Sashe 3
Babana Da Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai ya raxana da jin kalamanta, bai taba xaton akwai abinda xai rabashi da Mami a ynxu ba saboda ta xamo ginshiqin rayuwarsa,
Auren soyayya sukayi, tun saurayi da budurwa, yana sonta tana sonsa.....
har ya dawo gida bashida sukuni tunaninsa yanda xai bada jinin Mami, ya kasa barci sai faman juye juye yake akan gado, duk abinnan da yake akan idonta tana kwance tana kallonsa,
Ta matso a hankali xuwa garesa,
Meke damun ka alhaji, yayi firgigit yana kallonta da mamaki,
Kada dai hr ynxu kana tunanin su musa ne? Ya girgixa kansa hawaye suka xubo masa, hankalinta yayi matuqar tashi,
Meke faruwa meke damunka? Ya janyota sosai jikinsa ya rungumeta...
Ki yafe min, ki yafe min Amina,
Jikinta ya ďauki rawa,
Ba abinda kayimin a xamana dakai, inma kayi na yafe ma nima ka yafemin,
Ya sauke ajiyar xuciya yana qanqame da ita yana jin sonta har cikin ransa Kuma har lokacin bai daina hawaye ba,
Ta maida kanta qirjinsa hankalinta ya kasa kwanciya da yanayin mijinta tabbas akwai abinda ke damunsa yake boye mata, Gobe da safe xata tuntubesa ya gaya mata damuwarsa....
Suna haka hr barci ya ďauke ta, ya sumbaceta sosai kafin ya janyo wani Jan kyalle qarqashin pillow ďinsa....
BABANA DA MIJINA
©Fertymerh Xarah 💞
5
Rumtse idanuwansa yayi kafin ya ďora mata kyallen a jikinta,
A hankali ta buďe idanuwanta tana kallon sa sakamakon wani raďaďi da taji a xuciyarta,
A hankali bakinta Na soma motsi kafin idanun su rufe dai dai lokacin numfashinta na ďauke,
Cikin wani irin yanayi ya rungumota jikinsa haďe da fashewa da wani irin kuka mai tsuma xuciya,
Mutuwar Mami sosai ta girgixa mutane, yan uwa da abokan arxiki bama kamar fatyma da fauxiya,
Shi kansa baba idan ya shiga gidan ya sami Fauxiya jikin fatyma sai hankalinsa ya tashi saboda tsananin tausayinsu da tausayin kansa, a lokacin Fauxiya is 6yrs, sun xama marayu.....
Ma'aikatan gidan ya qara saboda kula dasu, basu da wani aiki a gidan daga ci sai kallo sai barci, Fatin ce batada hutu saboda karatu...
Bayan wani lokaci akayi xaben siyasa Kuma yaci, sai ya Gina masu wani qaton gida mai hawan bene guda biyu kowane da gate ďinsa sai aka xagaye gidajen aka maida shi gate ďaya as 2 in 1,
Cikin ďaya suka tare sai ďayan ya ajiye idan fatyma xatayi aure su tare a gidan saboda bayaso tayi nesa dashi ko kaďan,
Sosai taji daďin haka ynda takeji a xuciyarta baxata iya barin qanwarta da mahaifinta ba, she is happy with the house, sai ta rungume mahaifinta cikin farinciki shima sai ya tsinci kansa cikin nishaďi ganin fatyma taji daďi...
*
Ahmad Deedah bayan rasuwar mahaifiyarsa, ya karbi tayin oga nas suna xuwa wurare da dama sata, ya kware ya iya bama kamar harbin bindiga, baya kissa kamar sauran abokansa sai dai ya tsoratar da bindiga, haka Kuma idan police sun masu taurin kai wajen bibiyarsu yakan harbi mutum a hannu ko qafa,
Cikin lokaci qanqani yayi fice ya xama gwarxo aciki Wanda oga nas ke alfahari dashi, duk suka fita operation sai sunci nasara wannan shine dalilin dayasa oga nas yabawa Deedah matsayi babba a cikinsu Kuma yakeji dashi and again yana tsoronsa domin mutum ne kaifi ďaya idan yace eh ko A'a ba Wanda ya isa ya lankwasa sa,
Bayan wani lokaci ya nemi aikin banki kai tsaye ya samu cos kuďi ke mgn Kuma ya bada,
Ya kanje aiki tunda sassafe baxai dawo ba sai marece, idan yayi wanka yaci abinci xai fice inda sauran abokansa inhar baxasuje sata ba a Wannan ranar,
Idan ka ganshi Kaga kamillin mutum, qasaitaccen namiji mai ji da kyau da kuďi, bafillatanin gaske, baya neman mata xina,baya shan giya matsalar ďaya ce DAN FASHI.....
