Sashe 5
Bakin Dare Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Mai Gida agaskiya nagaji da fita operation da Akram babu abinda yake tsinana min sai b'acin rai sau hud'u kenan muna fita dashi bai tab'a yin komai ba sai dai ya tsaya ya kallemu ayau shine har da hanani ciwa manufata agaskiya mai gida ni zan hakura dashi haka zan harbeshi sabida gudun tonuwar Asirina"
Mai gida da sauri yace "kana haukana Ashe Baka da hankali kasan kuwa rashin wanan Akram d'in acikinku shine zai sa asirinku ya tonu da wurwuri Dan ban yarda ma ka karb'e shi ba sai danayi aiki mai k'arfi akansa tauraransa na da kyau na duba nagani shigowarsa cikinku ba k'aramin Alheri bane kuma ta silarsa akwai alherai da yawa da yake tunkaro Ku kamar yanda na fad'a maka kuyi hakuri da halinsa kuringa fita dashi operation karku sake Ku matsa mishi akan abinda bayaso tauraranka Dana shi na da kyau da haske Dan haka ka cigaba da hakuri nan da sati biyu kazo ka sameni akwai abubuwan da zan Baku da kai da yaranka kuyi amfani dashi har shi kansa Akram d'in"
Wani mugun harara ogansu ya wurgawa Akram daya sunkuyar dakai yana jin duk abinda suke cewa aransa yana "nafi k'arfinku wlh da Allah na dogara haka Allah zai cigaba da b'oye muku manufata akanku"
Muryar ogansu ne ya katse masa zancen zucin da yake
"To shikenan mai gida ngd sai na k'ara kiranka babu laifi aikinmu na yau ya Dan yi kyau sai dai abincin da banci"
Mai gida wani mugun dariya yayi yace "gwara da baka ci abincin nan ba Dan zai iya zame maka guba"
Daga haka ya kashe wayarsa
Ogansu zaro ido yayi yabi wayar da kallo yana girgiza kai daga baya ya ajiye wayar hannunsa
Yasa hannu biyu ya d'ora a fuskarsa tare da zaro Mask mai fatar fuskar mutum daga fuskarsa ainihin fuskarsa ya bayyana
Adai-dai lokacin Akram ya d'ago ya zuba mishi ido a ransa yana cewa "this is Alhaji Bala mai kudi known as kura insha Allahu asirinka zai tonu soon mutane zasu San true color d'inka"
Ni kaina sakin baki nayi ina kallonsa Dan ogansu fuska ya saka ayanzu da yacire mask d'in fuskarsa ba bak'i bane wuluk kamar yanda mask d'in yake yana da Dan haske da bajajjen hanci
Brief case d'in ya jawo da kud'in suke ciki ya ringa zaro wrappers din kud'in yana ajiyewa a cinyarsa har sai da ya kwashe tas daga cikin brief case d'in inda a lissafin da yayi brief case d'in million biyar ne a ciki
Mai da kud'in yayi cikin brief case d'in ya ringa zaro wrappers uku uku yana cillawa su lion duk Wanda ya cillawa sai ya chape tare da godiya Akram ya w'ullawa ak'arshe tare da zuba masa harara
Akram kuwa ya saki murmushi yana "thank you boss" adai-dai lokacin da ya chafe kud'in
Ogansu k'ara d'aura fuska yayi adai-dai lokacin daya d'aga hannunsa yana nuna Akram yace "Ak this should be first and last da zaka min abinda kayi min yau u are just lucky mai Gida yace na bika ahankali if not wlh da am done with you since
idan fa muka fita ba wani Abu kake iya tsinana mana ba raka mu kawai kake wai kuma ahaka u are part of us idan muka samo harda kai za'a raba so dan haka babu ruwanka da yanda zamu na operation d'inmu idan zamu kashe dubu muyi raping dubu is non of your business ka zuba ido kawai"
Akram murmushi yayi yace "am sorry boss insha Allahu bazan k'ara ba wanan ma na maka magana ne sabida naga time na tafiya kar gari ya waye azo a kama mu"
Wani mahaukacin dariya ogansu yayi yace "waye zai kama mu kai kasan Rabin 'yan sandan nan ina huld'a dasu koda zan fita operation ina gaya musu shi yasa wani zubin ma idan aka kirasu suke jinkirtawa basu zuwa da wuri sai sun dai dai ci na kusan barin gurin danaje operation ina barin gurin zaka ga sun iso suma ina basu nasu kason hahahahahhaha"
With much interest Akram yace "haba no wonder shi yasa Ashe ba'a tab'a kama mu ba Ashe suma sun d'aure mana gindi boss su wa dawa waye a cikin 'yan sandan"?
