← Book details Bakin Dare Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 31

Sashe 20

Bakin Dare Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Wani irin zabura Alhaji Bala yayi kamar an d'ora mishi wuta yabi Hajiya lubna da wani mugun kallo

Hajiya Lubna sakin baki tayi tana kallon shi cikin tsananin mamaki

d'aurewa tayi tace "Alhaji Lafiya mai yafaru"?

Wani Mugun kallon ya k'ara binta dashi yace " ki fitar min daga d'aki bana San ganinki babu matar dana tsana sama dake wlh naso ace ke kika mutu ba Naila ba yar iska kawai mara mutunci"

Jikin Hajiya Lubna ne ya hau rawa sabida girgiza da tayi da maganarsa hawaye kuwa suka hau wanke mata fuska cikin in ina tace "Mai na maka haka Alhaji"?

" dalla ki b'ace min da gani har ni zaki ringa tambaya mai kika min sabida ke tantiriyar 'yar iska ce agaban idona maza bakwai sukayi layi akanki suna saduwa dake tsabagen kina jin dadin abinda suke miki ko tari bakiyi ba ballantana naji ihunki ballantana akai ga kiyi k'ok'awa dasu akan kar su sadu dake lumshe idonki kawai kikayi kina jin dadi Lubna Ashe ke yar iska ce bansani ba wlh na masifar tsanarki bazan iya cigaba da zama dake ba kyankyaminki ma nakeyi"

Hajiya Lubna zubewa tayi a k'asa kirjinta uwa ya fad'o k'asa ta ringa nanata "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun" kallon Alhaji Bala kawai take dayake binta da wani irin kallon tsana cikin matsanacin kukan da ta fashe dashi tace "Bala nice yar iskar a zo har cikin gida ayi mana fyad'e nida 'yata bakayi wani yunkuri dan ka hanasu keta mana haddi ba har na rasa 'yata amma ka ce min 'yar iska kai da kake namiji ma sunfi k'arfinka sai ni danake mace zanyi k'ok'awa dasu"

Wani mugun tsawa Alhaji Bala ya daka mata yana "dalla rufe min baki yar iska sa'oinki da ake zuwa yi musu fashi a nemi a keta musu haddin kinsan irin k'ok'awar da muke yi dasu dan kawai kar a keta musu haddi akwai matar ma da sai da ta gwammace ta rasa ranta da a keta mata haddi Dana 'ya'yanta amma tsabagen ke 'yar iska ce kwanciyarki kawai kikayi suka ringa hawanki suna sauka"

Alhaji Bala Sam bai San ya saki layi ba

Hajiya Lubna kuwa kalmarsa kawai ke amsa kuwaaa a kunenta "

_Kinsan irin k'ok'awar da mukeyi dasu dan kawai kar a keta musu haddi_

Kanta taji ya mata nauyi a hankali ta mik'e ta fara ja da baya tana nuna Alhaji Bala cikin rawar murya da jiki tana "Bala Bala dama kai dan fashi ne har matan mutane kake ketawa haddi"?

Sai a lokacin Alhaji Bala yasan kwab'ar da yayi fuska a d'aure yace "dama bakisani ba ni cikakken dan fashi ne da kud'in fashi kike watayawa da kud'in fashi kike abinda ranki keso da kud'in fashi kike walwalawa na kashe rayuka sunfi dubu na ketawa matan aure da yan mata haddi sunfi Dari da ace banida kud'i bazaki tab'a yarda ki Aureni ba Dana zo Neman Aurenki babu Wanda ya gwada tambayata wane irin Sana'a nake sabida tsabar danginki makwadaita ne su dai kawai tunda sun samu mai kud'i shikenan dan haka Lubna ni Armrobber ne ni killer ne tunda kiringa da Kinsan waye ni I would not spare you kema kasheki zanyi kawai"

Hajiya Lubna aguje ta fice daga d'akin Alhaji Bala ya bita a guje

Cikin zafin nama ya damkota Hajiya Lubna ta saki wani irin ihu tana rok'onsa akan ya kyalleta

