Sashe 13
Babana Da Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'fauxie na skul, school fees ďin ta naxo fiddawa gobe nake son naje na biya mata,
Yace hakane, nima Adnan gobe nakeson biya masa,
Tace ko na baka na fauxie ka haďa ka biya masu pls, ta ciro Kuďin daga jakarta ta miqa masa,
'nawa ne Kuďin,
'65,000
'barsu hannunki a Yanxu idan na tashi aiki kafin naje gida xn biya na karba gobe ina biya sai na kawo maki receipt ďin,
'shikenan Nagode sosai ta maida Kuďin jaka akan idon wasu matasa su kusan shidda da alama yan fashi ne,
'Nine da godiya, kinga Deedah kuwa? ta yatsina fuskarta
'naganshi, bara na tafi Sa'eed sai kaxo,
Sukayi Sallama ta shiga motarta ya juya cikin banki,
Tun da ta fito daga banki taga alamar kamar wata Mota na bin bayanta, ta glass take tsinkayosu motar cike take da maxa harda bindiga tana gani, hankalinta yayi matuqar tashi ta qara gudun motar sosai sai taga suma sun qara gudu,
Gudu take shararawa kan titi kamar xata tashi sama suna biye da Ita, su kansu dake cikin motar suna mamakin yanda ta iya Mota haka gashi sun kusa shiga gari xasuyi missing Kuďin da suka gani hannunta,
'world best ko asakarwa motar bullet ne, yarinyar ta kware wurin Mota sosai,
'A'a kada ku harbeta an shigo gari, asirin mu xai iya tonuwa kawai mubita muga gidan anjima muje mu karbi kason mu,
Tana shigowa layin su ta soma horn sosai tun kafin taxo gate an buďe mata ta shiga,
'kai gidan ďan siyasar nan ne Alhaji Abdallah fa,
'abin yaxo dai dai ai, muyi shiri sosai muxo gidan kasan akwai kuďi fa anan, muyi qoqari muci nasara dan naga harda yan sanda ke gadin gidan da alama Mai gidan na gari, in sunyi gardama ayi watsin alburushi kowa ma akashe.....
Sukayi dariya haďe da jan motarsu da sauri suka bar layin,
My Wattpad Phertymerh1
Babana da mijina.......
©fertymerh Xarah 💞
22
Harabar gidan maqil take da maxa da mata yan siyasa haka ya tabbatar mata da cewa baba yana gari,
Da kyar ta iya samun guri tayi parking kasancewar motocin dake gurin birjik, har lokacin jikinta bai daina rawa ba,
Taron siyasa suka gama da alama, taga suna watsewa suna shiga motarsu ďaya bayan ďaya,
Ta fito daga cikin tata motar ďauke da jakarta, ta rufe motar tayi hanyar gidanta anan taci Karo da baba ko ta ďaga fuska ta kallesa ballantana ta gaidasa, fuskarta a ďaure tamau tabi ta gabansa ta wuce batare da ta kallesa ba,
Kallo yabi ta dashi haďe da cixon labbansa cikin jin xafin halin ko inkula da ta nuna garesa a gaban mutane,
Tun kafin ta qarasa gidan take jiyo Kukan fauxie, ta duba agogon dake maqale a hannunta 11am baa isa tashi Skul ba to meya maida fauxie gida, ta hanxarta da sauri domin yanda take jiyo kukanta har cikin kanta Kuma ta tabbata baba ma yanajin Kukan yarinyar amma bai damu ba,
Tana shiga falon ta ganta jikin adama tana jijjigata sai kuka take tana kiran anty, anty,
Da sauri ta qarasa gurin adama tana tambayar meya sameta,
'hajiya tun ďaxu malamar su ta kawota batada lfy sai kuka take, Iman ta karbeta jikinta xafi sosai idanunta a lumshe da alama ta jima tana kuka yanda idanun suka kumbura fuskar tayi jawur, ta kalli adama