Akram ya tambayeshi Dan yasan sunayen 'yan sandan da ake had'a baki dasu suna wanan ta'asar
Ogansu kuwa wani dariyar ya k'ara k'yalk'yalewa dashi ya hau zayyano mishi sunayen manyan 'yan sandan masu d'auke da babban rank inda Akram jikinsa ya d'au rawa Dan not even in his drm daya tab'a tunanin zasu iya haka amma azahiri kuwa nunawa ogansu murna yake ahaka suka shantake suna hira su lion kuwa suna ta busa sigari sai da gari ya waye wajen 7 ogansu yayi hamma yace zaije ya kwanta Killer ya je ya d'auko masa linder yaci kamar wata abinci suma suje suyi enjoying Kansu anjima zai wuce port Harcourt wajen iyalinsa sai ya kuma jin labarin wani mai kud'in da haka kowa ya watse ya kama gabansa inda Akram ya kwanta a tsakiyar carpet yana tunano halin dasu Samha suke ciki yasan by now suna can suna ta kuka
Wai ni kam waye wanan Alhaji Balan ne sai dai kun biyoni xamuji ko wanene
B'angarensu Saiam kuwa Akram na ficewa Samha ta duro daga kan gado itama tazo kusa da gawar Hajiya Nafeesa tana ta kuka tana "mummy meyesa kika tafi kika barmu ya kikeso muyi rayuwa babu ke mummy kin manta hirar da mu kai dake jiya kince insha Allahu sai kin Goya 'ya'yana mummy amma tun su Aunty Saiam basuyi Aure ba kika tafi y mummy y?
Kuka suka k'ara fashe dashi kamar ta zuga su banda Saiam da ta rungume kan Hajiya Nafeesa tun dazu ta kura wa jinin dake ta zuba ido ko kifta ido bata yi Suhaima ce ta fara ankara da Alhaji Nazifi dake kwance kamar matacce da sauri ta mik'e tayi wajensa tana " Daddy Daddy Daddy" ko motsi Alhaji Nazifi baiyi ba wani mugun ihu Suhaima ta fasa tana "shikenan mun zama cikakkun marayu Daddy shima ya mutu"
Safna da sabida tashin hankali bama tasan babu kaya ajikinta ba da gudu ta tashi tana "AAA Daddy bai mutu ba Suhaima daddy bazai tafi ya barmu ba "
Aguje ta nufi band'aki ta d'ebo ruwa ta watsawa Alhaji Nazifi
Alhaji Nazifi kuwa yaja wani dogon ajiyar zuciya still bai farka ba wani ruwan Safna ta k'ara watsa mishi ahankali ya k'ara Jan wani numfashin kafin ya bud'e idonsa ahankali ya zubawa Suhaima da Safna ido kamar Wanda bai sansu ba
Take maganar Hajiya Nafeesa ya hau amsa kuwaa a kunensa "Alhaji idan wani Abu ya samu yarana wlh bazan tab'a yafe maka ba"
Mik'ewa yayi zumbur yana "Nafeeeesa" tare da nufar wajen da take kwance da gudu inda su Suhaima suka bishi abaya aguje
Zub'e wa yayi akan gwiwarsa yana kallon jinin dake ta zuba akan tiles Sahiba na kwance a k'afar Hajiya Nafeesa Saiam kuma ta rungume kan Hajiya Nafeesa gam ta kurawa waje d'aya ido Samha kuwa ta rik'e hannun Hajiya Nafeesa tana wani irin kuka kamar ranta zai fita majina sai fitowa yake a hancinta
Alhaji Nazifi hawaye ne ya hau gudu a fuskarsa yana " Nafeeeesa karki min haka karki tafi ki barni"
Samha had'iye kukanta tayi tana wa Alhaji Nazifi wani irin kallo tana "Daddy kana ina lokacin da b'arayi suka harbi mummy?Daddy kana ina lokacin da mummy take fad'i tashi akan ta hana a keta mana haddi? Daddy wane k'ok'ari kayi Dan kar ayi mana fyad'e? Daddy wane k'ok'ari kayi Dan kar su kashe mummy? Daddy mummy lost her life because of us she sacrifice her life because of us Daddy kana ina hakan duk ya faru? Daddy ayanzu zaka zo kace kar ta tafi ta barka? Daddy ayanzu kake da bakin magana? Daddy agaban idonka aka ringa k'ok'arin yi mana fyad'e Daddy agaban idonka aka harbi mommy sau uku Daddy sai yanzu zaka zo bayan sun tafi ? Sai yanzu zaka yi kuka Daddy?
