Sashe 29
Babana Da Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sautin dake ta mata kururuwa a kunne kenan a duk lokacin data xauna ita kaďai, wanda ke qara ruruta wutar nadamarta, irin nadamar da RAIHAN yayi a SALIMA MAKAUNIYA (shima littafin Pherty ne), to amma rabuwar ta xamo mata jifa'i...dai dai wannan halin data tsinci xuciyarta da ruhinta aciki na bege daso da qaunar gabaki ďaya,
Ta yarda harshe mugun abu ne, ya Allah kabamu linxaminshi a hannunmu, harshe yana kaimu ga wuta, yana kaimu sa'ira Kuma yana kaimu aljanna, again yana lalata mana rayuwa, mu dinga riqeshi ta hanyar tauna magana kafin mu faďeta,
Idan ya furta baya taba mayarda ita komai daďinta ko ďacinta, da Hausa (harshe), da turanci (tongue) da larabci (Lisan), wata tsokace mai amfani daban daban da Allah ya halitta a cikin bakinmu wadda in muka iya controlling ďinta xamu iya controlling ďin duka al'amuran rayuwarmu,
Me xatayi tayi repenting kuskuren data tafka a baya, Dr Merah ya kamata ta tunkara ko baffa? Waye xabinta a ciki, Dr Deen ko Sa'eed?......
My wattpad Phertymerh1
*Babana da mijina*
©Fertymerh Xarah 💞
39
Yinin yau duk suna tare da Sa'eed, yana xaune a office ďinta tana duba patient, little kuwa yana gun Deen tun jiya da yaje dashi bai dawo mata da shi ba,
Deen yaga xuwan Sa'eed asibitin bai damu ba a ynxu da yake yaqi da xuciyarsa na ganin ya fiddata a ransa,
Sanda Sa'eed xai tafi taje ta rakasa ta dawo kenan ta tsinkayo Dr Deen da wata budurwa a tsaye tana ďauke da little, yanayin ynda suke tafiya murmushi a fuskarsu kaďai xai nuna ma masoya ne, nan take taji wani abu ya taso ya tokare qirjinta,
Kai tsaye ta nufesu, little dake hannun yarinyar ta fisge, budurwar tayi tsaye tana kallonta da mamaki little kuwa kuka ya fara yana qoqarin sauka jikinta tare da miqowa Dr Deen hannunsa alamar ya karbesa,
Dukkansu an rasa mai bakin mgn har ta nufi office ďinta, Deen yayiwa budurwar Sallama ya fice da sauri yabi bayanta,
A office sai qoqarin goya yaron take amma yaqi, ya miqe mata a baya sai kuka yake,
Cikin xafin nama ya fisgo yaron daga bayanta haďe da hankaďata gefe, yaron ya qanqameshi sai ajiyar xuciya yake,
Sosai little ya saba da Deen fiye da mahaifiyarsa, yasan Deen sosai ko muryarsa yaji da gudu yake tunkararsa yana dariya,
Shi yake kallo a matsayin mahaifinsa, bai kuma aje shi nan kusa a xuciyarsa ba, Don ko kuka yakewa uwar idan bai sa baki ya rarrashesa ba baxai yi shiru ba, haka inya qi cin cereal ko abinci a hannunta indai yana gidan shike bashi,
Ta dubesa ranta a bace,
'kabani yarona,
Bai tankataba sai yaga little nason xuwa inda take da alama mamma yake son ta bashi, ba musu ya miqa mata yaron ta karbesa a fusace ta ajiye akan sofa kana ta xagaya ta xauna inda take duba patient, har lokacin kuma bai daina kuka ba,
Yasan baxata bashi ya sha ba yanda yaga ranta yake a bace to miye dalilin wannan fushin nata?
