Sashe 15
Babana Da Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'Subhanallah, ai mafarki ba gsky bane fauxie, mutum baya mutuwa sai lokacinsa yayi,
Ganin abin na fauxie bana sauqi bane sai ta Kira Deedah a waya akan yaxo, yace yana hanya saboda surutanta suna tayar da hankalinta dan ma ita kaďai ce a ďakin ba mutane,
Tana xaune taga gadon fauxie na rawa, ga mamakinta sai taga fauxie na qoqarin tashi ta sauko yayin da take nuna mata qofar shigowa,
'anty kinga baba sai na kashe shi, anty ki riqe min shi in kashe shi,
Iman ta juya bata ga komai ba sai ta taso da sauri ta riqe fauxie, sai ta soma fisge fisge tana sai ta kashe shi, hankalin Iman yayi matuqar tashi dan da alama Wannan Karon bata ima fauxie wani qarfi tajita dashi, suna haka sai ga Deedah da Merah sun shigo da sauri suka qarasa suka riqeta su biyu, sai fisge fisge take tana sai ta kashe shi,
Sosai al'amarin fauxie ya bawa Iman mamaki a yau, bata taba ciwo irin Wannan ba ko aljannu ke ruďata, sai ta koma gefe ta xauna qasa dirshan tana wani irin kuka sosai😪
My wattpad Phertymerh1
*Babana da mijina*
©Fertymerh Xarah 💞
24
Fauxie na neman gagararsu sun kasa riqeta su kusan biyu, tunanin da sukayi kamar mai shafar aljannu ya Sanya suka soma yi mata karatu,
Iman ta maida kanta jikin cinyoyinta tana kuka sosai, wannan wace irin rayuwace, daga wannan sai wannan?
Fiye da minti talatin kafin su samu abin ya saketa sai dai bakinta bai fasa furta sai na kashe shi,
'Waye xaki kashe? Merah ya tambayeta,
'baba xn kashe, ina tashi sai na kashe baba, yaya ka ďauko baba in kashe shi, baba yana min dariya dan banida lfy, baba yace sai ya kashe anty da yaya nima sai na kasheshi,
Duk sun ruďe da kalamanta wataqila xafin ciwone ke sanyata sambatu haka acewar Merah, Deedah kamar yaso ya fahimci wani abu agame da maganarta sai ya sunkuya haďe da riqo hannunta,
'yaushe baba yace xai kashe mu fauxie? Ina kika ganshi yana miki dariya?
'ai nayi mafarki jiya yace sai ya kashemu,kuma Yanxu yaxo yana min dariya,
'ina kika ganshi yana dariya, suka tambaya lokaci ďaya,
Ta nuna masu qofar ďakin inda taganshi tsaye a ďaxu yana tsoratata da kamanni iri iri, tana faďin
Ai anty ta ganshi na nuna mata shi, iman ta tashi a firgice tana kallonta,
'banga komai ba fauxie,
Deedah ya gyara tsayuwarsa wannan ba ciwon asibiti bane, Merah ma ya tashi yana faďin nima Abinda na fahimta kenan dan haka xnje da fauxie gidana, wazirina xai dubata harta sami sauqi yasan irin waďanna matsalolin,
Deedah yace shikenan nima xn qoqarta anan gida mugani,
Iman batace komai ba illah hawayen da takeyi har Merah ya ďauke ta suka fita,
Yana fitowa fadawansa suka taso xasu karbeta ta qanqameshi, yace su barta,
Iman da Deedah na tsaye ya sanyata a mota suka bar asibitin, wani irin kuka Iman take gwani tausayi, ina fauxie ta haďu da aljannu yarinyar da kullum take tofe ta da addua, Deedah ya riqo ta,
Is not time to cry Iman, pray for her,
A yanda takeji ko ta tsaya asibitin baxata iya aikata komai ba hankalinta xai karkata gun fauxie sai ta nufi gida Deedah Kuwa ya nufi gurin aikinsa tare da qudurin idan ya dawo xai sami babansu yasanshi yasan kowa shi, idan har ya kashe fauxie xai iya tona sa idon duniya Idan Kuma bai bar fauxie ya daina wahalar da itaba xaiyi masa baraxanar tona masa asiri.