Janta kawai yake yi a k'asa har sai da yaja ta wajen bayan gidansa da rijiya yake ya damkota da hannu biyu yace "kin Riga da Kinsan sirrina kasheki shi zai fiyemin alheri idan na barki zaki tona min asiri mutane su San wayeni dan haka zan jefaki a cikin rijiyar nan idan yaso zancewa mutane na nemeki na rasa"

Hajiya Lubna cikin rawar murya tace "Bala wlh bazan tona maka asiri ba dan Allah kar ka kasheni ka tuba mu gina ingantaciyar rayuwa tunda kaga ishara akan tilon 'yarmu Naila abinda kayiwa 'ya'yan wasu akayi mata har sai da ya kai ta ga rasa ranta wlh babu Wanda zan gaya wa dan Allah kar ka kasheni"

Alhaji Bala girgiza kansa yayi yace "Kasheki shi zai fimin alheri Lubna dan babu digon kaunarki araina bazan iya cigaba da zama dake amatsayin matata ba bayan maza bakwai sun shiga inda nake shiga"

Daga haka ya bud'e murfin rijiyar yana k'ok'arin Danna Hajiya Lubna a ciki sai ihu take

Ji yayi an fusge Hajiya Lubna daga hannunsa ya waiga da sauri dan yaga Wanda ya fusgeta

Na Maliya yagani asaman ruwa fuskarsa a d'aure

Alhaji Bala ko tsorata baiyi ba shima ya d'aura fuska yace "mai kake nema kuma awajena naga wacce kake so na kawo maka ta Riga da ta mutu"

"Nasan da haka shi yasa nazo na tafi da uwarta ta maye gurbinta kai kuma kana k'ok'arin ka
kasheta"

Alhaji Bala murmushin mugunta yayi ya kalli inda Hajiya Lubna ke zube tana rawar d'ari gumi yabi ya wanke mata fuska ta kalli Na maliya ta dawo da kallonta kan Alhaji Bala

"Zaka iya tafiya da ita na bar maka ita duniya da lahira Aljaninka dan saurayi yayi ta hutawa da ita har karshen rayuwarsa"

Na Maliya k'ara d'aura fuska yayi yace "naga alamar farinciki kake ka rabu da ita sabida ba kaunarta kake ba tunda hakane bazan mata komai ba taimakonta zanyi zan maidata garinsu sabida kar ka kasheta idan yaso kai kuma sai na d'auki fansa akanka kai da kwanciyar hankali sai dai a lahira ayanzu zaka gwammaci mutuwarka da rayuwarka a yanzu zaka girbi abinda ka shuka"

Alhaji Bala tab'e baki yayi yana harararsa

Na Maliya ya fashe da dariya ya b'ace

Da sauri Alhaji Bala ya juya yaga itama Hajiya Lubna ta b'ace daga wajen

K'ara tab'e baki yayi ya nufi cikin gidan dan yana ganin Na Maliya ya rage mishi aiki tunda ya tafi da Hajiya Lubna

Waje yayi direct ya nufi cikin motarsa dan ya d'auko wayarsa ya kira su Killer dan tunda yazo garin ya kashe wayarsa

A kashe yaji wayar Killer ya kira na Lion

A lokacin wayoyin suna gaban table d'in Akram da sauri ya d'auki wayar daya ga Alhaji Bala ke kiransa ya nufi wajen da aka kullesu a guje dan ya dade yana expecting d'in kiranshi

Su Lion dake zazzaune duk sun bi sun fita daga hayyacinsu sabida azabar da ake gana musu

Akram da sauri ya mik'a mishi wayar tare da d'ora bindiga akansa akan kar ya kwapsa dan ya Riga da ya gaya musu irin had'in kan dayake so su bashi dan su chapke Alhaji Bala cikin sauki

Lion sai da ya daidaita kansa da muryarsa kafin ya d'aga wayar yasaka a hands free

Kifta mishi ido Akram yayi yayi sauri yace "Oga muna ta gwada wayarka akashe dan mu muka gaisuwar rashin da aka maka da zamu zo black yace kar muzo tunda baka mana izini ba"

"Gwara da Baku zo ba dan ana ganinku ansan ba mutanen arziki bane rashi kam anyi min shi sai na d'auki fansa akan masu shekarun Nailata har sai na aika su Lahira kamar yanda aka aikata Lahira ina sauran suke"?