Haďuwar sa da fatyma ya samo asaline a bank, taje verification,
Daga yanayin tafiyarta xaka gane nutsuwarta da kamalarta sai dai kallo ďaya xaka mata ka fahimci baa hayyacinta take ba, kai tsaye ta shiga bankin hannuwanta duka Acikin Jakarta da alama abu take nema tana tafe tana dubawa,
dai dai lokacin ya fito daga office ďinsa, sanye da baqaqen suit, hannuwansa da laptop yana tafe shima yana latsa ta cikin sauri...
Kicibis sukayi karo da juna, daga shi hr ita kayan dake hannuwansu suka xube a qasa, laptop ďin ta ďauke wuta,
Ya salam... ta furta a hankali bayan ta sunkuya daukar laptop ďin bata damu da nata kayan ba, ta ďago tana kallonsa yana tsaye Idanunsa sanye da farin glass daga kallo ďaya xaka fahimci bacin rai sosai kwance a fuskarsa, sai ta tsinci kanta cikin ruďewa Abinda bata tabayi ba,
Am sorry please, ya karbi laptop ďin haďe da Jan dogon tsaki ya fice tabi bayansa da kallo xuciyarta na bugawa kafin ta maido hankalinta ga kayanta dake xube a qasa, ta sunkuya ta haďa kayanta ta fice....
Ta jima sosai a bankin kafin ta gama verification ďinta, tana gab da fitowa wayarta ta ďauki qara, ta ciro ta Jakarta Dr.hadixa, sai a lokacin ta tuna da Kuďin dake Jakarta xata tura mata,
Oh sorry Dr. Ina banki ynxu xn turo maki Kuďin.... ta faďa bayan ta ďauki Wayar,
Ta juya da sauri,inda ta fito ta koma tayi masa bayani, ya nuna mata office ďin, tayi godiya ta juya ta fice...
Da Sallama ta shiga office ďin, yana xaune Wannan Karon ba glass idanuwansa ya xubawa Mai gyaran laptop ďin ido, tsoronsa kada taqi tashi saboda muhimman abubuwan dake ciki,
Sallamarta ta janyo hankalinsa gareta,
ita ďin ce, me taxo yi office ďinsa, itama tayi mamakin ganinsa jikinta yayi sanyi ganin ana gyaran laptop ďin, ta maida kallonta garesa hr lokacin fuskarsa ba walwala,
Dama na xone na baka haquri, it seems like na bata ma rai, ni bnganka ba ban San yanda akayi Hakan ta faru ba kayi haquri,
Ya sauke ajiyar xuciya,
Is ok ba komai, is not your fault is mine..
Tace A'a laifina ne...
Yace laifina ne..
Tace shikenan Nagode ta juya xata fice ya tsaidata,
Ba Wannan ya kawo ki ba, menene, sai a lokacin ta tuna ta ciro Kuďin Jakarta ta miqa masa,dai dai lokacin da aka gama gyaran laptop ďin sosai yaji daďi,
Nan ma bata jima ba ta fice da sauri xuwa asibiti...
My wattpad Phertymer
BABANA DA MIJINA
©Fertymerh Xarah 💞
6
2 days....
Ta fito cikin shirinta na xuwa aiki, Fauxy na bayanta sai rigima take mata yau sai taje da Ita asibiti,
Idan naje dake, skul ďin ki fa, Sannan bakyaji ne baxaki xauna inda xan xaunar dake ba, xakije...... tayi Saurin katseta,
Anty kije dani dan Allah, I will be a good girl,
Ta sanya Labcoat ďinta ta dubi Dijeh Mai kula da Fauxy,
Tace dijeh ki ďauki uwar rainonki ba inda xanje da Ita kisanya mata uniform ďinta kada tayi late.... idanun Fauxiya sukayi rau sai ga hawaye
Please Anty kije dani, bana son Skul yau,
Fatyma ta fice da sauri dan bata son ganin hawayenta, Fauxiya Kuwa ta soma Kuka sosai...