Sima tsaye tana kururuwa da alama Wannan Karon ranta a matuqar bace yake da al'amarin Alhaji Abdallah,
Shi kansa dake gabanta jikinsa rawa yake bai taba xaton kashe fauxie xai masa wuya haka ba, yarinyar akwai tsari sosai a jikinta shiyasa ma ta wahala haka da tuni ya kasheta,
Wannan yarinyar taka akwai baki, akwai wayo, batada tsoro Kuma tana da tsari a jiki, bamason sheďanin yaro abamu jinin fatyma, sima fatyma take so a ynxu jinin fatyma take da buqata fauxie tafi qarfin mu,
Baba yayi shiru kansa a sunkuye yafi kowa sanin fatyma, yasan duk asuba idan tayi sallah bata komawa barci takan xauna tana addu'oin tsari, tana karanta Ayatul kursiyyu, Amanarrasulu, suratul ikhlas, falaqi da nasi, Sannan a koda yaushe xakajita tana faďin,
_Allahumma inni as'alukal afiyata fi dini wa dunyaya wa ahli wa mali, Allahummastur auraati wa amin rau'aati, Allahumma fazni min baini yadayya wa min khalfi, wa'an yamini wa an shimali, wa min fauki wa a'uzu bika an ughtaala min tahti (manzon Allah s.a.w baya barin yin wannan addua safe da yamma)_.
Akwai matsala ya shugabata fatyma tafi fauxie tsari amma me xai hana mu hana mata kwanciyar hankali Kamar yanda mukayi da mijinta muke hadasu faďa akai akai, meyiwuwa rashin jituwarsu a Yanxu xaisa tunani yayi mata yawa har ta shagala da yin addua sai mucimma burinmu akanta, idan an kasheta xamu iya kashe Fauxiya da mijinta,
Sima tayi wata irin dariya mai firgitarwa kamanninta ma abin tsoro ne, tana sanye da wata doguwar riga baqa mai kyalkyali har qasa rigar ke ja, a gefe Kuma an tsagata har xuwa cinyoyinta, ga wani irin Gashi ba kyan gani daya xubo a fuskarta da bayanta, tana da wasu irin haqora masu mugun tsawo har sun fito ta bakinta sai idanunta da baxaka tantance kalar suba kamar red kamar maroon, akaifun hannuwanta dasu take tsafi suma tsawo ne dasu kamar me,
Ban yarda da wannan shawarar ba Abdallah, mijinta yana sonta duk yanda sukayi faďa sai sun shirya, sima na tsananin fushi da fatyma Kuma fushin sima bala'i ne, dan me fatyma xatayi tsarin iyali bayan tasan cikinta shine abincinmu dashi xaka cimma burinka..... Baba ya dubeta a raxane,
Tsarin iyali, bnsan tayi ba ya shugabata ynxu mecece mafita,
Mafita ďaya ce duk sanda fatyma xataje karban haihuwa kabita a boye ka karbo mana rayuwar jaririn Inka sami dama harda uwar jaririn abamu jininta, idan tana tunanin ta hana mana cikinta mukuma xamu janyo mata baqin jini Wanda mutanen asibiti xasu tsani ta karbi haihuwa har hakan ya janyo mata matsala ta shiga tunanin duniya ta manta ko ita wacece tadaina addua har burinmu ya sauka akanta...
Hakan yayi ya shugabata,
Abokinsa dake gefe ya kallesa lallai wannan uban bashi da imani dama an dauki rayuwarsu ne su huta da quncin duniya,
Abu na biyu kuma xaka maido fauxie a jikinka ka shagaltar da Ita kamaidata kamar da idan lokaci yayi xn gayama abinda ya kamata kayi,
Ya gyada kansa, godiya nake ya shugabata,
Sima ta juya ga wani da bai dade da shiga harkarba ta nunasa cikin tsawa da fushi,
Mun umurceka kabamu mahaifiyarka kaqi, idan kabari fushin sima ya sauka akanka duniya xata juyama baya kuma kowa xai qika ya gujeka.....
Kiyi haquri ya shugabata Ina matuqar son mahaifiyata, itace gatana a duniyarnan ta wahala dani kibarni da Ita.....
Ta ďauki wata mugunyar dariya sai da ilahirin gurin na amsa kafin ta tsaida,
'baka isa ba, kai baka isa ba, dole sai ka bada, kowa da kake gani gurinnan, ya rasa Abinda yafiso a duniya, wani uwa, wani uba, wani mata, wani Ya'ya dan haka kaima sai kabada, dolene ka bada, kai kuma kasami abinda kakeso wato *kuďi* ta juya gana kusa dashi,
Sima na godiya da jinin abokinka, ta wadatu anjima xakaga kuďi, da haka tabisu ďaya bayan ďaya har suka gama meeting ďin su.