'amma shine kin san da haka bakimin waya kin sanarda ni ba, inda bn dawo ynxu bafa, kina nufin sai kibarta tayi ta kuka,
'kiyi haquri hajiya nagayawa yallabai babanta yace inje kawai nayi xaton xai xo ne shinake jira tun ďaxu shiru, Mtseww Iman taja tsaki ta xauna rungume da Ita tana kiran sunanta a hankali,
Sai ta buďe ido luuuu sai sukoma su rufe, taji kanta yafi xafi sosai, ta cire mata uniform ďinta tana faďin,
'ďauko min wata riga na sanya mata adama, ta juya bata jima ba sai gata ďauke da doguwar riga, Iman ta karba tana faďin, ďauko ruwa da panadol abata duk da nasan da wuya ta karbi magani,
'ai hajiya bataci abinci, foodflask ďinta komai bata taba,
'haďo mata tea mai xafi da sauri pls,
Ta sanya mata rigar,
'anty baba, kice baba yaxo anty,
'baxai xo ba fauxie kicire ranki da wannan Baban a ynxu, tashi kisha tea kisha magani, cikin kuka ta soma magana,
'Ni banaso baba nakeso yabani, anty kije dani inda baba, iman tayi shiru tana saurarenta tasan duk ciwon da fauxie xatayi idan ba baba yabata magani ko abinciba baxata karba ba tun tana qarama haka take shi yayi mata wannan sabon,
Adama ta dawo da kayan a hannunta duk rarrashinta da fauxie taqi ta karbi tea ďin,
Iman ta tashi ta fita, ta tsinkayosa tsaye tare da wani abokinsa har lokacin da sauran mutane a gidan ta qarasa batare da fargaba ba ta isa inda yake,
'baba! yaji ta sarai yayi tamkar baiji ba dama yasan sai ta nemesa tunda fauxie ba lfy, abokinsa yace bakaji fatyma na magana bane, ya juyo yana kallonta fuska a ďaure,
da kyar ta iya buďa baki tayi mgn badan ta so ba,
'baba fauxie ce ba lfy, kasan baxata ci abinci ba idan ba kai kabata ba,dan Allah kaxo ka bata,
Baiyi mgn ba ya juya yana kallon ďaya daga cikin mutanen sa hannu yayi masa yaxo da sauri, ta kunne yayi masa raďa ga mamakin Iman sai taga mutumin yaxo kusa da ita shikuma baba ya fice da abokinsa,
'hajiya gashi inji yallabai yace abaki a matsayin taimako ki Kula da qanwarki, ya miqa mata bandir na dubu ďaya, ta karbi kuďin tana juyasu a hannunta, ba dan uba uba bane da ta jefeshi da Kuďin ko xuciyarta xatayi sanyi,tana tsoron Allah ya kamata da wannan laifin, sai ta jefa Kuďin sama suka watse suka xubo qasa har a jikin baba, ya juyo a razane dan a zatonsa Sima ce ke masa ruwan kuďi kamar yanda ta saba sai yaga tsabanin haka ba shakka Kuďin da ya baiwa Iman ne tayi watsi dasu, yayi shiru yana kallonta ransa inyayi dubu ya baci a Wannan Karon irin Wulaqanci da tayi masa agaban mutanensa, kallonta yake kallonsa take duk cikinsu kowane fuskarsa ba walwala, ma'aikatan gidan masu shara da wankin motoci suka xo da gudu suna tsintar Kuďin, ta nuna su a yatsa,
'su ya dace kabaiwa Kuďin bani ba, bnxo neman taimako a gurin kaba, kuma badan fauxie ba, ba abinda xai kawoni gurinka,
Inaso in qara tunatar da kai, Annabi S. A. W yana cewa dukkanku makiyayane Kuma xn tambayi kowanenku akan yadda yayi kiwon da aka bashi,
'ya kai baba wace irin amsa gamsassa kashirya wadda xaka ba Allah ta'alah idan ya tambayeka akan wannan gobe qiyama,