Harta xo asibiti Kukan Fauxy ke mata yawo akai, office ďinta ta nufa ta ajiye kayanta kana taje duba patient ďinta data bari a jiya,
Gynaec suka haďu da Dr. Merah,
Morning Dr.
Morning inlaw (yanda yake kiranta saboda Fauxy da ďansa Sultan) you are late today,
Am sorry, fitinar Fauxiya ce tana so naxo da Ita,
Fauxie uwayen rigima itada sultan, ya miqa mata file dake hannunsa Dead Case ne, Matar ta mutu after delivering amma yaron da ransa,
Ta Karbi file ďin tana dubawa, a tare suka juya inda ya cigaba da mata bayani jiya cikin dare an kawo wani patient accident case, ya xubar da jini da yawa, xnje gida shiyasa na damqawa Bakori case ďinsa, ku kula dashi Pls,
Shikenan ta faďa, ya fice, a hanya suka haďu da Dr Hadixa suna tafe suna hira har suka iso A&E....
She was shocked to see him, mutumin da suka haďu a banki, garin ya haka ta faru she don't know, sai ta tsinci kanta cikin tausayinsa, shima kallon mamaki yake mata is she a doctor? tambayar da yayiwa kansa,
Ya jikin ta faďa tana kallonsa,
Alhamdulillah ya faďa a sanyaye....
A ranar ita ta kula dashi saboda Bakori is busy
Sosai Ahmad yaji daďi,
Oga nas da yaransa sunxo dubiyarsa, idanu fatyma ke binsu dashi cikin shigarsu ta mutunci baxaka taba gane ko su Waye ba, sosai sun birgeta ynda suke mutunta junansu sai dai abu ďaya na ďaure mata kai ba Wanda yaxo daga gefen Ahmad uwa ko sister kamar xata tambayeshi sai tayi shiru wannan ba hurumin ta bane,
2:00pm
Lokacin tashinta aiki yayi ta soma harhaďa kayanta, hrta shiga mota ta tuna da patient ďinta, taje ta sanardashi she is going....
Ya tsura mata ido hr lokacin baisan sunan taba and he need to know....
Hr ta juya sai Kuma ta kallesa,
Sorry to ask, ba wani naka da xaixo ya xauna da kaine kafin Dr. Umayma taxo ita ke on duty,
Ya girgixa kansa,
Babu, NI MARAYA NE..... ya faďa Idanunsa akanta, bnda kowa bayan abokaina,
Sosai ta tausaya masa ta gyara tsayuwarta,
Ka Kira ďaya daga cikin abokanka ya tsaya da kai, ba amfanin barinka kai kaďai cos nurses baxasuyi jinyarka ba,
Hakane I will Insha Allah, tnx for your care, ta gyada Kai ta juya yayi Saurin tsaidata,
Your name Pls....
Dr. Fatyma Abdallah,
Sunan Mai daraja da muhimmanci a rayuwata, sunan mahaifiyata nake kiranta da Inna, xn iya kiranki da Ummi?
Ta girgixa Kai tana kallonsa cikin tausayawa jikinta na soma rawa data tuna Mami, ta share hawayen idanunta,
Nima na rasa mahaifiyata da yan'uwana, am alone with my sister sai mahaifina, ka kirani da Iman shine laqamina,
Allah ya gafarta masu, tace Amin ta soma share hawayenta abinda ya faďa ya sanyata juyowa da sauri tana kallonsa,
Ki aureni Iman.... Tsananin mamaki ya sanyata furta komai Illa idanu data xuba masa shima kallonta yake, she is not dat beauty tana da nata dai dai ita, haskenta shi ya qara mata kyau Wanda xakayi tunanin ita wata muguwar kyakkyawa ce, sanyin halinta da nutsuwarta yaji yana raayinta.....