Duk maganar nan da take yi kuka take sosai Alhaji kuwa zuciyarsa ya ringa bugawa da sauri da sauri kansa na juyawa ahankali yakai hannunsa ya ruk'o d'aya hannun Hajiya Nafeesa yana "ki yafemin Nafeesa bazan iya rayuwa babu ke ba Nima biyoki zanyi" daga haka ya rik'e zuciyarsa ahankali ya sulale k'asa
Wani mugun ihu Suhaima ta fasa daya tilastawa mak'ota yar rige rigen shigowa Suna sallati Dan tun dazu suke so su shigo so suke b'arayin suyi nisa adai-dai lokacin da 'yan sanda suka k'ara so gidan suma
Safna da suhaima da sahiba jijjiga Alhaji Nazifi kawai suke yi suna ihun kar shima ya tafi ya barsu
Samha kuwa numfashinta ya ringa fita da sauri da sauri Saiam kuwa tamkar dutse tana nan a kankame da kan Hajiya Nafeesa ta zubawa waje d'aya ido
Sallati mata hud'un da suka shigo da mazajensu suka tayi suna kiran Hajiya Nafeesa sai a lokacin Safna ta Ankara ba kaya ajikinta Dan had'a ido tayi da mijin wani mak'ocinsu yana mata kallon kurilla da sauri ta janyo hijabi tasaka
A adai-dai lokacin da 'yan sanda uku suka shigo da mace d'aya
Da k'yar yan sandan ya tilasta wa matan suyi shiru da su Suhaima Dan su tambayesu duk yanda akayi
Alhaji Nazir dake gefen gidansu Alhaji Nazifi ne yafara cewa bari akai Alhaji Nazifi asibiti Dan yana numfashi kad'an kad'an da sauri suka kinkimeshi sukayi waje
'Yan sandan kuwa suka tsugunna a kusa da gawar Hajiya Nafeesa
macen ta ringa d'aukar gawan hoto da wajen da jinin ke zuba akan tiles d'in kuka suke kamar ransu zai fita
Ahankali macen ta matsa kusa da Saiam Dan tace mata ta sausauta rik'on da tayi wa Hajiya Nafeesa haka sabida ta d'auki fuskarta hoto
Mai gida da sauri yace "kana haukana Ashe Baka da hankali kasan kuwa rashin wanan Akram d'in acikinku shine zai sa asirinku ya tonu da wurwuri Dan ban yarda ma ka karb'e shi ba sai danayi aiki mai k'arfi akansa tauraransa na da kyau na duba nagani shigowarsa cikinku ba k'aramin Alheri bane kuma ta silarsa akwai alherai da yawa da yake tunkaro Ku kamar yanda na fad'a maka kuyi hakuri da halinsa kuringa fita dashi operation karku sake Ku matsa mishi akan abinda bayaso tauraranka Dana shi na da kyau da haske Dan haka ka cigaba da hakuri nan da sati biyu kazo ka sameni akwai abubuwan da zan Baku da kai da yaranka kuyi amfani dashi har shi kansa Akram d'in"
Wani mugun harara ogansu ya wurgawa Akram daya sunkuyar dakai yana jin duk abinda suke cewa aransa yana "nafi k'arfinku wlh da Allah na dogara haka Allah zai cigaba da b'oye muku manufata akanku"
Muryar ogansu ne ya katse masa zancen zucin da yake
"To shikenan mai gida ngd sai na k'ara kiranka babu laifi aikinmu na yau ya Dan yi kyau sai dai abincin da banci"
Mai gida wani mugun dariya yayi yace "gwara da baka ci abincin nan ba Dan zai iya zame maka guba"
Daga haka ya kashe wayarsa
Ogansu zaro ido yayi yabi wayar da kallo yana girgiza kai daga baya ya ajiye wayar hannunsa
Yasa hannu biyu ya d'ora a fuskarsa tare da zaro Mask mai fatar fuskar mutum daga fuskarsa ainihin fuskarsa ya bayyana
Adai-dai lokacin Akram ya d'ago ya zuba mishi ido a ransa yana cewa "this is Alhaji Bala mai kudi known as kura insha Allahu asirinka zai tonu soon mutane zasu San true color d'inka"
