Sashe 8
Bakin Dare Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dayake masu aiki irin nasu Ukasha partner in crime kawai suke nema da hannu bibbiyu suka k'arbi Alhaji Bala aka hau yi mishi training d'in yanda ake sata da magana da hannu ido da yanda ake Harbin bindiga ogansu gabad'aya a lokacin wani ne inyamuri ana ce mishi Chris
Bala duk da yadan sha wahala kafin ya saba ya ajiye tsoro a gefe hakan bai hana shi iya training d'in da suka mishi ba
Inda bayan sati uku da joining d'insu suka fita operation daddare suka tare wasu matafiya masu tafiya Port Harcourt aranar zallar rashin imani suka yiwa matafiyan Dan dama ogan nasu ba musulimi bane ballantana yayi imani
Bayan sun k'wace musu kaya da dukiyoyi sai da suka yi raping d'in matan dake cikin motar gabad'aya acikin su takwas sai da suka samu mata bibbiyu ciki kuwa har da Alhaji bala da bai tab'a sanin mace ba
Ogansu na tsaye akansa yayi raping wata yar shekara takwas da mahaifiyarta sai kuka suke banda wayanda suka susuma
Wata ce ma ta dage tana musu gardama sosai tak'i yarda da ogansu Chris sai ihu take
A fusace Chris ya janyo hannun Alhaji bala ya damka masa bindiga yace yana so ya fasa kwakwalwar matar da ta Goya jaririn da bai wuce wata biyu ba tunda tak'i yarda ta bashi had'in kai
Jikin Bala ne ya hau rawa sabida bai tab'a kisan kai ba yacewa Chris ba zai iya ba aikuwa a fusace Chris ya buga mishi gindin bindiga akan ha harbeta ko shi harbeshi
Alhaji Bala yana rawar jiki ya harbi matar da ke ta sallati da yaronta abaya
Tunda ga lokacin Alhaji Bala shima ya Faso gari suke fita garuruwa fashi idan sunyi fashi ma sai sunyi wa mace fyade
Tuni yayi kud'i yayi ginin bullo a k'auyensu ya Gina wani katon shago ya zuba kaya kanensa suke kula da shagon
Saude Albarka kawai take sa mishi
Watarana kuwa sun fita fashi da yamma a lokacin basu fiye zuwa gidajen jama'a ba sai dai su tare matafiya akan hanya su k'wace musu dukiyoyinsu da kudinsu
A hanyar Abuja suka yi fashin inda ogansu Chris ke tsaye yana basu umarnin chaje matafiyan suga ko akwai inda suka b'oye kud'i cikin zafin nama Ukasha da Alhaji Bala suka ringa chaje matafiyan
Matan da suka sunkuyar dakansu akwance suna rawar jiki ahankali wata dattijuwa ta d'ago sakamakon jin kamar muryar tilon danta
Arazane ta mik'e tana nuna Ukasha tana "Ukasha dama kai Dan fashi ne"
Ukasha wani irin fitsari ne ya kubce mishi ya gwallo ido yana kallon mahaifiyarsa da ke mishi wa'azi kusan kullum akan ya guji haram ya kusanci Halal yaji tsoron Allah a duk inda yake
Hannu ya d'ora akai ya zube akan gwiwarsa yana kallon mahaifiyarsa da hawaye ke gudu akan fuskarta
A take ogansu Chris ya gane mai ke faruwa wani mugun tsawa ya daka wa Ukasha yana "Who is she to you"?