Fushin bai sauka daga fuskarsa ba amma ya sassauta murya,
'Kiyi haquri ki manta komai ki daukesa kibashi abinci,
Cikin bala'i tace
'idan kai ka haifar min shi sai kagayamin haqqinsa dake kanka, Yanxu incire inbaka abinka,
Yayi murmushi ya ďauki yaron yaje ya ďora a jikinta,
'naji bani na haifesa ba, nima Kuma bn fidda rai ba inaji a jikina Allah xai bani nawa,
Sai taga idanunshi sun juye sun koma luv colour wani irin situation ne da baxata iya mantawa da shi ba,irin halin da Deedah ke shiga kenan idan yana biďarta ba sai yayi mgn ba take ganewa, dan haka sai taji tsoron shayar dashi a gabansa ballantana ma tun jiya ta yayeshi, sai ta ďauko empty feeder tasa masa a baki yaqi karba, ta dubesa a raunane Idanunsa akanta cikin bacin rai,
'tun jiya na yayeshi..
'what? Kin yayeshi wannan wane irin yaye ne?
'na yayeshi ďana ne nikeda haqqi akansa,
Ransa ya qara baci har ya juya sai Kuma ya dawo ya ďauki yaron ya fice a fusace ta bisa da ido kawai,
Bata damu ba ta maida hankalinta ga duba files,
4pm ta isa gida yau, anan take jin labarin Deen yaxo ya kwashi kayan little duka ya tafi dashi, ba Wannan ne damuwarta ba a Yanxu, qirjinta ke ciwo sun cicciko tun jiya ba'a sha su ba, ga wani nauyi da suka mata har Xaxxabi take ji, daďin ta ďaya fauxie taje islamiya da xata dameta ne da surutu, tana fashin sallah sai ta kwanta kawai batare da taci abinci ba,
Shiru shiru bata fito ba har magrib, fauxie ma batasan tana gidan ba tana can cikin gida tana wasa, Adama ta shigo ta ganta a kwance,
'hajiya ba lfy ne yau kika xauna a ďaki,
'yauwa, kunun alkama ko kunun farar Shinkafa nake so kimin,
Shikenan tasa kai ta fice da sauri, sai ga fauxie ta shigo,
'anty ki Kira yaya yaxo yaje dani inda baffa tun jiya yaje da little bada niba,
Tayi mata banxa,
'kinji anty.... nan ma ta kyaleta dai dai lokacin wayarta na ďauki qara, tana dubawa taga sunan salima kamar baxata ďauka ba sai ta ďauka,
'kin ban mamaki fatyma, ki rasa inda xakiyi xawarcinki sai akan mijina, kinci amanar qawancenmu Kuma kinci amanar Deedah, abokin mijinki da qawarki saboda bakida hankali, to ga gidan ki shigo ki xauna kigani idan xaki iya kishi dani, kuma kisani agola baxai xauna mana a gida ba, ya Mtsewwwwww ta tsinke wayar,
'agola? Iman ta nanata sunan tana kallon wayarta, Yanxu yaronta ake kira agola?
'kinji anty... Fauxie ta katseta,
Cikin tsawa tace, ke kimin shiru banxa, get out please, da sauri ta fice cikin tsoron yanayinta,
*
Wallahi baka isa ba, kayi kaďan Sa'eed, kai ko kunya bakaji ka auri matar amininka,
'iyakar qarshen rashin kunyar kenan in aureta in kula da Ita in kula da yaronta shine na riqe amana, inason Iman baki isa ki hanamin auren taba,
'wallahi koni ko ita a gidan,
'na zabi Iman,
'haka kace, haka kace?
'eh haka nace, to me kike min a gidannan ba abinda kikemin ba kulawarki ba kulawar yarana, su kansu na tabbata idan na kawo Iman a gidannan xasuji daďin kasancewa da Ita, kewai ko kunya bakyaji kullum sai anyi miki faďa akan yanda xaki kula da miji da gidanki, duk sanda xn sami habbi a gidannan inajin yanda take maki faďa kike gwatsaleta, nagaji da xama a hakan shiyasa na gayamiki xn auri Iman,
Kuka take shabe shabe, duk abinda ta samu a ďakin jifansa take dashi, yau takai salima harda xagin Sa'eed, kuma tayi rantsuwa Iman bata isa ta shigo gidan ba indai tana raye, yasa kai ya fice bai qara bi ta kanta ba....