Ni kaina sakin baki nayi ina kallonsa Dan ogansu fuska ya saka ayanzu da yacire mask d'in fuskarsa ba bak'i bane wuluk kamar yanda mask d'in yake yana da Dan haske da bajajjen hanci
Brief case d'in ya jawo da kud'in suke ciki ya ringa zaro wrappers din kud'in yana ajiyewa a cinyarsa har sai da ya kwashe tas daga cikin brief case d'in inda a lissafin da yayi brief case d'in million biyar ne a ciki
Mai da kud'in yayi cikin brief case d'in ya ringa zaro wrappers uku uku yana cillawa su lion duk Wanda ya cillawa sai ya chape tare da godiya Akram ya w'ullawa ak'arshe tare da zuba masa harara
Akram kuwa ya saki murmushi yana "thank you boss" adai-dai lokacin da ya chafe kud'in
Ogansu k'ara d'aura fuska yayi adai-dai lokacin daya d'aga hannunsa yana nuna Akram yace "Ak this should be first and last da zaka min abinda kayi min yau u are just lucky mai Gida yace na bika ahankali if not wlh da am done with you since
idan fa muka fita ba wani Abu kake iya tsinana mana ba raka mu kawai kake wai kuma ahaka u are part of us idan muka samo harda kai za'a raba so dan haka babu ruwanka da yanda zamu na operation d'inmu idan zamu kashe dubu muyi raping dubu is non of your business ka zuba ido kawai"
Akram murmushi yayi yace "am sorry boss insha Allahu bazan k'ara ba wanan ma na maka magana ne sabida naga time na tafiya kar gari ya waye azo a kama mu"
Wani mahaukacin dariya ogansu yayi yace "waye zai kama mu kai kasan Rabin 'yan sandan nan ina huld'a dasu koda zan fita operation ina gaya musu shi yasa wani zubin ma idan aka kirasu suke jinkirtawa basu zuwa da wuri sai sun dai dai ci na kusan barin gurin danaje operation ina barin gurin zaka ga sun iso suma ina basu nasu kason hahahahahhaha"
With much interest Akram yace "haba no wonder shi yasa Ashe ba'a tab'a kama mu ba Ashe suma sun d'aure mana gindi boss su wa dawa waye a cikin 'yan sandan"?
Akram ya tambayeshi Dan yasan sunayen 'yan sandan da ake had'a baki dasu suna wanan ta'asar
Ogansu kuwa wani dariyar ya k'ara k'yalk'yalewa dashi ya hau zayyano mishi sunayen manyan 'yan sandan masu d'auke da babban rank inda Akram jikinsa ya d'au rawa Dan not even in his drm daya tab'a tunanin zasu iya haka amma azahiri kuwa nunawa ogansu murna yake ahaka suka shantake suna hira su lion kuwa suna ta busa sigari sai da gari ya waye wajen 7 ogansu yayi hamma yace zaije ya kwanta Killer ya je ya d'auko masa linder yaci kamar wata abinci suma suje suyi enjoying Kansu anjima zai wuce port Harcourt wajen iyalinsa sai ya kuma jin labarin wani mai kud'in da haka kowa ya watse ya kama gabansa inda Akram ya kwanta a tsakiyar carpet yana tunano halin dasu Samha suke ciki yasan by now suna can suna ta kuka
Wai ni kam waye wanan Alhaji Balan ne sai dai kun biyoni xamuji ko wanene
B'angarensu Saiam kuwa Akram na ficewa Samha ta duro daga kan gado itama tazo kusa da gawar Hajiya Nafeesa tana ta kuka tana "mummy meyesa kika tafi kika barmu ya kikeso muyi rayuwa babu ke mummy kin manta hirar da mu kai dake jiya kince insha Allahu sai kin Goya 'ya'yana mummy amma tun su Aunty Saiam basuyi Aure ba kika tafi y mummy y?
