Sashe 31
Bakin Dare Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Alhaji Nazifi kuwa Palo ya dawo ya kwanta dan Sam baya jin zai iya kwanciya da wata macen idan ba Hajiya Nafeesa ba Nazifa kuwa ganin bai kulata ba yasa itama tayi kwanciyarta da kudurin sai ta karkato da hankalinsa gareta.
Akram time to time ya ringa tab'a jikin Samha yaji kanta ya rage zafi ahankali shima bacci yayi awon gaba dashi yana rungume da Samha kiran sallar asuba ne ya tashe shi daga daddan baccin da yake ahankali ya matsa kusa da Samha ya fara hura mata iska a kunne da zumar ya tasheta amma me kamshin turarenta ne ya fara rikita shi daga hura kunne yafara kai mata kiss ko ta ina
Samha jiki na rawa ta bud'e idonta ta fara k'ok'arin tureshi daga jikinta amma ina hankalin Akram ba a jikinsa yake ba romancing d'inta kawai yake yana rabata da kayan jikinta kai kana ganin yanda ya rikice kasan jjc ne his new to the club
Samha kuwa tuni ta b'are baki ta fara kuka tana had'ashi da Allah da annabi nikuwa nace sorry dear Akram yayi nisa
Sai da ya maida Samha cikakiyar 'ya mace ya dawo hankalinsa daga nan kuma fa ya fara bada hakuri yana rarrashi
Samha kuwa sai kuka take tana ta tsaneshi ita gidansu zata koma
Dak'yar Akram ya shawo kanta ya gyara barnar da yayi
Akram ko k'ofar gida bai lek'a ba yana ta aikin rarrashi Samha kuwa sai Langab'ewa take
Daddare kuwa tana idar da Sallar isha ta kulle k'ofar d'akinta babu yanda Akram bai yi da ita ba akan ta bud'e k'ofar tak'i akan dole ya hakura ya tafi d'akinsa ya kwanta yana ta juye juye
A Daren ranar Alhaji Bala ya amsa kiran Mahallici bayan uban wahalar daya sha haka aka tattara kasusuwansa aka binne shi
Tuni labarin rasuwarsa ya zagaye ko ina daidaiku mutane ne kawai ke mishi addu'ar Samun rahamar Allah
Mahaifiyarsa tayi kuka tayi nadama da bata binciki irin sana'ar da Alhaji Bala yaringa yi ba gashi duk kud'in daya Tara da dukiyoyin da ya ajiye bai amfanesu da komai ba bai hana Alhaji Bala mutuwa ba bai hanata b'uya ta k'asa fitowa Cikin bainar jama'a
*3months later*
Idan kaga su Samha baza ka gane su ba sabida tsabar kwanciyar hankalin da suka samu a gidajen mazajensu
Mazajensu basu da wani burin da ya wuce su faranta musu dan suna balain sansu
Quote
*get married to the person who loves and is ready to spend d rest of his life with you than for you to marry d person who you love d person u loved would take advantage of that love u have for him and misbehave cos u are going to tolerate him bcos of d love u have for him but wen you get married to the person dat loves you so much dear u would be treated like a queen cos there is no any woman on earth that can compare herself with you and steal your man from you be wise in choosing your life partner don't go for what your hrt loves so much*
Akram kamar ya had'iye Samha sabida so da kauna
Samha kullum tana tare da Saheeba suna hirar yanda zasu ringa farantawa mazajensu kowace na d'auke da juna biyu
Haka ma Suhaima tana jin dadin zaman gidan Aurenta abinda ya rage mata jin dadi shine nisan da tayi da 'yan uwanta amma duk da haka kullum tana mak'ale da waya a kunnenta suna waya dasu
Saiam da Safna kuwa duk sun haihu sun sanyawa 'yay'ansu Sunan Hajiya Nafeesa dan dukansu mata suka Haifa 'yar Saiam ana ce mata momy yar Safna ana ce mata Ammi
B'angaren Alhaji Nazifi kuwa tun yana d'auke kansa yana nisanta kansa da Nazifa har sai da yazo ya fara kulata sabida yanda ta jajirce wajen faranta mishi rai duk wani Abu data San zai faranta mishi rai yinshi kawai take tuni shima ya koma d'an yaro yafara soyewa dan Nazifa dama yarinya ce tunda mijinta ya mutu bata k'ara Aure ba duk wata yakan lek'a gidajen 'ya'yansa yaga lafiyarsu
Hajiya Lubna kuwa tuni ta samu d'an garinsu ta Aura duk da yana da mata ita taje ata biyu hankalinta a kwance yake dan tasan irin sana'ar da yake yi idan ta tuna Naila takan yi kuka ta bita da addu'a