*
A daren ranar ya fito daga wanka yana tsane kanshi da ďan qaramin towel,
Tana kwance rigingine a gefen gado cikin doguwar rigar barci mai tsantsi marar hannu, ruwan madara,
Kyawawan qafafuwanta da cinyoyinta a miqe sambal tayi xurfi acikin tunanin kowane hali fauxie take ciki a ynxu,
Son matarshi da qaunarta yana qara girgixa xuciyarsa yana hargitsa gangar jikinsa,
Bayan ya gama shirinsa na kayan barci ya kwanta a gefenta sai yaji jikinta xafi rau,
Ya juyo da Ita sosai yana fuskantarta, ta buďe idanuwanta a hankali Waďanda suka qanqance sukayi jawur tana kallon sa, shima ita yake kallo,
'Naji jikinki da xafi meyake damunki,
'nima ban sani ba,
'you are silly and nonsense doctor Iman, bakisan meke damunki ba, ya tashi a fusace yana faďin tashi muje asibiti a dubaki,
Ta fashe da wani irin kuka mai tsuma xuciya, jikinta har rawa yake, batasan meke shirin faruwa da Ita ba nan gaba dan tana da tabbacin xuciyarta gab take da bugawa, ya dawo Saman gadon yana kallonta,
'meke damunki, tell me,
'ďaxu koda na duba jinina ya hau sosai, bansan inada hawan jini ba sai a yau, ya xnyi da rayuwata, sosai ya gigice ya riqota xuwa jikinsa,
'hawan jini Iman, menene damuwarki saboda me xaki kamu da wannan cutar, me kika nema kika rasa a rayuwarki? ta fisge jikinta daga nasa,
'inada wata damuwa ne bayan ta *babana da mijina*,Kune damuwata Kune kuka sanyani a Wannan halin, ni har sai yaushe xnji daďin rayuwata na xama mace kamar kowacce macen aure, tun bayan mutuwar mahaifiyata ban qara jin daďin duniya ba.... ta soma kuka sosai, hankalinsa yayi matuqar tashi da jin shine sanadi, how comes matarsa xata kamu da wannan cutar ta hypertension, in Kuwa haka ne gwanda ya rasa komai dan farin cikinta gwanda ya rasa aikinsa da komai dan ya xauna da Ita yabata irin kulawar da takeso, yasani rayuwar fatyma abar tausayawa ce sosai duk da batasan sirrin babanta da mijinta ba, ya yarda xai bar komai dan farin cikinta,
'he is ready to do everything for her to make her happy and feel she is the only one in his life, sai ya matso sosai xuwa jikinta ya juyo da Ita suna fuskantar juna,
'tell me Iman am ready to change and I mean it, menene bakyaso daga gareni, ko aikina kikeso na ajiye to make you happy?
'fitar dare nake so kadaina, ka xauna damu kaji matsalarmu, ka ďebe mana kewa ka Kuma bamu farin cikin da Muka rasa, xaka daina yawon dare?
Yayi shiru yana kallonta cikin ido xuciyarsa na bugawa, soyayyarta ta rinjayi xuciyarsa sai ya maidata qirjinsa ya rungumeta yana shafar kanta,
'nadaina, nadaina Iman kema ki cire damuwa da tunani a ranki, saboda jininki ya sauka banason Wannan cutar.... Magana yake kamar xaiyi kuka,
Ganin abin na fauxie bana sauqi bane sai ta Kira Deedah a waya akan yaxo, yace yana hanya saboda surutanta suna tayar da hankalinta dan ma ita kaďai ce a ďakin ba mutane,
Tana xaune taga gadon fauxie na rawa, ga mamakinta sai taga fauxie na qoqarin tashi ta sauko yayin da take nuna mata qofar shigowa,
'anty kinga baba sai na kashe shi, anty ki riqe min shi in kashe shi,
Iman ta juya bata ga komai ba sai ta taso da sauri ta riqe fauxie, sai ta soma fisge fisge tana sai ta kashe shi, hankalin Iman yayi matuqar tashi dan da alama Wannan Karon bata ima fauxie wani qarfi tajita dashi, suna haka sai ga Deedah da Merah sun shigo da sauri suka qarasa suka riqeta su biyu, sai fisge fisge take tana sai ta kashe shi,
Sosai al'amarin fauxie ya bawa Iman mamaki a yau, bata taba ciwo irin Wannan ba ko aljannu ke ruďata, sai ta koma gefe ta xauna qasa dirshan tana wani irin kuka sosai😪
My wattpad Phertymerh1
*Babana da mijina*
©Fertymerh Xarah 💞
24
Fauxie na neman gagararsu sun kasa riqeta su kusan biyu, tunanin da sukayi kamar mai shafar aljannu ya Sanya suka soma yi mata karatu,
Iman ta maida kanta jikin cinyoyinta tana kuka sosai, wannan wace irin rayuwace, daga wannan sai wannan?