Tunowa da Deedah da kalmar da aka jefi ďanta da Ita yasanyata kuka a ranar, har safiya bata rumtsa ba kuma Sa'eed yaxo da kansa yabata haquri tare da rarrashinta, baxai haďe su a gida ďaya ba kowa da nata gidan sai taji sanyi a xuciyarta ta qara amincewa da son da Sa'eed ke yi mata.
Yau kwana uku kenan bataje asibiti ba tana gida ba lafiya, Deen bai gantaba Kuma bai damu ba, amma yau yayi niyar kaimata little meyiwuwa tayi xuciya da yaron ne shiyasa ta daina fitowa asibiti,
Tana xaune falo sanye da hijab ya shiga da Sallama, bai bari sun haďa ido ba, yanayin fuskarsa kaďai xai nuna mata har lokacin yana fushi da Ita, duk sai taji wani iri a jikinta ta xuba masa idanuwa tana kallonsa,
Gayen ya haďu qarshe ga iya shiga ta suit da shadda, kai har white cotton lace da qananan kaya ma kyau suke masa, idaniya basa gajiya da kallonshi harga maza yan uwansa bama mata kaďai ba, ga yawan sumar jiki data kai, bata taba ganinshi cikin rashin walwala ba kamar yau,
Taji sabon al'amari yana fisgar xuciyarta game dashi, tsigar jikinta na tashi, ji take kamar ta ďora kanta a kafadunsa taji dalilin damuwar da yake ciki inda hali ma ta rungumeshi,
Kai tsaye ya nufeta ya ajiye little a gefenta, qamshin turarensa dana hucinsa suka gauraye suka daki hancinta,
Ya ilahi ta furta a hankali tare da kai hannunta ta dafe qirjinta sabida Karfin bugunsa daya qaru, meke damuna ne yau akan Deen? Juyowar nan da xatayi sai idanunsu cikin na juna yayi maza ya ďaure fuska ita kuma duk kunya ta kamata tunda ya kamata tana mishi kallon kurilla kamar bata taba ganinshi,
Daga kallon da yayi mata nan take ya gane bata lfy, idanunta sun xurma kaďan fuskarta tayi rama har xaiyi mata mgn sai Kuma ya fasa yasakai ya bar falon, ta bisa da kallo,
Ta yarda ta saduda ta amince Deen ya haramta gareta, soyayyarsu ta xama mafarki mai daďi irin Wanda ďan Adam kanyi ya farka yana mai cixon yatsar sa kasancewarsa reality,
_'dreams are concerned but not all dreams are born alive, some are aborted, others are still born._
Kalaman..... Noble Laureate ZAINAB ALKALI.....
My wattpad Phertymerh1
*Babana da mijina*
©Fertymerh Xarah 💞
*Dis page is for you, Shafaatu Zurmi, Pherty b-b, and Aneesa A Rimi*
41
Tun daga lokacin bata qara sanya Sa'eed a idanuwanta ba, ga Deen ya daina kulata tuntuni ma, ta shiga damuwa sosai,
Little ba lfy koda wasa baiyi yunqurin gayamata ba yasan halinta akan ruďewa, duk da Xaxxabi ne kawai yakeyi, shike Kula da yaron har a asibiti yana tare dashi, bata taba sanin baida lfy ba har yaron yasami lfy, daga baya ne takejin labarin a gurin baffa.
1 month....
Kai tsaye ta shirya ta nufi bank inda Sa'eed, akayi Sa'a shi kaďai ne a office ďinsa, suna haďa ido sai da sukaji wani iri a xuciyarsu, yayi qarfin halin ďauke Idanunsa akanta haďe da sakin malalacin murmushi wanda bai kai xucci ba,
Yanayin fuskarsa ya Sanya ta nufi cikin office ďin cikin kwarin gwiwa ta sami guri ta xauna,
'barka da xuwa, me xan sanya a kawo maki,
'need nothing Sa'eed... sai kuma tayi shiru idanunta sunyi rau, shima shirun yayi xuciyarsa na bugawa,
'ya su little da fauxie,
'Alhamdulillah...