Kuka suka k'ara fashe dashi kamar ta zuga su banda Saiam da ta rungume kan Hajiya Nafeesa tun dazu ta kura wa jinin dake ta zuba ido ko kifta ido bata yi Suhaima ce ta fara ankara da Alhaji Nazifi dake kwance kamar matacce da sauri ta mik'e tayi wajensa tana " Daddy Daddy Daddy" ko motsi Alhaji Nazifi baiyi ba wani mugun ihu Suhaima ta fasa tana "shikenan mun zama cikakkun marayu Daddy shima ya mutu"
Safna da sabida tashin hankali bama tasan babu kaya ajikinta ba da gudu ta tashi tana "AAA Daddy bai mutu ba Suhaima daddy bazai tafi ya barmu ba "
Aguje ta nufi band'aki ta d'ebo ruwa ta watsawa Alhaji Nazifi
Alhaji Nazifi kuwa yaja wani dogon ajiyar zuciya still bai farka ba wani ruwan Safna ta k'ara watsa mishi ahankali ya k'ara Jan wani numfashin kafin ya bud'e idonsa ahankali ya zubawa Suhaima da Safna ido kamar Wanda bai sansu ba
Take maganar Hajiya Nafeesa ya hau amsa kuwaa a kunensa "Alhaji idan wani Abu ya samu yarana wlh bazan tab'a yafe maka ba"
Mik'ewa yayi zumbur yana "Nafeeeesa" tare da nufar wajen da take kwance da gudu inda su Suhaima suka bishi abaya aguje
Zub'e wa yayi akan gwiwarsa yana kallon jinin dake ta zuba akan tiles Sahiba na kwance a k'afar Hajiya Nafeesa Saiam kuma ta rungume kan Hajiya Nafeesa gam ta kurawa waje d'aya ido Samha kuwa ta rik'e hannun Hajiya Nafeesa tana wani irin kuka kamar ranta zai fita majina sai fitowa yake a hancinta
Alhaji Nazifi hawaye ne ya hau gudu a fuskarsa yana " Nafeeeesa karki min haka karki tafi ki barni"
Samha had'iye kukanta tayi tana wa Alhaji Nazifi wani irin kallo tana "Daddy kana ina lokacin da b'arayi suka harbi mummy?Daddy kana ina lokacin da mummy take fad'i tashi akan ta hana a keta mana haddi? Daddy wane k'ok'ari kayi Dan kar ayi mana fyad'e? Daddy wane k'ok'ari kayi Dan kar su kashe mummy? Daddy mummy lost her life because of us she sacrifice her life because of us Daddy kana ina hakan duk ya faru? Daddy ayanzu zaka zo kace kar ta tafi ta barka? Daddy ayanzu kake da bakin magana? Daddy agaban idonka aka ringa k'ok'arin yi mana fyad'e Daddy agaban idonka aka harbi mommy sau uku Daddy sai yanzu zaka zo bayan sun tafi ? Sai yanzu zaka yi kuka Daddy?
Duk maganar nan da take yi kuka take sosai Alhaji kuwa zuciyarsa ya ringa bugawa da sauri da sauri kansa na juyawa ahankali yakai hannunsa ya ruk'o d'aya hannun Hajiya Nafeesa yana "ki yafemin Nafeesa bazan iya rayuwa babu ke ba Nima biyoki zanyi" daga haka ya rik'e zuciyarsa ahankali ya sulale k'asa
Wani mugun ihu Suhaima ta fasa daya tilastawa mak'ota yar rige rigen shigowa Suna sallati Dan tun dazu suke so su shigo so suke b'arayin suyi nisa adai-dai lokacin da 'yan sanda suka k'ara so gidan suma
Safna da suhaima da sahiba jijjiga Alhaji Nazifi kawai suke yi suna ihun kar shima ya tafi ya barsu
Samha kuwa numfashinta ya ringa fita da sauri da sauri Saiam kuwa tamkar dutse tana nan a kankame da kan Hajiya Nafeesa ta zubawa waje d'aya ido
Sallati mata hud'un da suka shigo da mazajensu suka tayi suna kiran Hajiya Nafeesa sai a lokacin Safna ta Ankara ba kaya ajikinta Dan had'a ido tayi da mijin wani mak'ocinsu yana mata kallon kurilla da sauri ta janyo hijabi tasaka
A adai-dai lokacin da 'yan sanda uku suka shigo da mace d'aya
Da k'yar yan sandan ya tilasta wa matan suyi shiru da su Suhaima Dan su tambayesu duk yanda akayi
Alhaji Nazir dake gefen gidansu Alhaji Nazifi ne yafara cewa bari akai Alhaji Nazifi asibiti Dan yana numfashi kad'an kad'an da sauri suka kinkimeshi sukayi waje
'Yan sandan kuwa suka tsugunna a kusa da gawar Hajiya Nafeesa
macen ta ringa d'aukar gawan hoto da wajen da jinin ke zuba akan tiles d'in kuka suke kamar ransu zai fita
Ahankali macen ta matsa kusa da Saiam Dan tace mata ta sausauta rik'on da tayi wa Hajiya Nafeesa haka sabida ta d'auki fuskarta hoto