*Alhamdulillahi rabbil alamin anan na kawo karshen Bak'in Dare kura kuran danayi a ciki Allah ya yafemin ina kaunarku tamkar yanda kuke kaunata masoyana da bazarku nake dancing thanks so very much for d love and support sai kunjini sooner or later*
Akram time to time ya ringa tab'a jikin Samha yaji kanta ya rage zafi ahankali shima bacci yayi awon gaba dashi yana rungume da Samha kiran sallar asuba ne ya tashe shi daga daddan baccin da yake ahankali ya matsa kusa da Samha ya fara hura mata iska a kunne da zumar ya tasheta amma me kamshin turarenta ne ya fara rikita shi daga hura kunne yafara kai mata kiss ko ta ina
Samha jiki na rawa ta bud'e idonta ta fara k'ok'arin tureshi daga jikinta amma ina hankalin Akram ba a jikinsa yake ba romancing d'inta kawai yake yana rabata da kayan jikinta kai kana ganin yanda ya rikice kasan jjc ne his new to the club
Samha kuwa tuni ta b'are baki ta fara kuka tana had'ashi da Allah da annabi nikuwa nace sorry dear Akram yayi nisa
Sai da ya maida Samha cikakiyar 'ya mace ya dawo hankalinsa daga nan kuma fa ya fara bada hakuri yana rarrashi
Samha kuwa sai kuka take tana ta tsaneshi ita gidansu zata koma
Dak'yar Akram ya shawo kanta ya gyara barnar da yayi
Akram ko k'ofar gida bai lek'a ba yana ta aikin rarrashi Samha kuwa sai Langab'ewa take
Daddare kuwa tana idar da Sallar isha ta kulle k'ofar d'akinta babu yanda Akram bai yi da ita ba akan ta bud'e k'ofar tak'i akan dole ya hakura ya tafi d'akinsa ya kwanta yana ta juye juye
A Daren ranar Alhaji Bala ya amsa kiran Mahallici bayan uban wahalar daya sha haka aka tattara kasusuwansa aka binne shi
Tuni labarin rasuwarsa ya zagaye ko ina daidaiku mutane ne kawai ke mishi addu'ar Samun rahamar Allah
Mahaifiyarsa tayi kuka tayi nadama da bata binciki irin sana'ar da Alhaji Bala yaringa yi ba gashi duk kud'in daya Tara da dukiyoyin da ya ajiye bai amfanesu da komai ba bai hana Alhaji Bala mutuwa ba bai hanata b'uya ta k'asa fitowa Cikin bainar jama'a
*3months later*
Idan kaga su Samha baza ka gane su ba sabida tsabar kwanciyar hankalin da suka samu a gidajen mazajensu
Mazajensu basu da wani burin da ya wuce su faranta musu dan suna balain sansu
Quote
*get married to the person who loves and is ready to spend d rest of his life with you than for you to marry d person who you love d person u loved would take advantage of that love u have for him and misbehave cos u are going to tolerate him bcos of d love u have for him but wen you get married to the person dat loves you so much dear u would be treated like a queen cos there is no any woman on earth that can compare herself with you and steal your man from you be wise in choosing your life partner don't go for what your hrt loves so much*
Akram kamar ya had'iye Samha sabida so da kauna
Samha kullum tana tare da Saheeba suna hirar yanda zasu ringa farantawa mazajensu kowace na d'auke da juna biyu
Haka ma Suhaima tana jin dadin zaman gidan Aurenta abinda ya rage mata jin dadi shine nisan da tayi da 'yan uwanta amma duk da haka kullum tana mak'ale da waya a kunnenta suna waya dasu
Saiam da Safna kuwa duk sun haihu sun sanyawa 'yay'ansu Sunan Hajiya Nafeesa dan dukansu mata suka Haifa 'yar Saiam ana ce mata momy yar Safna ana ce mata Ammi
B'angaren Alhaji Nazifi kuwa tun yana d'auke kansa yana nisanta kansa da Nazifa har sai da yazo ya fara kulata sabida yanda ta jajirce wajen faranta mishi rai duk wani Abu data San zai faranta mishi rai yinshi kawai take tuni shima ya koma d'an yaro yafara soyewa dan Nazifa dama yarinya ce tunda mijinta ya mutu bata k'ara Aure ba duk wata yakan lek'a gidajen 'ya'yansa yaga lafiyarsu
Hajiya Lubna kuwa tuni ta samu d'an garinsu ta Aura duk da yana da mata ita taje ata biyu hankalinta a kwance yake dan tasan irin sana'ar da yake yi idan ta tuna Naila takan yi kuka ta bita da addu'a
*Alhamdulillahi rabbil alamin anan na kawo karshen Bak'in Dare kura kuran danayi a ciki Allah ya yafemin ina kaunarku tamkar yanda kuke kaunata masoyana da bazarku nake dancing thanks so very much for d love and support sai kunjini sooner or later*