'ko da matsala ne Iman? ta gyada kai tana kallonsa haďe da share hawayen dana xubo mata,
Ta yarda harshe mugun abu ne, ya Allah kabamu linxaminshi a hannunmu, harshe yana kaimu ga wuta, yana kaimu sa'ira Kuma yana kaimu aljanna, again yana lalata mana rayuwa, mu dinga riqeshi ta hanyar tauna magana kafin mu faďeta,
Idan ya furta baya taba mayarda ita komai daďinta ko ďacinta, da Hausa (harshe), da turanci (tongue) da larabci (Lisan), wata tsokace mai amfani daban daban da Allah ya halitta a cikin bakinmu wadda in muka iya controlling ďinta xamu iya controlling ďin duka al'amuran rayuwarmu,
Me xatayi tayi repenting kuskuren data tafka a baya, Dr Merah ya kamata ta tunkara ko baffa? Waye xabinta a ciki, Dr Deen ko Sa'eed?......
My wattpad Phertymerh1
*Babana da mijina*
©Fertymerh Xarah 💞
39
Yinin yau duk suna tare da Sa'eed, yana xaune a office ďinta tana duba patient, little kuwa yana gun Deen tun jiya da yaje dashi bai dawo mata da shi ba,
Deen yaga xuwan Sa'eed asibitin bai damu ba a ynxu da yake yaqi da xuciyarsa na ganin ya fiddata a ransa,
Sanda Sa'eed xai tafi taje ta rakasa ta dawo kenan ta tsinkayo Dr Deen da wata budurwa a tsaye tana ďauke da little, yanayin ynda suke tafiya murmushi a fuskarsu kaďai xai nuna ma masoya ne, nan take taji wani abu ya taso ya tokare qirjinta,
Kai tsaye ta nufesu, little dake hannun yarinyar ta fisge, budurwar tayi tsaye tana kallonta da mamaki little kuwa kuka ya fara yana qoqarin sauka jikinta tare da miqowa Dr Deen hannunsa alamar ya karbesa,
Dukkansu an rasa mai bakin mgn har ta nufi office ďinta, Deen yayiwa budurwar Sallama ya fice da sauri yabi bayanta,
A office sai qoqarin goya yaron take amma yaqi, ya miqe mata a baya sai kuka yake,
Cikin xafin nama ya fisgo yaron daga bayanta haďe da hankaďata gefe, yaron ya qanqameshi sai ajiyar xuciya yake,
Sosai little ya saba da Deen fiye da mahaifiyarsa, yasan Deen sosai ko muryarsa yaji da gudu yake tunkararsa yana dariya,
Shi yake kallo a matsayin mahaifinsa, bai kuma aje shi nan kusa a xuciyarsa ba, Don ko kuka yakewa uwar idan bai sa baki ya rarrashesa ba baxai yi shiru ba, haka inya qi cin cereal ko abinci a hannunta indai yana gidan shike bashi,
Ta dubesa ranta a bace,
'kabani yarona,
Bai tankataba sai yaga little nason xuwa inda take da alama mamma yake son ta bashi, ba musu ya miqa mata yaron ta karbesa a fusace ta ajiye akan sofa kana ta xagaya ta xauna inda take duba patient, har lokacin kuma bai daina kuka ba,
Yasan baxata bashi ya sha ba yanda yaga ranta yake a bace to miye dalilin wannan fushin nata?
Fushin bai sauka daga fuskarsa ba amma ya sassauta murya,
'Kiyi haquri ki manta komai ki daukesa kibashi abinci,
Cikin bala'i tace
'idan kai ka haifar min shi sai kagayamin haqqinsa dake kanka, Yanxu incire inbaka abinka,
Yayi murmushi ya ďauki yaron yaje ya ďora a jikinta,
'naji bani na haifesa ba, nima Kuma bn fidda rai ba inaji a jikina Allah xai bani nawa,
Sai taga idanunshi sun juye sun koma luv colour wani irin situation ne da baxata iya mantawa da shi ba,irin halin da Deedah ke shiga kenan idan yana biďarta ba sai yayi mgn ba take ganewa, dan haka sai taji tsoron shayar dashi a gabansa ballantana ma tun jiya ta yayeshi, sai ta ďauko empty feeder tasa masa a baki yaqi karba, ta dubesa a raunane Idanunsa akanta cikin bacin rai,
'tun jiya na yayeshi..