'ka tuna samun Ya'ya wata baiwace da Allah yakeba Wanda yaso Kuma ya hana Wanda yaso daga cikin bayinsa, Sannan Kuma jarabawace daga Allah don yaga wanene xai godewa ni'imarsa Kuma wanene xai butulce, Ya'ya kiwone da Allah ya baka Kuma yayi alqawarin tambayarka,ta juya ta fice da sauri yana tsaye yana kallonta abokansa suna kallonsa cikin rashin fahimta tsakaninsa da yar'sa,
Har lokacin Fauxiya kuka take tana kiran baba,
Iman ta xauna kusa da ita,
'baba bayanan fauxie Kuma baba baxai xo ba, sha tea inkin sha magani inbaki chocolate kinsan yaya ya kawo maki wasu jiya, ta make kafada tana kallonta da idanu jawur,
'Ni banaso baba nakeso, anty ki kaini inda baba, wannan Karon sai ta daure mata fuska sosai ba alamar Wasa a tare da Ita, ta janyota ta matseta tsakanin qafafunta ita da adama suka mata ďure, bata wani sha da yawa ba ta kyaleta duk da acikin xafin ciwo take sai da Iman ta bige ta dan takaici ta qara rungume Iman ďin tana kuka sosai, jikinta yayi xafi sosai sai amai take yi, hakan yasa tayi mata allura, ta ďauketa tayi mata wanka ta rungumata a jikinta tana rarrashinta har tasamu tayi shiru, barci ya ďauketa, ta sauke ajiyar xuciya cike da tunanin halin da suke ciki,
Da dare Sa'eed da Deedah a tare suka shigo, sun tausaya halin da suka sami fauxie bama kamar Deedah dan har yafi Iman damuwa akan ciwonta,
Sa'eed ya tambayi kuďin skul fees ďin fauxie taje ta dauki anan take bashi lbrn Duk yanda tayi da mutanen da suka biyota kuma tana da tabbacin sai sunxo tunda taga sun dade suna dubin gidan,
Sa'eed yayi dariya yana fadin ba inda xasu xo Iman ki kwantar da hankalinki ballantana ma gida irin Wannan na siyasa ga police a gidan,
'taja guntun tsaki tana faďin na tsorata dasu da kyar nasha,
Sa'eed ya tashi da Kuďin a hannunsa yana faďin dama mata tsorone daku abinda bai xama babba ba shi kuke maidawa babba,
Iman tayi dariya kawai tana kallon fauxie dake jikin Deedah,
Duk Mgnr da suke akan kunne Deedah Kuma yasan sai sunxo tunda hartace sun tsaya suna kallon gidan, suma sun sha yin haka dole ne yayi shiri akansu dan baxaa basu ko kwandala ba,
Fauxie taqi yarda ya ajiyeta ballantana yaje ya raka Sa'eed sai yaje da Ita a kafadarsa bayan ya dawo ya kashe wayoyinsa gabaki ďaya dan bayajin xai fita a yau,
Fauxie ma ďakinsa ya wuce da Ita yasamu da kyar ya kwantar da Ita tunda tayi barci, da sauri yaje ya janyo bindigarsa bullet ya xuba mata kana ya ďura wasu a aljihunsa ya xauna yana latsar laptop ďinsa, Iman ta shigo tana tambayarsa wankan fa,
'ba Yanxu ba sai xuwa anjima ina wani abu ne, ta tabe bakinta ta fita,
Har 1:00am Deedah baiyi barci ba yana xaune kamar yanda tabarshi, Iman Kuwa tuni tayi barci, yanayi yana kallon window bai ďebe tsammani ga xuwansu ba,
Kamar a mafarki Iman taji Harbin bindiga xumbur ta miqe xaune dai dai lokacin da Deedah ya sauka daga Saman gadon,
'ina xakaje kanajin harbin bindiga ni Dama nasan sai sunxo,
'ki xauna ki Kula da fauxie ta fita da sauri,
