinta ya fara tsotsa yana murza d'ayan ya fara rikitata da salonsa, ta saki wani marayan ihun dadi tana cewa"Pls mon coeur ka.... Asuba ta gari asha bidiri lafiya...
*************** ******** ***************
Bayan kwana goma zuwa wannan lokacin Ma'azzara har ta saba da rashin Agaishina tayi kukan har ta gaji, su Ummee da Hussaina harma uban gaiyar yana kokarin bata kulawa amatayin yar amana Hussaina bata son abinda zai tab'ata.
Su Salamatu kuwa bak'in hali ba'a fasa ba amma sunbar Ma'azzara tun ranar da yan sanda suka tisa keyarsu a mota, Adamcy yaba megari kudin tinkiyar Salamatu yako aika tazo ya bata ya Ja mata kunne ba ita ba Ma'azzara tace anwuce wajan dan haka ta sayo tinkiya da kudin ta d'aure sauran wancan kudin take ciye ciyen da ta saba tusa kuwa sai Addu'a dan komi ci take, ita da Haliru uwaka ubanka sukayi yace sai an raba kudin taki bashi ko sisi a ciki, yako ce sai ya ba uwar garke guba taci ta mutu, sai da tayi karansa gidan megari ya masu tsakani ance da zaran tinkiya ta mutu to Haliru ya kasheta sai ya biya linkin kudin to da haka rigima ta mutu, amma yanada niyar billowa ta bayan gida.
Bayan anyi sadakar sati su Adamcy sukayi shirin tafiya Agadez Ummee tace sai ta kara jimawa garin bai isheta ba, su suka taho harda Hauwa'u mijinta sai kira yake.
Kwanan su Adamcy uku a Agadez yasa akama Ma'azzara takardun haihuwa sabbi dan sunje can gidan kakarta Agaishina amma babu ya dai amso takardun makarantar ta da komai nata a school dinsu.
Yau ta kama Alhamis kuma yau zasu tafi Naimey karfe shida jirginsu zai tashi sun gama shirya komai na tafiya.
Misalin karfe biyar daidai Adamcy ya shigo parlon da sallama Ma'azzara na zaune ita kadai riga da siket ne a jikinta irin yan saudiya Hussaina tayi mata kwalliya tsaf ta gyara mata gashinta sai sheki yake bak'i sudik andaureshi da ribbon.
Sam bataji shigowarsa ba saboda film din da ake ya dauki hankalinta sosai a tashar canal+ Elles, dan tana son taga ana soyayya.
Adamcy ya kalleta yace "Ke amana baki amsa sallama? Ban son raini fa." Sam bata jishi ba haushi yasa ya nufi Tv din ya kashe yana cewa Hussaina ban hana kina barinta tana kallon irin wannan séries dinba?" Sai lokacin Ma'azzara ta dawo nutsuwarta, ta kalli Adamcy ta mik'e tana tunzuro baki gaba ta saki kuka tana kiran "AUNTY zo kiga Abinda Daddy uncle yamin" Adamcy zaro idanu ya buga mata tsawa yace"Ke zo nan." Ma'azzara ba shiri ta hadiye kukanta jikinta yana rawa tazo gaban Adamcy ta zube gwiwarta a k'asa ta sadda kanta.
Ya tab'e baki yace"Oya maza tashi kije kiyi wanka ki kwanta dare yayi." Yana rufe baki ta mik'e tace"Uncle sai da safe Ummee Aunty Hauwa umma Saratu kawu na barku lafiya." Ta nufi bedroom tana tafiya cikin nutsuwarta Adamcy ya kalleta ya girgiza kai, ya kalli Ummee yace"wlh Ummee yarinyar nan akwai kinibibi sai surutun tsiya, wai fa nan tana cikin damuwa ne idan ta warware sai an nemi makulli." Ummee tace "Ma'azzara wayo gareta ga hankali Masha Allah dan Allah kubar min ita zan kula muku da ita amana" Adamcy ya tab'e baki yace"wlh Hussaina bazata yarda ba, bayan haka nayi alkawalin ni zan riketa duk runtsi." Hashim yace"Allah ya taya ku riko." Ummee tace"Ameen" Hauwa'u tace"Yayana kamani naje na kwanta dare yayi" Adamcy ya kamata ta tashi yana rik'e da hannunta suka nufi bedroom.