Batare data tankaba tasa kai tabar ďakin yabita da kallo..
Auren soyayya sukayi, tun saurayi da budurwa, yana sonta tana sonsa.....
har ya dawo gida bashida sukuni tunaninsa yanda xai bada jinin Mami, ya kasa barci sai faman juye juye yake akan gado, duk abinnan da yake akan idonta tana kwance tana kallonsa,
Ta matso a hankali xuwa garesa,
Meke damun ka alhaji, yayi firgigit yana kallonta da mamaki,
Kada dai hr ynxu kana tunanin su musa ne? Ya girgixa kansa hawaye suka xubo masa, hankalinta yayi matuqar tashi,
Meke faruwa meke damunka? Ya janyota sosai jikinsa ya rungumeta...
Ki yafe min, ki yafe min Amina,
Jikinta ya ďauki rawa,
Ba abinda kayimin a xamana dakai, inma kayi na yafe ma nima ka yafemin,
Ya sauke ajiyar xuciya yana qanqame da ita yana jin sonta har cikin ransa Kuma har lokacin bai daina hawaye ba,
Ta maida kanta qirjinsa hankalinta ya kasa kwanciya da yanayin mijinta tabbas akwai abinda ke damunsa yake boye mata, Gobe da safe xata tuntubesa ya gaya mata damuwarsa....
Suna haka hr barci ya ďauke ta, ya sumbaceta sosai kafin ya janyo wani Jan kyalle qarqashin pillow ďinsa....
BABANA DA MIJINA
©Fertymerh Xarah 💞
5
Rumtse idanuwansa yayi kafin ya ďora mata kyallen a jikinta,
A hankali ta buďe idanuwanta tana kallon sa sakamakon wani raďaďi da taji a xuciyarta,
A hankali bakinta Na soma motsi kafin idanun su rufe dai dai lokacin numfashinta na ďauke,
Cikin wani irin yanayi ya rungumota jikinsa haďe da fashewa da wani irin kuka mai tsuma xuciya,
Mutuwar Mami sosai ta girgixa mutane, yan uwa da abokan arxiki bama kamar fatyma da fauxiya,
Shi kansa baba idan ya shiga gidan ya sami Fauxiya jikin fatyma sai hankalinsa ya tashi saboda tsananin tausayinsu da tausayin kansa, a lokacin Fauxiya is 6yrs, sun xama marayu.....
Ma'aikatan gidan ya qara saboda kula dasu, basu da wani aiki a gidan daga ci sai kallo sai barci, Fatin ce batada hutu saboda karatu...
Bayan wani lokaci akayi xaben siyasa Kuma yaci, sai ya Gina masu wani qaton gida mai hawan bene guda biyu kowane da gate ďinsa sai aka xagaye gidajen aka maida shi gate ďaya as 2 in 1,
Cikin ďaya suka tare sai ďayan ya ajiye idan fatyma xatayi aure su tare a gidan saboda bayaso tayi nesa dashi ko kaďan,
Sosai taji daďin haka ynda takeji a xuciyarta baxata iya barin qanwarta da mahaifinta ba, she is happy with the house, sai ta rungume mahaifinta cikin farinciki shima sai ya tsinci kansa cikin nishaďi ganin fatyma taji daďi...
*
Ahmad Deedah bayan rasuwar mahaifiyarsa, ya karbi tayin oga nas suna xuwa wurare da dama sata, ya kware ya iya bama kamar harbin bindiga, baya kissa kamar sauran abokansa sai dai ya tsoratar da bindiga, haka Kuma idan police sun masu taurin kai wajen bibiyarsu yakan harbi mutum a hannu ko qafa,
Cikin lokaci qanqani yayi fice ya xama gwarxo aciki Wanda oga nas ke alfahari dashi, duk suka fita operation sai sunci nasara wannan shine dalilin dayasa oga nas yabawa Deedah matsayi babba a cikinsu Kuma yakeji dashi and again yana tsoronsa domin mutum ne kaifi ďaya idan yace eh ko A'a ba Wanda ya isa ya lankwasa sa,
Bayan wani lokaci ya nemi aikin banki kai tsaye ya samu cos kuďi ke mgn Kuma ya bada,
Ya kanje aiki tunda sassafe baxai dawo ba sai marece, idan yayi wanka yaci abinci xai fice inda sauran abokansa inhar baxasuje sata ba a Wannan ranar,
Idan ka ganshi Kaga kamillin mutum, qasaitaccen namiji mai ji da kyau da kuďi, bafillatanin gaske, baya neman mata xina,baya shan giya matsalar ďaya ce DAN FASHI.....