Ta balcony ya tsaya yana kallonsu yana labe a gefe, tun daga Sama ya gane ba nasu bane sai ya fiddo bindigarsa haďe da gyarata,
Yace hakane, nima Adnan gobe nakeson biya masa,
Tace ko na baka na fauxie ka haďa ka biya masu pls, ta ciro Kuďin daga jakarta ta miqa masa,
'nawa ne Kuďin,
'65,000
'barsu hannunki a Yanxu idan na tashi aiki kafin naje gida xn biya na karba gobe ina biya sai na kawo maki receipt ďin,
'shikenan Nagode sosai ta maida Kuďin jaka akan idon wasu matasa su kusan shidda da alama yan fashi ne,
'Nine da godiya, kinga Deedah kuwa? ta yatsina fuskarta
'naganshi, bara na tafi Sa'eed sai kaxo,
Sukayi Sallama ta shiga motarta ya juya cikin banki,
Tun da ta fito daga banki taga alamar kamar wata Mota na bin bayanta, ta glass take tsinkayosu motar cike take da maxa harda bindiga tana gani, hankalinta yayi matuqar tashi ta qara gudun motar sosai sai taga suma sun qara gudu,
Gudu take shararawa kan titi kamar xata tashi sama suna biye da Ita, su kansu dake cikin motar suna mamakin yanda ta iya Mota haka gashi sun kusa shiga gari xasuyi missing Kuďin da suka gani hannunta,
'world best ko asakarwa motar bullet ne, yarinyar ta kware wurin Mota sosai,
'A'a kada ku harbeta an shigo gari, asirin mu xai iya tonuwa kawai mubita muga gidan anjima muje mu karbi kason mu,
Tana shigowa layin su ta soma horn sosai tun kafin taxo gate an buďe mata ta shiga,
'kai gidan ďan siyasar nan ne Alhaji Abdallah fa,
'abin yaxo dai dai ai, muyi shiri sosai muxo gidan kasan akwai kuďi fa anan, muyi qoqari muci nasara dan naga harda yan sanda ke gadin gidan da alama Mai gidan na gari, in sunyi gardama ayi watsin alburushi kowa ma akashe.....
Sukayi dariya haďe da jan motarsu da sauri suka bar layin,
My Wattpad Phertymerh1
Babana da mijina.......
©fertymerh Xarah 💞
22
Harabar gidan maqil take da maxa da mata yan siyasa haka ya tabbatar mata da cewa baba yana gari,
Da kyar ta iya samun guri tayi parking kasancewar motocin dake gurin birjik, har lokacin jikinta bai daina rawa ba,
Taron siyasa suka gama da alama, taga suna watsewa suna shiga motarsu ďaya bayan ďaya,
Ta fito daga cikin tata motar ďauke da jakarta, ta rufe motar tayi hanyar gidanta anan taci Karo da baba ko ta ďaga fuska ta kallesa ballantana ta gaidasa, fuskarta a ďaure tamau tabi ta gabansa ta wuce batare da ta kallesa ba,
Kallo yabi ta dashi haďe da cixon labbansa cikin jin xafin halin ko inkula da ta nuna garesa a gaban mutane,
Tun kafin ta qarasa gidan take jiyo Kukan fauxie, ta duba agogon dake maqale a hannunta 11am baa isa tashi Skul ba to meya maida fauxie gida, ta hanxarta da sauri domin yanda take jiyo kukanta har cikin kanta Kuma ta tabbata baba ma yanajin Kukan yarinyar amma bai damu ba,
Tana shiga falon ta ganta jikin adama tana jijjigata sai kuka take tana kiran anty, anty,
Da sauri ta qarasa gurin adama tana tambayar meya sameta,
'hajiya tun ďaxu malamar su ta kawota batada lfy sai kuka take, Iman ta karbeta jikinta xafi sosai idanunta a lumshe da alama ta jima tana kuka yanda idanun suka kumbura fuskar tayi jawur, ta kalli adama