Cikin rawar jiki Ukasha yace mishi " she's my mother am dead she never knew am armrobber"
Wani irin dariya ogansu Chris ya kwashe dashi yace "who ever knows our secret must die before counting of 3 shoot her she must die"
Wani mugun ihu Ukasha ya fasa yace " no boss don't do this to me all am doing is because of her I can't kill her she's my mother how can I kill her"
Wani Dariyar ya kwashe dashi yace " UK I Said shoot her if not am going to shoot d both of you"
Ukasha girgiza kansa yayi yace "I can't kill my mother pls kill me and leave her am begging you boss don't kill her pls"
Ogansu Chris counting ya fara yi take ukasha ya juya ya kalli Mahaifiyarsa data kura mishi ido hawaye kamar an bud'e famfo da sauri yafara cewa "Ummina Dan Allah ki yafemin nayi miki ba daidai ba bana so na ringa ganin irin wahalar da kike sha akanmu bana San aikatau dinan da kike yi shiyasa na zabi wanan sana'ar Dan babu hanyar da zan samu kud'i sai shi Ummi ki yafemin kasheni zasu yi Dan Allah ki yafemin"
Adai dai lokacin da ogansu Chris ya kusa gama counting 10 a guje mahaifiyarsa taje ta tsaya agabansa ta hade hannayenta tana mugun kuka tafara magana tana "Dan Allah kar ka harbe Min d'a ka harbeni na rokeka da girman Allah karka harbeshi agabana kayi hakuri"
Maganar da bata k'arasa ba kenan Oga Chris ya sakar mata bullet akai ya sakarwa Ukasha sau biyu
Wani irin ihu Alhaji bala yayi yaje wajen Ukasha yana jijjiga shi ogansu bakin bindiga ya buga mishi aka ya ja shi kamar tsumma ya jefa shi a cikin mota Alhaji Bala sai kuka yake yana kallon gawan Ukasha da mahaifiyarsa ahaka suka tafi suka bar wajen
Mutuwar Ukasha ba k'aramin girgiza Bala yayi ba atake yaji shima idan ba kashe Oga Chris dinan yayi ba hankalinsa bazai tab'a kwanciya ba
Aikuwa daddare bayan sun kasafta kud'in Ogansu Chris ya aika a siyo mishi giya Dan idan dai suka fita operation suka dawo sai yasha giya ta kusa kwalba goma
Sai da yasha yayi mankas ko hannunsa baya iya d'agawa Alhaji Bala ya d'auki bindigarsa ya bud'e mishi wuta kafin sauran suyi wani yunkurin d'auko bindigarsu ya harbe su duka sai huci yake Dan shima yanda yake jin zuciyarsa babu Wanda bazai iya kashewa ba
Had'e kan kudadden yayi yayi nashi gurin tunda daga lokacin ya zama ogan kansa inda ya samo wasu sababin yaran sune su lion dasu killer........
Insha Allah zan k'arasa tarihin Alhaji Bala ko gobe ko jibi Dan naso nayi shi yau na gama amma ina da dan tsayi
[2:34PM, 4/7/2018] 鈥�+234 806 462 6766鈥�: 馃寫 馃寫 *B馃叞K'IN D馃叞RE*馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫
*Written by*
馃拝馃拝 *Sadnaf*馃拝馃拝
*A heart touching story*
庐 *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_莎蓻 蓶啤艐'脓 啤艐俪醿� 蓻艐脓蓻艡脓膮谋艐 艐蓶 蓻蓶懦膯膮脓蓻, 醿撑� 莎蓻 膮俪艦啤 脓啤懦膯骚 蓶 骚蓻膮艡脓 啤蕜 艡蓻膮蓶蓻'艦_
#[email protected]
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*WANAN SHAFIN NAKU NE MASOYANA NA ASALI MASU KAUNATA TUN KAFIN SU SAMU CONTACT D'INA MASU K'AUNATA BADAN RUBUTUNA BA*
*FRESH KHADY*
*HALEEMA LEEMA*
*AISHA YAR ALJANA KAUNARKU HAR ARAINA WLH ALLAH YA BARMU TARE*馃挏馃挏馃挍馃挋馃挏馃挍馃挋馃挌鉂ゐ煉旔煉旔煉旔煉�
*My Salmab rigimamiya ina gaisuwa*
*Page 6*
Batare da b'ata lokaci ba yaje ya nemo wani boka dayake cewa kansa Mallami akan ya ringa musu aiki kafin su fita operation sabida yanayin aikin nasu akwai Hatsari
Mai gida ake cewa Mallamin inda yayi fice sosai akan tsubuce tsubuce ba iya b'arayi yake yiwa aiki ba harda matsafa da kidnappers
Kafin su fita operation sai sun fara zuwa wajensa ya duba musu akwai sa'a afitar tasu ko babu kamar kuwa mai gani amadubi dan duka yanda operation d'in nasu zai kasance Mai gida sai ya gaya musu har wani zobe ya bawa Alhaji Bala akan yasa A tsakiyar yatsan shi na hagu indai da akwai danger a duk inda suke ko kuma ana nemansu zaiji zoben hannunsa na mishi zafi
Da wanan d'aurin gindin da Alhaji Bala ya samu awajen Maigida yasa ya rufe ido yake farautar dukiyoyin jama'a da rayakansu babu d'igon imani ko kad'an a zuciyarsa tamkar yanda zaka kashe Sauro kana daga cikin d'aki haka yake kashe mutumin da ya nemi ya mishi gardama ko kuma ya hana shi kud'i ga fyad'e da bai d'auke shi a bakin komai ba dan in dai zai fita operation indai yayi tozali da mace wala mai Aure ko buduruwa to fa sai ya mata fyad'e dan yana cikin sharad'un mai gida ya ringa yiwa mata fyad'e
Tuni Alhaji Bala ya zama kungurmin dan fashi Dan yanzu ba iya matafiya yake tarewa ba har manyan gidaje yake zuwa fashi idan kuwa yaje fashi tsautsayi yasa babu kud'i a gidan to fa aranar sunanku gawa Dan bazai fito batare da ya d'auki rai ba
Ad'aya b'angaren kuwa Mahaukatan kud'i kawai yake Samu Dan bai fiye sakarwa su lion kudi ba sosai he is very selfish ga wayon masifa duk abinda su lion zasuyi idonsa na Kansu dan bayaso suyi betraying d'inshi kamar yanda yayi betraying d'in Oganshi Chris
Acikin kanensa babu Wanda bai Mallakawa gida ba banda Mahaifiyarsa da ya tamfatsawa wani katon gida da masu aiki
Albarka Saude kawai ke sa mishi Dan duk a tunaninta aikin da Alhaji Bala keyi ne Allah yasa mishi Albarka
Yan cikin garin kuwa irin kud'in da suka ga Alhaji Bala na samu ne cikin kankanin lokaci yasa suka fara tunanin ko dai yana yankan kai ne
Abinka da Kauye tuni kananan maganganun da yan garin ke yi ya koma kunen Mahaifiyar Alhaji Bala data tashi daga mai dan wanke zuwa Hajiya Saude sabida duk shekara Sai Alhaji Bala ya biya mata Umara da Hajji
Hankalinta ne ya tashi data ji abinda yan kauyen ke cewa inda ta nemi Alhaji Bala da yazo da gaggawa tana so taganshi aikuwa babu b'ata lokaci yaje ya sameta
Murmushi yayi a lokacin da Hajiya Saude ta gaya mishi zargin da ake mishi agari inda ya musanta zargin da ake mishi yace aikin mai yake yi kuma kowa yasan aikin mai na kawo kud'i
A take Hajiya Saude ta samu relief a zuciyarta ta shawarce shi akan ya ringa taimakawa 'yan garin nasu tunda yana da kud'i kuma ba laifi akwai Mabuk'ata da yawa agarin Alhaji Bala shawararta ya nema akan ta fad'a mishi wane irin Abu suka fi bukata a Kauyen
Anan Hajiya Saude ta zayyano mishi abubuwan da suke bukata