Suna shiga yaga Ma'azzara kwance tana rusar kuka Hauwa'u tace "Subahanallahi me ya sameki?" Adamcy ya zaunar da Hauwa'u saman katifa ya iso gun Ma'azzara ya sunkuya gabanta ya sanya hannayensa duka biyu ya kamata ya zaunar da ita yace"Me aka miki?" Batayi magana ba sai shashekar kuka take"Yay k'asa da murya ya rik'e hannunta gam a nashi yace"me ma sunaki wai nace me aka miki? Oya fadamin kinji yar amana." Ma'azzara ta rage kukan ta kara rik'e hannunsa tayi k'asa da kanta tace"Uncle na tuna Momana ne da babana da Agaishina na" ta karasa Magana tana sakin sabon kuka abin tausayi .
Adamcy yace" Oh my God To kiyi shiru ba gamu ba nida Anty ki da Ummee zamu kula dake, maza to shiru bari kukan." Ya fad'a yana kwantar da kanta a kafadarta shi yana shafa lallausan gashin kanta da ya zubo ya baje saman fuskarta.
Shiru tayi ta lafe jikinsa tana sauke ajiyar zuciya tanajin dadin kamshin jikinsa sai taga kamar yadda ya saba mata a mafarki ne, nan da nan taji wani irin sanyina ratsa zuciyarta bacci ya zo mata a kai tsaye, ta damk'e hannunsa tana murza zoben hannunsa.
Hauwa'u ta share kwalla fuskarta tace"Yayana Allah ya baka ikon rik'e amana baiwar Allah." Adamcy jin Ma'azzara tayi shiru yasa ya d'agota yace"Maza kwanta ki huta daga yau na sake ganin kinyi kukan rashin iyaye..." Idanu ya zaro ganin bacci take yace" Ya salam Hauwa tayi bacci." Ya fadi ya daukarta cak ya kwantar da ita saman gadon kusan Adiya ya tattara mata gashinta ya daure mata ya tofa masu Addu'a ya d'ago yana dariya yace" My Jiddah wannan yarinya anyi wawuya bacci kai tsaye." Hauwa'u tace"Yayana maraicine tana kuka ne sai kuma Allah ya kawo mata mai lallashinta , uba kuma uwa gareta dole tayi bacci dan ji take kamar jikin mahaifiyarta take." Adamcy ya tab'e baki yace"Ok tashi maza kiyi wanka ki kwanta." Jiddah ta mik'e tace "Allah ya bamu Alheri Bature" ta fadi tana shigewa bathroom.
Adamcy ya harareta ya zuba hannunsa cikin aljihu ya nufi parlo ya janyo masu kofar.
Hussaina na rungumeta da Ummee sai su biyu kadai kowa ya kama gun baccin sa, tana ta dariyar tusar Salamatu dan abin yaki wucewa a wajanta, Adamcy ya fito yay tsaye yana kallonta yaji wai irin nishadi yadda yaga Hussainar sa a farin ciki.
Ummee tace" To Abban Ma'azzara an fito?" Adamcy ya yamutsa fuska yace"ummee kuka fa muka iske tanayi ta tuno da iyanyata da Agaishina ina lallashinta na kwantar da kanta a kafadata kawai sai bacci." Hussaina ta tsayar da dariyar tace"Allah sarki baiwar Allah" Ummee tace "Allah ya tayaka riko." Adamcy yace" Ummee sai da safe wlh bacci nake ji Hussaina tashi muje." Hussaina tama Ummee kiss ta mik'e ta dauki cup din coffee din suka fito Ummee ma ta mik'e ta shige ciki.
Suna zuwa Adamcy ya cire jallabiyarsa ya zauna da kayan baccin sa yana shan coffee. Hussaina ta shiga bathroom tayi wanka tayi shirin bacci cikin rigar bacci doguwa ce har k'asa amma bata maraba da sange komai nata a waje, kana ganin pant dinta da bra dinta sai zuba kamshi take ta saki gashin kanta.
Adamcy yana zaune gefen gado yana shan coffee ya kalleta yace"wow matar Adamcy Oya mon bebeta zo na rungumeki." Ya fadi yana ajiye cup din coffee saman dan table din gefen gado.
Hussaina tayi fari da idanu tana takowa a hankali ta isa da sassarfa gareshi yay maza ya ware mata hannunsa ta shige jikinsa ya dauketa cak ya dora saman cunyarsa ya kura mata idanu yana jin sonta fiye da komai a duniya idan ya cire Ummee.
