Sashe 18
Bakin Dare Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani mugun tsaki Alhaji Bala yaja yace "kindai San bazan cutar da 'yata ba ko ko ke baki isa ki had'a kanki dani ba awajen kaunar Naila gobe zan kai ta Dubai idan an kwana biyu zan dawo da ita idan kinga dama ki had'a mata kayanta idan baki ga dama ba ki barshi idan munje can na siya mata sababi"
Daga haka Alhaji Bala ya shige d'akinsa
Hajiya Lubna zaman dirshan tayi akan kujera tana tunanin mai Alhaji Bala ke nufi da kai Naila Dubai definately akwai abinda ke faruwa da yake b'oye musu"
Naila kuwa tsoron Alhaji bala ne yafara rufeta dan bai tab'a cewa zai kai ta waje ita kad'ai batare da mahaifiyarta ba
A takaice haka su ukun sukayi jungum jungum ko abincin dare babu Wanda ya ci acikinsu
*2:am*
Alhaji Bala kwance akan gadonsa shi kad'ai sai sakin munshari yake alamar yana jin dadin baccin da yake yi
Hajiya Lubna kuwa tana kwance ita da Naila dan tare suke kwana
Kamar a Mafarki Hajiya Lubna taji ana ja mata k'afa bud'e idon da zata yi sai tayi tozali da wani dirkakken mutum a tsaye hannunsa rik'e da wani dogon bindiga sallati tayi cikin fad'uwar gaba ta bud'e idonta sosai anan taga su wajen shidda ne duk sun d'ora k'afa akan gadon da suke a kwance kai ko baka fad'a ba kana ganinsu kasan Arna ne dan dukansu wuyansu sanye yake da cross gasu murtuka murtuka
Naila itama juyawa tayi da zumar ta gyara kwanciyarta kamar cewa akayi ta b'ude idonta tayi tozali da samudawan da suka zagaye gadon da suke kwance babu alamar imani Sam a tattare dasu dan bama su San shi ba tunda arna ne
Jikin Hajiya Lubna rawa kawai yake bakinta ma haka
Da hannu d'aya murjejen dake gabanta ya damk'ota daga kan gadon ya wurgar da ita k'asa d'ayan ma ya cakumo Naila da hannu d'aya sukayi waje
A babban palon gidan suka zubar dasu
Anan ma wasu hud'un ne a zaune akan kujera sun ma fi wayanda suka shiga d'akin Girma da tsayi
Tuni hantar cikin Hajiya Lubna ya kad'a Naila kuwa tafara shivering
Cikin Command Wanda ke zaune akan One seater yace "go and fetch me the boss"
Da sauri biyu a cikinsu suka nufi b'angaren Alhaji Bala
Alhaji Bala kuwa hancinsa a sake sai sharara munshari yake bai ma San abinda ke faruwa ba
Wani wawan duka John ya sakarwa Alhaji Bala a cinya
Alhaji Bala ya mik'e a firgice
Hantar cikinsa ne ya kad'a a lokacin da yayi tozali da wayanda ke tsaye akansa kafin ya kai ga tunanin wani Abu
John ya capko hannunsa yaja shi daga kan gadon
Alhaji Bala ji yayi kamar da rodi John ya rik'eshi ahaka suka hankad'a keyar Alhaji Bala sai gasu agaban Steven ogansu gabad'aya
Steven kuwa kalle kalle kawai yake yana pito sai wasa yake da bindigar hannunsa
Alhaji Bala kuwa tuni ya jike da gumi cikinsa na murd'a mishi dan wadanan sun fi k'arfinsa nesa ba kusa ba addu'a kawai yake aransa Allah yasa iya kud'i suka zo d'auka
Steven cikin kakausar murya yace "Mr man you know wetin bring us so no waste our time if u mess up I go scatter your head"
Alhaji Bala jiki na rawa yace "okey sir if it is money u would have it but pls don't harm us"
Wani Mahaukacin Dariya suka kwashe dashi gabad'aya Steven yace "go bring money jare na only money we go chop and this girl we get tiny tiny breast"
Steven yace yana kai hannu kirjin Naila dake rawar Dari
Alhaji Bala cikin tashin hankali da kad'uwa ya daka tsalle yaje ya tsaya agaban Steven gabansa na mugun fad'uwa..........