Da sauri Akram ga kifta mishi ido yana mishi magana da hannu

Lion yace " dukanmu muna nan a villa dake Abuja"

"Dats good dan anan zamu yi operation jibi ina Akram yake"?

" gashi nan oga"

Akram da sauri ya k'arba wayar Killer dake gefe kamar ya fusge wayar daga hannunsa yace mishi Akram Ss ne suna nan a kulle

Akram gaishe shi yayi yana ce mishi ya hakuri

Alhaji Bala ko amsa gaisuwar baiyi ba yace "kai jibi zamuje operation kuma kai zaka mana jagora wlh any slight mistake consider your self dead"

Da Sauri Akram yace "to Oga ina zamuje operation d'in"?

" Babu ruwanka da inda zamuje operation Ku dai zama ready kawai bawa Killer wayar dan na kirashi wayarsa a kashe"

Akram wani irin harara ya wurgawa Killer yana mik'a mishi wayar dan Killer na da taurin kai sai da Akram ya d'auko iron d'in da ake gana musu azaba dashi Killer ya daidaita nutsuwarsa yace

"Oga ina gaisuwa ya hakuri"

Alhaji Bala tsaki yayi yace "mai yasamu wayarka a kashe"

"Wlh oga wayana babu chaji ne"

"OK jibi ina nan shigowa zamuje gidan Alhaji Ghali dan chaji zamuyi operation da ba'a tab'a yin irinsa ba dan sai na d'au fansar kissar da akayiwa Nailata"

"Allah ya kai mu oga sai kazo"

Akram fusge wayar yayi daga hannunsa fuskarsa d'auke da murmushi dan dama burinsa ya San wa zasu je suyiwa operation d'in

Hajiya Lubna kuwa bata tsinci kanta a ko ina ba sai a k'ofar gidansu

Da sauri ta mik'e ta shige jikinta na rawa........
🌑 🌑 *B🅰K'IN D🅰RE*🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑🌑

*Written by*
💅💅 *Sadnaf*💅💅

*A heart touching story*

® *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_ɯɛ ɖơŋ'ŧ ơŋٳყ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛ'Ş_

#[email protected]
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com

*Follow me on Wattpad@Sadnaf*

*Page 14*

B'angaren su Samha kuwa rigima ake sosai da Alhaji Nazifi dan dangi sun sako shi agaba akan ya Auri cousin d'insa Nazifa sabida bai dace ya zauna babu mata ba kuma su Samha suna bukatar masu kula dasu

Fir Alhaji Nazifi yace bai San wanan zancen ba babu macen da zai iya zama da ita zai iya kula da 'ya'yansa ba sai yayi Aure ba

Babu yanda dangi basu yi dashi ba har Mahaifiyarsa yace Sam ba zai yi wani Aure ba shi da Aure sai dai A lahira akan dole suka hakura suka zuba mishi ido Nazifa kuwa ta tattara inata inata ta tafi

Daga Alhaji Nazifi sai su Samha da suka rage

Alhaji Nazifi yana iya k'ok'arinsa wajen kula dasu baya bari su zauna su kadai ballantana suyi tunani tsakiyarsu yake shiga yayi ta jansu da hira shi yake kai su makaranta kasancewar Saheeba da Suhaima makarantar gaba da secondary suke yi a university of abuja department d'insu ma d'aya suna level 2 suna karantar mass communication

Samha ce kawai ke final year a secondary school babu abinda suka fasa game da abubuwan da Hajiya Nafeesa keyi na b'angaren sadaka duk ranar jummaa da takewa Almajirai
Chapter 20 · 0% Book details