'what? Kin yayeshi wannan wane irin yaye ne?
'na yayeshi ďana ne nikeda haqqi akansa,
Ransa ya qara baci har ya juya sai Kuma ya dawo ya ďauki yaron ya fice a fusace ta bisa da ido kawai,
Bata damu ba ta maida hankalinta ga duba files,
4pm ta isa gida yau, anan take jin labarin Deen yaxo ya kwashi kayan little duka ya tafi dashi, ba Wannan ne damuwarta ba a Yanxu, qirjinta ke ciwo sun cicciko tun jiya ba'a sha su ba, ga wani nauyi da suka mata har Xaxxabi take ji, daďin ta ďaya fauxie taje islamiya da xata dameta ne da surutu, tana fashin sallah sai ta kwanta kawai batare da taci abinci ba,
Shiru shiru bata fito ba har magrib, fauxie ma batasan tana gidan ba tana can cikin gida tana wasa, Adama ta shigo ta ganta a kwance,
'hajiya ba lfy ne yau kika xauna a ďaki,
'yauwa, kunun alkama ko kunun farar Shinkafa nake so kimin,
Shikenan tasa kai ta fice da sauri, sai ga fauxie ta shigo,
'anty ki Kira yaya yaxo yaje dani inda baffa tun jiya yaje da little bada niba,
Tayi mata banxa,
'kinji anty.... nan ma ta kyaleta dai dai lokacin wayarta na ďauki qara, tana dubawa taga sunan salima kamar baxata ďauka ba sai ta ďauka,
'kin ban mamaki fatyma, ki rasa inda xakiyi xawarcinki sai akan mijina, kinci amanar qawancenmu Kuma kinci amanar Deedah, abokin mijinki da qawarki saboda bakida hankali, to ga gidan ki shigo ki xauna kigani idan xaki iya kishi dani, kuma kisani agola baxai xauna mana a gida ba, ya Mtsewwwwww ta tsinke wayar,
'agola? Iman ta nanata sunan tana kallon wayarta, Yanxu yaronta ake kira agola?
'kinji anty... Fauxie ta katseta,
Cikin tsawa tace, ke kimin shiru banxa, get out please, da sauri ta fice cikin tsoron yanayinta,
*
Wallahi baka isa ba, kayi kaďan Sa'eed, kai ko kunya bakaji ka auri matar amininka,
'iyakar qarshen rashin kunyar kenan in aureta in kula da Ita in kula da yaronta shine na riqe amana, inason Iman baki isa ki hanamin auren taba,
'wallahi koni ko ita a gidan,
'na zabi Iman,
'haka kace, haka kace?
'eh haka nace, to me kike min a gidannan ba abinda kikemin ba kulawarki ba kulawar yarana, su kansu na tabbata idan na kawo Iman a gidannan xasuji daďin kasancewa da Ita, kewai ko kunya bakyaji kullum sai anyi miki faďa akan yanda xaki kula da miji da gidanki, duk sanda xn sami habbi a gidannan inajin yanda take maki faďa kike gwatsaleta, nagaji da xama a hakan shiyasa na gayamiki xn auri Iman,
Kuka take shabe shabe, duk abinda ta samu a ďakin jifansa take dashi, yau takai salima harda xagin Sa'eed, kuma tayi rantsuwa Iman bata isa ta shigo gidan ba indai tana raye, yasa kai ya fice bai qara bi ta kanta ba....