Dan dan dashhhhhhhh anzo wajen 馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧
[2:39PM, 4/7/2018] 鈥�+234 806 462 6766鈥�: 馃寫 馃寫 *B馃叞K'IN D馃叞RE*馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫
*Written by*
馃拝馃拝 *Sadnaf*馃拝馃拝
*A heart touching story*
庐 *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_莎蓻 蓶啤艐'脓 啤艐俪醿� 蓻艐脓蓻艡脓膮谋艐 艐蓶 蓻蓶懦膯膮脓蓻, 醿撑� 莎蓻 膮俪艦啤 脓啤懦膯骚 蓶 骚蓻膮艡脓 啤蕜 艡蓻膮蓶蓻'艦_
#[email protected]
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Wanan shafin naku ne*
*Billy shantali*
*Meenah parrot*
*Meela Adeel*
*Biebie Isa*
*Sholingaye*
*Ummu arfat kanwata*
*Da duk wacce take cikin grps d'in Sadnaf Hausa novels*
*page 12*
Steven wani irin Kallo yayi wa Alhaji Bala dake Neman sakin fitsari a wando yace "ehe wetin shock you like this go inside bring money Jo u dey waste our time"
"Alhaji Bala zubewa yayi agaban Steven yana "Sir I beg u in the name of God make u no harm my pikin she is the onIy one I have I go give you plenty money and oll my cars we dey outside"
Steven Dariya ya kwashe dashi yace " u beg me with who"?
Cikin rawar murya Alhaji Bala yace "God and Jesus"
Kyalkyalewa sukayi da dariya gabad'aya har Ogansu Steven na fad'owa daga kan kujera da k'yar ya tsayar da dariyarsa yace "me I no even know God before you go waste your time beg me with am I beg go bring money make I chop food dey go"
Fad'ar tashin hankalin da Alhaji Bala ya tsinci kansa a ciki b'ata bakine banda lugude babu abinda kirjinsa ke yi
Mugun tsawan da Chucks ya mishi ne ya sa fitsarin da yake rik'ewa ya k'wace mishi "Go bring money my friend u think say na play bring us here"
Aguje Alhaji Bala ya nufi d'akinsa Obi da Emmanuel suka bishi a baya
Duk kud'ad'en dake cikin gidan sai Da Alhaji Bala ya fito musu dashi jikinsa sai rawa yake addu'a kawai yake Allah yasa kar su tab'a mishi Naila
Sai da su Emma suka tabbatar da duka kud'in dake cikin gidan ya fito musu dashi sanan suka koma palon
Ghana must go d'in suka ajiye agaban Steven
Steven ya saki wani murmushi ta gefen baki ya janyo Ghana must go d'in ya zura Hanun shi a ciki ya d'ebo 'yan dari biyar biyar ya kai hancinsa yana shinshinawa tare da Lumshe ido
A hankli ya bud'e idonsa ya Kalli Obi yace "Money good ooo today we go enjoy now mak una separate una self mak una choose food wen una go eat me na dis rat I go eat bcos na fresh blood she be"
Da Sauri suka raba Kansu gida biyu Obi Emma John Chuku Destiny sukayi wajen da Hajiya Lubna ke durk'ushe jikinta na mugun rawa suka tsaya agefenta suna wani Lashe lebb'e
Steven kuwa wani irin murmushi kawai yake yana kad'a k'afa yabi su Daniel Uche Ikenna Andy da kallo da suka tsaya a kusa da Naila ce musu yayi "una sure say only me no go fit kill this rat we dey my front because even me na she I go eat"
Naila a guje ta nufi wajen Alhaji Bala ta kankameshi jikinta na mugun rawa Dan ta d'auka su biyar d'in harbeta zasu yi cikin matsanacin kuka tace "Daddy ka taimakeni kar ka bari suyi min komai sunce harbeni zasu yi Daddy karka bari su Kasheni"