Aikuwa kafin shekara d'aya da Maganar Alhaji Bala ya tamfatsa wani k'aton makaranta asibiti da wani katon massallaci tuni ya siye zuciyar mutanen Kauyen duk Inda ka zaga kyawawan halayenshi ake Fad'i Dan kowani dan siyasan bai isa yayi kwatan abinda Alhaji Bala ke yi ba a cikin kankanin lokaci mutane suna fara Sanin Alhaji Bala da irin taimakon da yake yi dan indai kaje ka samu mahaifiyarsa ka fad'a mata matsalarka to kamar angama yi maka ne Dan tana bashi list
D'in masu Neman taimako zai bata
Tuni kowa yasan da labarin Alhaji bala ba iya 'yan garin ba dan har daga wasu jihohin ake zuwa garinsu Alhaji Bala Neman Taimako ahaka manya Manyan mutane suka San shi amma basu San ainihin Sana'ar da yake ba
Bala duk da yadan sha wahala kafin ya saba ya ajiye tsoro a gefe hakan bai hana shi iya training d'in da suka mishi ba
Inda bayan sati uku da joining d'insu suka fita operation daddare suka tare wasu matafiya masu tafiya Port Harcourt aranar zallar rashin imani suka yiwa matafiyan Dan dama ogan nasu ba musulimi bane ballantana yayi imani
Bayan sun k'wace musu kaya da dukiyoyi sai da suka yi raping d'in matan dake cikin motar gabad'aya acikin su takwas sai da suka samu mata bibbiyu ciki kuwa har da Alhaji bala da bai tab'a sanin mace ba
Ogansu na tsaye akansa yayi raping wata yar shekara takwas da mahaifiyarta sai kuka suke banda wayanda suka susuma
Wata ce ma ta dage tana musu gardama sosai tak'i yarda da ogansu Chris sai ihu take
A fusace Chris ya janyo hannun Alhaji bala ya damka masa bindiga yace yana so ya fasa kwakwalwar matar da ta Goya jaririn da bai wuce wata biyu ba tunda tak'i yarda ta bashi had'in kai
Jikin Bala ne ya hau rawa sabida bai tab'a kisan kai ba yacewa Chris ba zai iya ba aikuwa a fusace Chris ya buga mishi gindin bindiga akan ha harbeta ko shi harbeshi
Alhaji Bala yana rawar jiki ya harbi matar da ke ta sallati da yaronta abaya
Tunda ga lokacin Alhaji Bala shima ya Faso gari suke fita garuruwa fashi idan sunyi fashi ma sai sunyi wa mace fyade
Tuni yayi kud'i yayi ginin bullo a k'auyensu ya Gina wani katon shago ya zuba kaya kanensa suke kula da shagon
Saude Albarka kawai take sa mishi
Watarana kuwa sun fita fashi da yamma a lokacin basu fiye zuwa gidajen jama'a ba sai dai su tare matafiya akan hanya su k'wace musu dukiyoyinsu da kudinsu
A hanyar Abuja suka yi fashin inda ogansu Chris ke tsaye yana basu umarnin chaje matafiyan suga ko akwai inda suka b'oye kud'i cikin zafin nama Ukasha da Alhaji Bala suka ringa chaje matafiyan
Matan da suka sunkuyar dakansu akwance suna rawar jiki ahankali wata dattijuwa ta d'ago sakamakon jin kamar muryar tilon danta
Arazane ta mik'e tana nuna Ukasha tana "Ukasha dama kai Dan fashi ne"
Ukasha wani irin fitsari ne ya kubce mishi ya gwallo ido yana kallon mahaifiyarsa da ke mishi wa'azi kusan kullum akan ya guji haram ya kusanci Halal yaji tsoron Allah a duk inda yake
Hannu ya d'ora akai ya zube akan gwiwarsa yana kallon mahaifiyarsa da hawaye ke gudu akan fuskarta
A take ogansu Chris ya gane mai ke faruwa wani mugun tsawa ya daka wa Ukasha yana "Who is she to you"?