Hussaina itama shi take kallo tana lumshe idanu ta zagaye hannuwanta bayansa tace"my Adamcy ina sonka ina kaunar ka matuka yayana." Adamcy ya kashe mata ido d'aya ya kara rungumeta gam jikinsa ya kai bakinsa kunneta cikin kasalaliyar murya mai kashe mata jiki, yace"mon bebeta nima ina sonki bana jin zan iya son kowa wace mace bayan Hussainar Adamacy je t'aime Bcp mn bebeta i love u more." Ya fadi cikin wani irin cool voice yana kissing din kunnenta, wanda ya saka Hussaina cikin wani mugun shaukin sa ta wani narke ta shagwab'e ta kara shiga jikinsa tana sauke ajiyar zuciya daki-daki, cikin sanyin murya tace"mon trésor bacci zanyi." Adamcy ya saki murmushi yace"Marowaciya Oya kiss me." Ya fadi yana turo mata lips d'insa.
Hussaina ta tallabo kan Adamcy ta dora bakinta a nashi ta fara lasar lips dinsa a hankali ta tura hannunta sumar kanshi tana shafawa ta fara tsotsa labbansa cikin nutsuwa suna kallon juna.
Adamcy ya tura bakinsa cikin nata ya lalubo harshenta ya fara tsotsa cikin nutsuwa, ya warware igiyar rigarta breast dinta suka baiyana ya dora hannunsa ya shafa a tare suka sauke ajiyar zuciya, Adamcy ya fara murza mata nipples dinta still suna shan bakin juna suna musayar yawu dan har karan yawun kakeji.
Hussaina ta fara sakin layi ta zare bakinta a na Adamcy tace"mon trésor pls kasha min breast dina k'aik'ayi suke min." Kamar jira yake ya kwantar da ita ya cire mata komai nata ya dora bakinsa saman breast dinta ya fara tsotsa yana murza d'ayan ya fara rikitata da salonsa, ta saki wani marayan ihun dadi tana cewa"Pls mon coeur ka.... Asuba ta gari asha bidiri lafiya...
*************** ******** ***************
Bayan kwana goma zuwa wannan lokacin Ma'azzara har ta saba da rashin Agaishina tayi kukan har ta gaji, su Ummee da Hussaina harma uban gaiyar yana kokarin bata kulawa amatayin yar amana Hussaina bata son abinda zai tab'ata.
Su Salamatu kuwa bak'in hali ba'a fasa ba amma sunbar Ma'azzara tun ranar da yan sanda suka tisa keyarsu a mota, Adamcy yaba megari kudin tinkiyar Salamatu yako aika tazo ya bata ya Ja mata kunne ba ita ba Ma'azzara tace anwuce wajan dan haka ta sayo tinkiya da kudin ta d'aure sauran wancan kudin take ciye ciyen da ta saba tusa kuwa sai Addu'a dan komi ci take, ita da Haliru uwaka ubanka sukayi yace sai an raba kudin taki bashi ko sisi a ciki, yako ce sai ya ba uwar garke guba taci ta mutu, sai da tayi karansa gidan megari ya masu tsakani ance da zaran tinkiya ta mutu to Haliru ya kasheta sai ya biya linkin kudin to da haka rigima ta mutu, amma yanada niyar billowa ta bayan gida.
Bayan anyi sadakar sati su Adamcy sukayi shirin tafiya Agadez Ummee tace sai ta kara jimawa garin bai isheta ba, su suka taho harda Hauwa'u mijinta sai kira yake.
Kwanan su Adamcy uku a Agadez yasa akama Ma'azzara takardun haihuwa sabbi dan sunje can gidan kakarta Agaishina amma babu ya dai amso takardun makarantar ta da komai nata a school dinsu.
Yau ta kama Alhamis kuma yau zasu tafi Naimey karfe shida jirginsu zai tashi sun gama shirya komai na tafiya.
Misalin karfe biyar daidai Adamcy ya shigo parlon da sallama Ma'azzara na zaune ita kadai riga da siket ne a jikinta irin yan saudiya Hussaina tayi mata kwalliya tsaf ta gyara mata gashinta sai sheki yake bak'i sudik andaureshi da ribbon.
Sam bataji shigowarsa ba saboda film din da ake ya dauki hankalinta sosai a tashar canal+ Elles, dan tana son taga ana soyayya.
Adamcy ya kalleta yace "Ke amana baki amsa sallama? Ban son raini fa." Sam bata jishi ba haushi yasa ya nufi Tv din ya kashe yana cewa Hussaina ban hana kina barinta tana kallon irin wannan séries dinba?" Sai lokacin Ma'azzara ta dawo nutsuwarta, ta kalli Adamcy ta mik'e tana tunzuro baki gaba ta saki kuka tana kiran "AUNTY zo kiga Abinda Daddy uncle yamin" Adamcy zaro idanu ya buga mata tsawa yace"Ke zo nan." Ma'azzara ba shiri ta hadiye kukanta jikinta yana rawa tazo gaban Adamcy ta zube gwiwarta a k'asa ta sadda kanta.