Alhaji Bala zuba mata ido kawai yayi take ya fara ganin fuskar sa'arta da yayi raping a lokacin da suka je fashi wani gida yarinyar haka taje ta kankame Mahaifinta tana kukan ya taimaketa amma me fincikota yayi ya yage kayan jikinta Mahaifinta babu kalan rok'on da bai mishi ba kuka sosai Mahaifinta ya ringa yi yana rik'e mishi k'afa da yaga ya takura mishi ya buga mishi gindin bindiga akai take ya suma awajen shi kuwa ya Danne yarinyar ya mata fyad'e tun kan aje ko ina yarinyar ta daina numfashi har ya gama bidirinsa Lion ya hau ya sauka Killer shima ya hau duk da yarinyar bata numfashi ahaka suka baro gidan basu sani ba ko ta mutu ko tana rayye wai sai gashi abun ya juyo kansa 'yarsa da yake tattallawa wasu na Neman keta mata had'i
Ihun Naila ne ya dawo dashi daga tunanin daya tafi a lokacin da Steven yazo ya janyeta daga gabansa babu ko kaya a jikinsa
Alhaji Bala shima ihun ya saka dan hallitar Steven ya tsorata shi babu shaka idan ya kusanci Naila zai iya kasheta
A guje yaje ya durk'usa agaban Steven ya rik'e mishi k'afa hawaye na gudu a kuncinsa mantawa ma yayi Steven baya jin Hausa ya fara rok'onsa yana "Dan Girman Allah karkayi Mata komai yarinya ce bazata iya d'aukarka ba idan ka kusanceta kasheta zaka yi ka taimaka min zan baka duk dukiyata ita kad'ai gareni Dan Allah"
Steven bai ma San mai Alhaji Bala yake cewa ba yafara k'ok'arin Danne Naila
Naila kuwa sai Ihu take da iya k'arfinta tana "Daddy karka bari ya kasheni Daddy kazo ka taimakeni"
Alhaji Bala duka ya fara kaiwa Steven cikin tashin hankali yana kuka
Steven kuwa ko gezau bai yi ba dan kamar ba dukan shi ake ba
A fusace Emmanuel ya janyo Alhaji Bala ya zuba mishi naushi a fuska a take jini ya b'alle a hancinsa yaji gidan na juya mishi Dan kamar da guduma ya buga mishi hanci ahankali ya sulale k'asa tare da Rik'e kansa da hannu Biyu Dan jiyake kamar ba a duniya yake ba
Hajiya Lubna kuwa Steven kawai ta zubawa ido a lokacin da ya danne Naila da ko motsi bata iya yi sai ihu sabida mugun Nauyi da kib'ar Steven Jikinta rawa kawai yake tana wani tsuma ita kadai
Mugun Ihun da Naila ta fasa ne yasa Alhaji Bala ya d'an dawo Hayyacinsa Hajiya Lubna kuwa ta Kira Sunan Naila da K'arfi
Alhaji Bala wani gigitacen ihu ya fasa a lokacin da yaga Steven ya rufe Naila ruf baka hango komai nata in ba tafin k'afa ba rose flower dake kan center table Ya raruma yayi kan Steven a guje Kafin ya k'arasa wajensa chuku ya tare shi ya zuba mishi naushi biyu a fuska a take Alhaji Bala ya baje a k'asa
Daga haka Alhaji Bala ya shige d'akinsa
Hajiya Lubna zaman dirshan tayi akan kujera tana tunanin mai Alhaji Bala ke nufi da kai Naila Dubai definately akwai abinda ke faruwa da yake b'oye musu"
Naila kuwa tsoron Alhaji bala ne yafara rufeta dan bai tab'a cewa zai kai ta waje ita kad'ai batare da mahaifiyarta ba
A takaice haka su ukun sukayi jungum jungum ko abincin dare babu Wanda ya ci acikinsu
*2:am*
Alhaji Bala kwance akan gadonsa shi kad'ai sai sakin munshari yake alamar yana jin dadin baccin da yake yi
Hajiya Lubna kuwa tana kwance ita da Naila dan tare suke kwana
Kamar a Mafarki Hajiya Lubna taji ana ja mata k'afa bud'e idon da zata yi sai tayi tozali da wani dirkakken mutum a tsaye hannunsa rik'e da wani dogon bindiga sallati tayi cikin fad'uwar gaba ta bud'e idonta sosai anan taga su wajen shidda ne duk sun d'ora k'afa akan gadon da suke a kwance kai ko baka fad'a ba kana ganinsu kasan Arna ne dan dukansu wuyansu sanye yake da cross gasu murtuka murtuka