'amma shine kin san da haka bakimin waya kin sanarda ni ba, inda bn dawo ynxu bafa, kina nufin sai kibarta tayi ta kuka,
'kiyi haquri hajiya nagayawa yallabai babanta yace inje kawai nayi xaton xai xo ne shinake jira tun ďaxu shiru, Mtseww Iman taja tsaki ta xauna rungume da Ita tana kiran sunanta a hankali,
Sai ta buďe ido luuuu sai sukoma su rufe, taji kanta yafi xafi sosai, ta cire mata uniform ďinta tana faďin,
'ďauko min wata riga na sanya mata adama, ta juya bata jima ba sai gata ďauke da doguwar riga, Iman ta karba tana faďin, ďauko ruwa da panadol abata duk da nasan da wuya ta karbi magani,
'ai hajiya bataci abinci, foodflask ďinta komai bata taba,
'haďo mata tea mai xafi da sauri pls,
Ta sanya mata rigar,
'anty baba, kice baba yaxo anty,
'baxai xo ba fauxie kicire ranki da wannan Baban a ynxu, tashi kisha tea kisha magani, cikin kuka ta soma magana,
'Ni banaso baba nakeso yabani, anty kije dani inda baba, iman tayi shiru tana saurarenta tasan duk ciwon da fauxie xatayi idan ba baba yabata magani ko abinciba baxata karba ba tun tana qarama haka take shi yayi mata wannan sabon,
Adama ta dawo da kayan a hannunta duk rarrashinta da fauxie taqi ta karbi tea ďin,
Iman ta tashi ta fita, ta tsinkayosa tsaye tare da wani abokinsa har lokacin da sauran mutane a gidan ta qarasa batare da fargaba ba ta isa inda yake,
'baba! yaji ta sarai yayi tamkar baiji ba dama yasan sai ta nemesa tunda fauxie ba lfy, abokinsa yace bakaji fatyma na magana bane, ya juyo yana kallonta fuska a ďaure,
da kyar ta iya buďa baki tayi mgn badan ta so ba,
'baba fauxie ce ba lfy, kasan baxata ci abinci ba idan ba kai kabata ba,dan Allah kaxo ka bata,
Baiyi mgn ba ya juya yana kallon ďaya daga cikin mutanen sa hannu yayi masa yaxo da sauri, ta kunne yayi masa raďa ga mamakin Iman sai taga mutumin yaxo kusa da ita shikuma baba ya fice da abokinsa,
'hajiya gashi inji yallabai yace abaki a matsayin taimako ki Kula da qanwarki, ya miqa mata bandir na dubu ďaya, ta karbi kuďin tana juyasu a hannunta, ba dan uba uba bane da ta jefeshi da Kuďin ko xuciyarta xatayi sanyi,tana tsoron Allah ya kamata da wannan laifin, sai ta jefa Kuďin sama suka watse suka xubo qasa har a jikin baba, ya juyo a razane dan a zatonsa Sima ce ke masa ruwan kuďi kamar yanda ta saba sai yaga tsabanin haka ba shakka Kuďin da ya baiwa Iman ne tayi watsi dasu, yayi shiru yana kallonta ransa inyayi dubu ya baci a Wannan Karon irin Wulaqanci da tayi masa agaban mutanensa, kallonta yake kallonsa take duk cikinsu kowane fuskarsa ba walwala, ma'aikatan gidan masu shara da wankin motoci suka xo da gudu suna tsintar Kuďin, ta nuna su a yatsa,
'su ya dace kabaiwa Kuďin bani ba, bnxo neman taimako a gurin kaba, kuma badan fauxie ba, ba abinda xai kawoni gurinka,
Inaso in qara tunatar da kai, Annabi S. A. W yana cewa dukkanku makiyayane Kuma xn tambayi kowanenku akan yadda yayi kiwon da aka bashi,
'ya kai baba wace irin amsa gamsassa kashirya wadda xaka ba Allah ta'alah idan ya tambayeka akan wannan gobe qiyama,