Cikin rawar jiki Ukasha yace mishi " she's my mother am dead she never knew am armrobber"
Wani irin dariya ogansu Chris ya kwashe dashi yace "who ever knows our secret must die before counting of 3 shoot her she must die"
Wani mugun ihu Ukasha ya fasa yace " no boss don't do this to me all am doing is because of her I can't kill her she's my mother how can I kill her"
Wani Dariyar ya kwashe dashi yace " UK I Said shoot her if not am going to shoot d both of you"
Ukasha girgiza kansa yayi yace "I can't kill my mother pls kill me and leave her am begging you boss don't kill her pls"
Ogansu Chris counting ya fara yi take ukasha ya juya ya kalli Mahaifiyarsa data kura mishi ido hawaye kamar an bud'e famfo da sauri yafara cewa "Ummina Dan Allah ki yafemin nayi miki ba daidai ba bana so na ringa ganin irin wahalar da kike sha akanmu bana San aikatau dinan da kike yi shiyasa na zabi wanan sana'ar Dan babu hanyar da zan samu kud'i sai shi Ummi ki yafemin kasheni zasu yi Dan Allah ki yafemin"
Adai dai lokacin da ogansu Chris ya kusa gama counting 10 a guje mahaifiyarsa taje ta tsaya agabansa ta hade hannayenta tana mugun kuka tafara magana tana "Dan Allah kar ka harbe Min d'a ka harbeni na rokeka da girman Allah karka harbeshi agabana kayi hakuri"
Maganar da bata k'arasa ba kenan Oga Chris ya sakar mata bullet akai ya sakarwa Ukasha sau biyu
Wani irin ihu Alhaji bala yayi yaje wajen Ukasha yana jijjiga shi ogansu bakin bindiga ya buga mishi aka ya ja shi kamar tsumma ya jefa shi a cikin mota Alhaji Bala sai kuka yake yana kallon gawan Ukasha da mahaifiyarsa ahaka suka tafi suka bar wajen
Mutuwar Ukasha ba k'aramin girgiza Bala yayi ba atake yaji shima idan ba kashe Oga Chris dinan yayi ba hankalinsa bazai tab'a kwanciya ba
Aikuwa daddare bayan sun kasafta kud'in Ogansu Chris ya aika a siyo mishi giya Dan idan dai suka fita operation suka dawo sai yasha giya ta kusa kwalba goma
Sai da yasha yayi mankas ko hannunsa baya iya d'agawa Alhaji Bala ya d'auki bindigarsa ya bud'e mishi wuta kafin sauran suyi wani yunkurin d'auko bindigarsu ya harbe su duka sai huci yake Dan shima yanda yake jin zuciyarsa babu Wanda bazai iya kashewa ba
Had'e kan kudadden yayi yayi nashi gurin tunda daga lokacin ya zama ogan kansa inda ya samo wasu sababin yaran sune su lion dasu killer........
Insha Allah zan k'arasa tarihin Alhaji Bala ko gobe ko jibi Dan naso nayi shi yau na gama amma ina da dan tsayi
[2:34PM, 4/7/2018] 鈥�+234 806 462 6766鈥�: 馃寫 馃寫 *B馃叞K'IN D馃叞RE*馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫
*Written by*
馃拝馃拝 *Sadnaf*馃拝馃拝
*A heart touching story*
庐 *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_莎蓻 蓶啤艐'脓 啤艐俪醿� 蓻艐脓蓻艡脓膮谋艐 艐蓶 蓻蓶懦膯膮脓蓻, 醿撑� 莎蓻 膮俪艦啤 脓啤懦膯骚 蓶 骚蓻膮艡脓 啤蕜 艡蓻膮蓶蓻'艦_
#[email protected]
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*WANAN SHAFIN NAKU NE MASOYANA NA ASALI MASU KAUNATA TUN KAFIN SU SAMU CONTACT D'INA MASU K'AUNATA BADAN RUBUTUNA BA*
*FRESH KHADY*
*HALEEMA LEEMA*
*AISHA YAR ALJANA KAUNARKU HAR ARAINA WLH ALLAH YA BARMU TARE*馃挏馃挏馃挍馃挋馃挏馃挍馃挋馃挌鉂ゐ煉旔煉旔煉旔煉�
*My Salmab rigimamiya ina gaisuwa*
*Page 6*
Batare da b'ata lokaci ba yaje ya nemo wani boka dayake cewa kansa Mallami akan ya ringa musu aiki kafin su fita operation sabida yanayin aikin nasu akwai Hatsari
Mai gida ake cewa Mallamin inda yayi fice sosai akan tsubuce tsubuce ba iya b'arayi yake yiwa aiki ba harda matsafa da kidnappers