Naila itama juyawa tayi da zumar ta gyara kwanciyarta kamar cewa akayi ta b'ude idonta tayi tozali da samudawan da suka zagaye gadon da suke kwance babu alamar imani Sam a tattare dasu dan bama su San shi ba tunda arna ne
Jikin Hajiya Lubna rawa kawai yake bakinta ma haka
Da hannu d'aya murjejen dake gabanta ya damk'ota daga kan gadon ya wurgar da ita k'asa d'ayan ma ya cakumo Naila da hannu d'aya sukayi waje
A babban palon gidan suka zubar dasu
Anan ma wasu hud'un ne a zaune akan kujera sun ma fi wayanda suka shiga d'akin Girma da tsayi
Tuni hantar cikin Hajiya Lubna ya kad'a Naila kuwa tafara shivering
Cikin Command Wanda ke zaune akan One seater yace "go and fetch me the boss"
Da sauri biyu a cikinsu suka nufi b'angaren Alhaji Bala
Alhaji Bala kuwa hancinsa a sake sai sharara munshari yake bai ma San abinda ke faruwa ba
Wani wawan duka John ya sakarwa Alhaji Bala a cinya
Alhaji Bala ya mik'e a firgice
Hantar cikinsa ne ya kad'a a lokacin da yayi tozali da wayanda ke tsaye akansa kafin ya kai ga tunanin wani Abu
John ya capko hannunsa yaja shi daga kan gadon
Alhaji Bala ji yayi kamar da rodi John ya rik'eshi ahaka suka hankad'a keyar Alhaji Bala sai gasu agaban Steven ogansu gabad'aya
Steven kuwa kalle kalle kawai yake yana pito sai wasa yake da bindigar hannunsa
Alhaji Bala kuwa tuni ya jike da gumi cikinsa na murd'a mishi dan wadanan sun fi k'arfinsa nesa ba kusa ba addu'a kawai yake aransa Allah yasa iya kud'i suka zo d'auka
Steven cikin kakausar murya yace "Mr man you know wetin bring us so no waste our time if u mess up I go scatter your head"
Alhaji Bala jiki na rawa yace "okey sir if it is money u would have it but pls don't harm us"
Wani Mahaukacin Dariya suka kwashe dashi gabad'aya Steven yace "go bring money jare na only money we go chop and this girl we get tiny tiny breast"
Steven yace yana kai hannu kirjin Naila dake rawar Dari
Alhaji Bala cikin tashin hankali da kad'uwa ya daka tsalle yaje ya tsaya agaban Steven gabansa na mugun fad'uwa..........
Dan dan dashhhhhhhh anzo wajen 馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧馃弮馃徎鈥嶁檧
[2:39PM, 4/7/2018] 鈥�+234 806 462 6766鈥�: 馃寫 馃寫 *B馃叞K'IN D馃叞RE*馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫馃寫
*Written by*
馃拝馃拝 *Sadnaf*馃拝馃拝
*A heart touching story*
庐 *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*
_莎蓻 蓶啤艐'脓 啤艐俪醿� 蓻艐脓蓻艡脓膮谋艐 艐蓶 蓻蓶懦膯膮脓蓻, 醿撑� 莎蓻 膮俪艦啤 脓啤懦膯骚 蓶 骚蓻膮艡脓 啤蕜 艡蓻膮蓶蓻'艦_
#[email protected]
*#IG PML WRITERS*
#https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
#http://maryamsbello.blogspot.com
*Follow me on Wattpad@Sadnaf*
*Wanan shafin naku ne*
*Billy shantali*
*Meenah parrot*
*Meela Adeel*
*Biebie Isa*
*Sholingaye*
*Ummu arfat kanwata*
*Da duk wacce take cikin grps d'in Sadnaf Hausa novels*
*page 12*
Steven wani irin Kallo yayi wa Alhaji Bala dake Neman sakin fitsari a wando yace "ehe wetin shock you like this go inside bring money Jo u dey waste our time"
"Alhaji Bala zubewa yayi agaban Steven yana "Sir I beg u in the name of God make u no harm my pikin she is the onIy one I have I go give you plenty money and oll my cars we dey outside"
Steven Dariya ya kwashe dashi yace " u beg me with who"?