Haďuwar sa da fatyma ya samo asaline a bank, taje verification,
Daga yanayin tafiyarta xaka gane nutsuwarta da kamalarta sai dai kallo ďaya xaka mata ka fahimci baa hayyacinta take ba, kai tsaye ta shiga bankin hannuwanta duka Acikin Jakarta da alama abu take nema tana tafe tana dubawa,
dai dai lokacin ya fito daga office ďinsa, sanye da baqaqen suit, hannuwansa da laptop yana tafe shima yana latsa ta cikin sauri...
Kicibis sukayi karo da juna, daga shi hr ita kayan dake hannuwansu suka xube a qasa, laptop ďin ta ďauke wuta,
Ya salam... ta furta a hankali bayan ta sunkuya daukar laptop ďin bata damu da nata kayan ba, ta ďago tana kallonsa yana tsaye Idanunsa sanye da farin glass daga kallo ďaya xaka fahimci bacin rai sosai kwance a fuskarsa, sai ta tsinci kanta cikin ruďewa Abinda bata tabayi ba,
Am sorry please, ya karbi laptop ďin haďe da Jan dogon tsaki ya fice tabi bayansa da kallo xuciyarta na bugawa kafin ta maido hankalinta ga kayanta dake xube a qasa, ta sunkuya ta haďa kayanta ta fice....
Ta jima sosai a bankin kafin ta gama verification ďinta, tana gab da fitowa wayarta ta ďauki qara, ta ciro ta Jakarta Dr.hadixa, sai a lokacin ta tuna da Kuďin dake Jakarta xata tura mata,
Oh sorry Dr. Ina banki ynxu xn turo maki Kuďin.... ta faďa bayan ta ďauki Wayar,
Ta juya da sauri,inda ta fito ta koma tayi masa bayani, ya nuna mata office ďin, tayi godiya ta juya ta fice...
Da Sallama ta shiga office ďin, yana xaune Wannan Karon ba glass idanuwansa ya xubawa Mai gyaran laptop ďin ido, tsoronsa kada taqi tashi saboda muhimman abubuwan dake ciki,
Sallamarta ta janyo hankalinsa gareta,
ita ďin ce, me taxo yi office ďinsa, itama tayi mamakin ganinsa jikinta yayi sanyi ganin ana gyaran laptop ďin, ta maida kallonta garesa hr lokacin fuskarsa ba walwala,
Dama na xone na baka haquri, it seems like na bata ma rai, ni bnganka ba ban San yanda akayi Hakan ta faru ba kayi haquri,
Ya sauke ajiyar xuciya,
Is ok ba komai, is not your fault is mine..
Tace A'a laifina ne...
Yace laifina ne..
Tace shikenan Nagode ta juya xata fice ya tsaidata,
Ba Wannan ya kawo ki ba, menene, sai a lokacin ta tuna ta ciro Kuďin Jakarta ta miqa masa,dai dai lokacin da aka gama gyaran laptop ďin sosai yaji daďi,
Nan ma bata jima ba ta fice da sauri xuwa asibiti...
My wattpad Phertymer
BABANA DA MIJINA
©Fertymerh Xarah 💞
6
2 days....
Ta fito cikin shirinta na xuwa aiki, Fauxy na bayanta sai rigima take mata yau sai taje da Ita asibiti,
Idan naje dake, skul ďin ki fa, Sannan bakyaji ne baxaki xauna inda xan xaunar dake ba, xakije...... tayi Saurin katseta,
Anty kije dani dan Allah, I will be a good girl,
Ta sanya Labcoat ďinta ta dubi Dijeh Mai kula da Fauxy,
Tace dijeh ki ďauki uwar rainonki ba inda xanje da Ita kisanya mata uniform ďinta kada tayi late.... idanun Fauxiya sukayi rau sai ga hawaye
Please Anty kije dani, bana son Skul yau,
Fatyma ta fice da sauri dan bata son ganin hawayenta, Fauxiya Kuwa ta soma Kuka sosai...