Kafin su fita operation sai sun fara zuwa wajensa ya duba musu akwai sa'a afitar tasu ko babu kamar kuwa mai gani amadubi dan duka yanda operation d'in nasu zai kasance Mai gida sai ya gaya musu har wani zobe ya bawa Alhaji Bala akan yasa A tsakiyar yatsan shi na hagu indai da akwai danger a duk inda suke ko kuma ana nemansu zaiji zoben hannunsa na mishi zafi
Da wanan d'aurin gindin da Alhaji Bala ya samu awajen Maigida yasa ya rufe ido yake farautar dukiyoyin jama'a da rayakansu babu d'igon imani ko kad'an a zuciyarsa tamkar yanda zaka kashe Sauro kana daga cikin d'aki haka yake kashe mutumin da ya nemi ya mishi gardama ko kuma ya hana shi kud'i ga fyad'e da bai d'auke shi a bakin komai ba dan in dai zai fita operation indai yayi tozali da mace wala mai Aure ko buduruwa to fa sai ya mata fyad'e dan yana cikin sharad'un mai gida ya ringa yiwa mata fyad'e
Tuni Alhaji Bala ya zama kungurmin dan fashi Dan yanzu ba iya matafiya yake tarewa ba har manyan gidaje yake zuwa fashi idan kuwa yaje fashi tsautsayi yasa babu kud'i a gidan to fa aranar sunanku gawa Dan bazai fito batare da ya d'auki rai ba
Ad'aya b'angaren kuwa Mahaukatan kud'i kawai yake Samu Dan bai fiye sakarwa su lion kudi ba sosai he is very selfish ga wayon masifa duk abinda su lion zasuyi idonsa na Kansu dan bayaso suyi betraying d'inshi kamar yanda yayi betraying d'in Oganshi Chris
Acikin kanensa babu Wanda bai Mallakawa gida ba banda Mahaifiyarsa da ya tamfatsawa wani katon gida da masu aiki
Albarka Saude kawai ke sa mishi Dan duk a tunaninta aikin da Alhaji Bala keyi ne Allah yasa mishi Albarka
Yan cikin garin kuwa irin kud'in da suka ga Alhaji Bala na samu ne cikin kankanin lokaci yasa suka fara tunanin ko dai yana yankan kai ne
Abinka da Kauye tuni kananan maganganun da yan garin ke yi ya koma kunen Mahaifiyar Alhaji Bala data tashi daga mai dan wanke zuwa Hajiya Saude sabida duk shekara Sai Alhaji Bala ya biya mata Umara da Hajji
Hankalinta ne ya tashi data ji abinda yan kauyen ke cewa inda ta nemi Alhaji Bala da yazo da gaggawa tana so taganshi aikuwa babu b'ata lokaci yaje ya sameta
Murmushi yayi a lokacin da Hajiya Saude ta gaya mishi zargin da ake mishi agari inda ya musanta zargin da ake mishi yace aikin mai yake yi kuma kowa yasan aikin mai na kawo kud'i
A take Hajiya Saude ta samu relief a zuciyarta ta shawarce shi akan ya ringa taimakawa 'yan garin nasu tunda yana da kud'i kuma ba laifi akwai Mabuk'ata da yawa agarin Alhaji Bala shawararta ya nema akan ta fad'a mishi wane irin Abu suka fi bukata a Kauyen
Anan Hajiya Saude ta zayyano mishi abubuwan da suke bukata
Aikuwa kafin shekara d'aya da Maganar Alhaji Bala ya tamfatsa wani k'aton makaranta asibiti da wani katon massallaci tuni ya siye zuciyar mutanen Kauyen duk Inda ka zaga kyawawan halayenshi ake Fad'i Dan kowani dan siyasan bai isa yayi kwatan abinda Alhaji Bala ke yi ba a cikin kankanin lokaci mutane suna fara Sanin Alhaji Bala da irin taimakon da yake yi dan indai kaje ka samu mahaifiyarsa ka fad'a mata matsalarka to kamar angama yi maka ne Dan tana bashi list
D'in masu Neman taimako zai bata
Tuni kowa yasan da labarin Alhaji bala ba iya 'yan garin ba dan har daga wasu jihohin ake zuwa garinsu Alhaji Bala Neman Taimako ahaka manya Manyan mutane suka San shi amma basu San ainihin Sana'ar da yake ba