'ka tuna samun Ya'ya wata baiwace da Allah yakeba Wanda yaso Kuma ya hana Wanda yaso daga cikin bayinsa, Sannan Kuma jarabawace daga Allah don yaga wanene xai godewa ni'imarsa Kuma wanene xai butulce, Ya'ya kiwone da Allah ya baka Kuma yayi alqawarin tambayarka,ta juya ta fice da sauri yana tsaye yana kallonta abokansa suna kallonsa cikin rashin fahimta tsakaninsa da yar'sa,
Har lokacin Fauxiya kuka take tana kiran baba,
Iman ta xauna kusa da ita,
'baba bayanan fauxie Kuma baba baxai xo ba, sha tea inkin sha magani inbaki chocolate kinsan yaya ya kawo maki wasu jiya, ta make kafada tana kallonta da idanu jawur,
'Ni banaso baba nakeso, anty ki kaini inda baba, wannan Karon sai ta daure mata fuska sosai ba alamar Wasa a tare da Ita, ta janyota ta matseta tsakanin qafafunta ita da adama suka mata ďure, bata wani sha da yawa ba ta kyaleta duk da acikin xafin ciwo take sai da Iman ta bige ta dan takaici ta qara rungume Iman ďin tana kuka sosai, jikinta yayi xafi sosai sai amai take yi, hakan yasa tayi mata allura, ta ďauketa tayi mata wanka ta rungumata a jikinta tana rarrashinta har tasamu tayi shiru, barci ya ďauketa, ta sauke ajiyar xuciya cike da tunanin halin da suke ciki,
Da dare Sa'eed da Deedah a tare suka shigo, sun tausaya halin da suka sami fauxie bama kamar Deedah dan har yafi Iman damuwa akan ciwonta,
Sa'eed ya tambayi kuďin skul fees ďin fauxie taje ta dauki anan take bashi lbrn Duk yanda tayi da mutanen da suka biyota kuma tana da tabbacin sai sunxo tunda taga sun dade suna dubin gidan,
Sa'eed yayi dariya yana fadin ba inda xasu xo Iman ki kwantar da hankalinki ballantana ma gida irin Wannan na siyasa ga police a gidan,
'taja guntun tsaki tana faďin na tsorata dasu da kyar nasha,
Sa'eed ya tashi da Kuďin a hannunsa yana faďin dama mata tsorone daku abinda bai xama babba ba shi kuke maidawa babba,
Iman tayi dariya kawai tana kallon fauxie dake jikin Deedah,
Duk Mgnr da suke akan kunne Deedah Kuma yasan sai sunxo tunda hartace sun tsaya suna kallon gidan, suma sun sha yin haka dole ne yayi shiri akansu dan baxaa basu ko kwandala ba,
Fauxie taqi yarda ya ajiyeta ballantana yaje ya raka Sa'eed sai yaje da Ita a kafadarsa bayan ya dawo ya kashe wayoyinsa gabaki ďaya dan bayajin xai fita a yau,
Fauxie ma ďakinsa ya wuce da Ita yasamu da kyar ya kwantar da Ita tunda tayi barci, da sauri yaje ya janyo bindigarsa bullet ya xuba mata kana ya ďura wasu a aljihunsa ya xauna yana latsar laptop ďinsa, Iman ta shigo tana tambayarsa wankan fa,
'ba Yanxu ba sai xuwa anjima ina wani abu ne, ta tabe bakinta ta fita,
Har 1:00am Deedah baiyi barci ba yana xaune kamar yanda tabarshi, Iman Kuwa tuni tayi barci, yanayi yana kallon window bai ďebe tsammani ga xuwansu ba,
Kamar a mafarki Iman taji Harbin bindiga xumbur ta miqe xaune dai dai lokacin da Deedah ya sauka daga Saman gadon,
'ina xakaje kanajin harbin bindiga ni Dama nasan sai sunxo,
'ki xauna ki Kula da fauxie ta fita da sauri,
Ta balcony ya tsaya yana kallonsu yana labe a gefe, tun daga Sama ya gane ba nasu bane sai ya fiddo bindigarsa haďe da gyarata,