Tunowa da Deedah da kalmar da aka jefi ďanta da Ita yasanyata kuka a ranar, har safiya bata rumtsa ba kuma Sa'eed yaxo da kansa yabata haquri tare da rarrashinta, baxai haďe su a gida ďaya ba kowa da nata gidan sai taji sanyi a xuciyarta ta qara amincewa da son da Sa'eed ke yi mata.
Yau kwana uku kenan bataje asibiti ba tana gida ba lafiya, Deen bai gantaba Kuma bai damu ba, amma yau yayi niyar kaimata little meyiwuwa tayi xuciya da yaron ne shiyasa ta daina fitowa asibiti,
Tana xaune falo sanye da hijab ya shiga da Sallama, bai bari sun haďa ido ba, yanayin fuskarsa kaďai xai nuna mata har lokacin yana fushi da Ita, duk sai taji wani iri a jikinta ta xuba masa idanuwa tana kallonsa,
Gayen ya haďu qarshe ga iya shiga ta suit da shadda, kai har white cotton lace da qananan kaya ma kyau suke masa, idaniya basa gajiya da kallonshi harga maza yan uwansa bama mata kaďai ba, ga yawan sumar jiki data kai, bata taba ganinshi cikin rashin walwala ba kamar yau,
Taji sabon al'amari yana fisgar xuciyarta game dashi, tsigar jikinta na tashi, ji take kamar ta ďora kanta a kafadunsa taji dalilin damuwar da yake ciki inda hali ma ta rungumeshi,
Kai tsaye ya nufeta ya ajiye little a gefenta, qamshin turarensa dana hucinsa suka gauraye suka daki hancinta,
Ya ilahi ta furta a hankali tare da kai hannunta ta dafe qirjinta sabida Karfin bugunsa daya qaru, meke damuna ne yau akan Deen? Juyowar nan da xatayi sai idanunsu cikin na juna yayi maza ya ďaure fuska ita kuma duk kunya ta kamata tunda ya kamata tana mishi kallon kurilla kamar bata taba ganinshi,
Daga kallon da yayi mata nan take ya gane bata lfy, idanunta sun xurma kaďan fuskarta tayi rama har xaiyi mata mgn sai Kuma ya fasa yasakai ya bar falon, ta bisa da kallo,
Ta yarda ta saduda ta amince Deen ya haramta gareta, soyayyarsu ta xama mafarki mai daďi irin Wanda ďan Adam kanyi ya farka yana mai cixon yatsar sa kasancewarsa reality,
_'dreams are concerned but not all dreams are born alive, some are aborted, others are still born._
Kalaman..... Noble Laureate ZAINAB ALKALI.....
My wattpad Phertymerh1
*Babana da mijina*
©Fertymerh Xarah 💞
*Dis page is for you, Shafaatu Zurmi, Pherty b-b, and Aneesa A Rimi*
41
Tun daga lokacin bata qara sanya Sa'eed a idanuwanta ba, ga Deen ya daina kulata tuntuni ma, ta shiga damuwa sosai,
Little ba lfy koda wasa baiyi yunqurin gayamata ba yasan halinta akan ruďewa, duk da Xaxxabi ne kawai yakeyi, shike Kula da yaron har a asibiti yana tare dashi, bata taba sanin baida lfy ba har yaron yasami lfy, daga baya ne takejin labarin a gurin baffa.
1 month....
Kai tsaye ta shirya ta nufi bank inda Sa'eed, akayi Sa'a shi kaďai ne a office ďinsa, suna haďa ido sai da sukaji wani iri a xuciyarsu, yayi qarfin halin ďauke Idanunsa akanta haďe da sakin malalacin murmushi wanda bai kai xucci ba,
Yanayin fuskarsa ya Sanya ta nufi cikin office ďin cikin kwarin gwiwa ta sami guri ta xauna,
'barka da xuwa, me xan sanya a kawo maki,
'need nothing Sa'eed... sai kuma tayi shiru idanunta sunyi rau, shima shirun yayi xuciyarsa na bugawa,
'ya su little da fauxie,
'Alhamdulillah...
'ko da matsala ne Iman? ta gyada kai tana kallonsa haďe da share hawayen dana xubo mata,