Cikin rawar murya Alhaji Bala yace "God and Jesus"
Kyalkyalewa sukayi da dariya gabad'aya har Ogansu Steven na fad'owa daga kan kujera da k'yar ya tsayar da dariyarsa yace "me I no even know God before you go waste your time beg me with am I beg go bring money make I chop food dey go"
Fad'ar tashin hankalin da Alhaji Bala ya tsinci kansa a ciki b'ata bakine banda lugude babu abinda kirjinsa ke yi
Mugun tsawan da Chucks ya mishi ne ya sa fitsarin da yake rik'ewa ya k'wace mishi "Go bring money my friend u think say na play bring us here"
Aguje Alhaji Bala ya nufi d'akinsa Obi da Emmanuel suka bishi a baya
Duk kud'ad'en dake cikin gidan sai Da Alhaji Bala ya fito musu dashi jikinsa sai rawa yake addu'a kawai yake Allah yasa kar su tab'a mishi Naila
Sai da su Emma suka tabbatar da duka kud'in dake cikin gidan ya fito musu dashi sanan suka koma palon
Ghana must go d'in suka ajiye agaban Steven
Steven ya saki wani murmushi ta gefen baki ya janyo Ghana must go d'in ya zura Hanun shi a ciki ya d'ebo 'yan dari biyar biyar ya kai hancinsa yana shinshinawa tare da Lumshe ido
A hankli ya bud'e idonsa ya Kalli Obi yace "Money good ooo today we go enjoy now mak una separate una self mak una choose food wen una go eat me na dis rat I go eat bcos na fresh blood she be"
Da Sauri suka raba Kansu gida biyu Obi Emma John Chuku Destiny sukayi wajen da Hajiya Lubna ke durk'ushe jikinta na mugun rawa suka tsaya agefenta suna wani Lashe lebb'e
Steven kuwa wani irin murmushi kawai yake yana kad'a k'afa yabi su Daniel Uche Ikenna Andy da kallo da suka tsaya a kusa da Naila ce musu yayi "una sure say only me no go fit kill this rat we dey my front because even me na she I go eat"
Naila a guje ta nufi wajen Alhaji Bala ta kankameshi jikinta na mugun rawa Dan ta d'auka su biyar d'in harbeta zasu yi cikin matsanacin kuka tace "Daddy ka taimakeni kar ka bari suyi min komai sunce harbeni zasu yi Daddy karka bari su Kasheni"
Alhaji Bala zuba mata ido kawai yayi take ya fara ganin fuskar sa'arta da yayi raping a lokacin da suka je fashi wani gida yarinyar haka taje ta kankame Mahaifinta tana kukan ya taimaketa amma me fincikota yayi ya yage kayan jikinta Mahaifinta babu kalan rok'on da bai mishi ba kuka sosai Mahaifinta ya ringa yi yana rik'e mishi k'afa da yaga ya takura mishi ya buga mishi gindin bindiga akai take ya suma awajen shi kuwa ya Danne yarinyar ya mata fyad'e tun kan aje ko ina yarinyar ta daina numfashi har ya gama bidirinsa Lion ya hau ya sauka Killer shima ya hau duk da yarinyar bata numfashi ahaka suka baro gidan basu sani ba ko ta mutu ko tana rayye wai sai gashi abun ya juyo kansa 'yarsa da yake tattallawa wasu na Neman keta mata had'i
Ihun Naila ne ya dawo dashi daga tunanin daya tafi a lokacin da Steven yazo ya janyeta daga gabansa babu ko kaya a jikinsa
Alhaji Bala shima ihun ya saka dan hallitar Steven ya tsorata shi babu shaka idan ya kusanci Naila zai iya kasheta
A guje yaje ya durk'usa agaban Steven ya rik'e mishi k'afa hawaye na gudu a kuncinsa mantawa ma yayi Steven baya jin Hausa ya fara rok'onsa yana "Dan Girman Allah karkayi Mata komai yarinya ce bazata iya d'aukarka ba idan ka kusanceta kasheta zaka yi ka taimaka min zan baka duk dukiyata ita kad'ai gareni Dan Allah"
Steven bai ma San mai Alhaji Bala yake cewa ba yafara k'ok'arin Danne Naila
Naila kuwa sai Ihu take da iya k'arfinta tana "Daddy karka bari ya kasheni Daddy kazo ka taimakeni"
Alhaji Bala duka ya fara kaiwa Steven cikin tashin hankali yana kuka
Steven kuwa ko gezau bai yi ba dan kamar ba dukan shi ake ba
A fusace Emmanuel ya janyo Alhaji Bala ya zuba mishi naushi a fuska a take jini ya b'alle a hancinsa yaji gidan na juya mishi Dan kamar da guduma ya buga mishi hanci ahankali ya sulale k'asa tare da Rik'e kansa da hannu Biyu Dan jiyake kamar ba a duniya yake ba
Hajiya Lubna kuwa Steven kawai ta zubawa ido a lokacin da ya danne Naila da ko motsi bata iya yi sai ihu sabida mugun Nauyi da kib'ar Steven Jikinta rawa kawai yake tana wani tsuma ita kadai
Mugun Ihun da Naila ta fasa ne yasa Alhaji Bala ya d'an dawo Hayyacinsa Hajiya Lubna kuwa ta Kira Sunan Naila da K'arfi
Alhaji Bala wani gigitacen ihu ya fasa a lokacin da yaga Steven ya rufe Naila ruf baka hango komai nata in ba tafin k'afa ba rose flower dake kan center table Ya raruma yayi kan Steven a guje Kafin ya k'arasa wajensa chuku ya tare shi ya zuba mishi naushi biyu a fuska a take Alhaji Bala ya baje a k'asa