Harta xo asibiti Kukan Fauxy ke mata yawo akai, office ďinta ta nufa ta ajiye kayanta kana taje duba patient ďinta data bari a jiya,
Gynaec suka haďu da Dr. Merah,
Morning Dr.
Morning inlaw (yanda yake kiranta saboda Fauxy da ďansa Sultan) you are late today,
Am sorry, fitinar Fauxiya ce tana so naxo da Ita,
Fauxie uwayen rigima itada sultan, ya miqa mata file dake hannunsa Dead Case ne, Matar ta mutu after delivering amma yaron da ransa,
Ta Karbi file ďin tana dubawa, a tare suka juya inda ya cigaba da mata bayani jiya cikin dare an kawo wani patient accident case, ya xubar da jini da yawa, xnje gida shiyasa na damqawa Bakori case ďinsa, ku kula dashi Pls,
Shikenan ta faďa, ya fice, a hanya suka haďu da Dr Hadixa suna tafe suna hira har suka iso A&E....
She was shocked to see him, mutumin da suka haďu a banki, garin ya haka ta faru she don't know, sai ta tsinci kanta cikin tausayinsa, shima kallon mamaki yake mata is she a doctor? tambayar da yayiwa kansa,
Ya jikin ta faďa tana kallonsa,
Alhamdulillah ya faďa a sanyaye....
A ranar ita ta kula dashi saboda Bakori is busy
Sosai Ahmad yaji daďi,
Oga nas da yaransa sunxo dubiyarsa, idanu fatyma ke binsu dashi cikin shigarsu ta mutunci baxaka taba gane ko su Waye ba, sosai sun birgeta ynda suke mutunta junansu sai dai abu ďaya na ďaure mata kai ba Wanda yaxo daga gefen Ahmad uwa ko sister kamar xata tambayeshi sai tayi shiru wannan ba hurumin ta bane,
2:00pm
Lokacin tashinta aiki yayi ta soma harhaďa kayanta, hrta shiga mota ta tuna da patient ďinta, taje ta sanardashi she is going....
Ya tsura mata ido hr lokacin baisan sunan taba and he need to know....
Hr ta juya sai Kuma ta kallesa,
Sorry to ask, ba wani naka da xaixo ya xauna da kaine kafin Dr. Umayma taxo ita ke on duty,
Ya girgixa kansa,
Babu, NI MARAYA NE..... ya faďa Idanunsa akanta, bnda kowa bayan abokaina,
Sosai ta tausaya masa ta gyara tsayuwarta,
Ka Kira ďaya daga cikin abokanka ya tsaya da kai, ba amfanin barinka kai kaďai cos nurses baxasuyi jinyarka ba,
Hakane I will Insha Allah, tnx for your care, ta gyada Kai ta juya yayi Saurin tsaidata,
Your name Pls....
Dr. Fatyma Abdallah,
Sunan Mai daraja da muhimmanci a rayuwata, sunan mahaifiyata nake kiranta da Inna, xn iya kiranki da Ummi?
Ta girgixa Kai tana kallonsa cikin tausayawa jikinta na soma rawa data tuna Mami, ta share hawayen idanunta,
Nima na rasa mahaifiyata da yan'uwana, am alone with my sister sai mahaifina, ka kirani da Iman shine laqamina,
Allah ya gafarta masu, tace Amin ta soma share hawayenta abinda ya faďa ya sanyata juyowa da sauri tana kallonsa,
Ki aureni Iman.... Tsananin mamaki ya sanyata furta komai Illa idanu data xuba masa shima kallonta yake, she is not dat beauty tana da nata dai dai ita, haskenta shi ya qara mata kyau Wanda xakayi tunanin ita wata muguwar kyakkyawa ce, sanyin halinta da nutsuwarta yaji yana raayinta.....
Batare data tankaba tasa kai tabar ďakin yabita da kallo..