Fiye da minti talatin kafin su samu abin ya saketa sai dai bakinta bai fasa furta sai na kashe shi,
'Waye xaki kashe? Merah ya tambayeta,
'baba xn kashe, ina tashi sai na kashe baba, yaya ka ďauko baba in kashe shi, baba yana min dariya dan banida lfy, baba yace sai ya kashe anty da yaya nima sai na kasheshi,
Duk sun ruďe da kalamanta wataqila xafin ciwone ke sanyata sambatu haka acewar Merah, Deedah kamar yaso ya fahimci wani abu agame da maganarta sai ya sunkuya haďe da riqo hannunta,
'yaushe baba yace xai kashe mu fauxie? Ina kika ganshi yana miki dariya?
'ai nayi mafarki jiya yace sai ya kashemu,kuma Yanxu yaxo yana min dariya,
'ina kika ganshi yana dariya, suka tambaya lokaci ďaya,
Ta nuna masu qofar ďakin inda taganshi tsaye a ďaxu yana tsoratata da kamanni iri iri, tana faďin
Ai anty ta ganshi na nuna mata shi, iman ta tashi a firgice tana kallonta,
'banga komai ba fauxie,
Deedah ya gyara tsayuwarsa wannan ba ciwon asibiti bane, Merah ma ya tashi yana faďin nima Abinda na fahimta kenan dan haka xnje da fauxie gidana, wazirina xai dubata harta sami sauqi yasan irin waďanna matsalolin,
Deedah yace shikenan nima xn qoqarta anan gida mugani,
Iman batace komai ba illah hawayen da takeyi har Merah ya ďauke ta suka fita,
Yana fitowa fadawansa suka taso xasu karbeta ta qanqameshi, yace su barta,
Iman da Deedah na tsaye ya sanyata a mota suka bar asibitin, wani irin kuka Iman take gwani tausayi, ina fauxie ta haďu da aljannu yarinyar da kullum take tofe ta da addua, Deedah ya riqo ta,
Is not time to cry Iman, pray for her,
A yanda takeji ko ta tsaya asibitin baxata iya aikata komai ba hankalinta xai karkata gun fauxie sai ta nufi gida Deedah Kuwa ya nufi gurin aikinsa tare da qudurin idan ya dawo xai sami babansu yasanshi yasan kowa shi, idan har ya kashe fauxie xai iya tona sa idon duniya Idan Kuma bai bar fauxie ya daina wahalar da itaba xaiyi masa baraxanar tona masa asiri.
Sima tsaye tana kururuwa da alama Wannan Karon ranta a matuqar bace yake da al'amarin Alhaji Abdallah,
Shi kansa dake gabanta jikinsa rawa yake bai taba xaton kashe fauxie xai masa wuya haka ba, yarinyar akwai tsari sosai a jikinta shiyasa ma ta wahala haka da tuni ya kasheta,
Wannan yarinyar taka akwai baki, akwai wayo, batada tsoro Kuma tana da tsari a jiki, bamason sheďanin yaro abamu jinin fatyma, sima fatyma take so a ynxu jinin fatyma take da buqata fauxie tafi qarfin mu,
Baba yayi shiru kansa a sunkuye yafi kowa sanin fatyma, yasan duk asuba idan tayi sallah bata komawa barci takan xauna tana addu'oin tsari, tana karanta Ayatul kursiyyu, Amanarrasulu, suratul ikhlas, falaqi da nasi, Sannan a koda yaushe xakajita tana faďin,
_Allahumma inni as'alukal afiyata fi dini wa dunyaya wa ahli wa mali, Allahummastur auraati wa amin rau'aati, Allahumma fazni min baini yadayya wa min khalfi, wa'an yamini wa an shimali, wa min fauki wa a'uzu bika an ughtaala min tahti (manzon Allah s.a.w baya barin yin wannan addua safe da yamma)_.
Akwai matsala ya shugabata fatyma tafi fauxie tsari amma me xai hana mu hana mata kwanciyar hankali Kamar yanda mukayi da mijinta muke hadasu faďa akai akai, meyiwuwa rashin jituwarsu a Yanxu xaisa tunani yayi mata yawa har ta shagala da yin addua sai mucimma burinmu akanta, idan an kasheta xamu iya kashe Fauxiya da mijinta,
Sima tayi wata irin dariya mai firgitarwa kamanninta ma abin tsoro ne, tana sanye da wata doguwar riga baqa mai kyalkyali har qasa rigar ke ja, a gefe Kuma an tsagata har xuwa cinyoyinta, ga wani irin Gashi ba kyan gani daya xubo a fuskarta da bayanta, tana da wasu irin haqora masu mugun tsawo har sun fito ta bakinta sai idanunta da baxaka tantance kalar suba kamar red kamar maroon, akaifun hannuwanta dasu take tsafi suma tsawo ne dasu kamar me,
Ban yarda da wannan shawarar ba Abdallah, mijinta yana sonta duk yanda sukayi faďa sai sun shirya, sima na tsananin fushi da fatyma Kuma fushin sima bala'i ne, dan me fatyma xatayi tsarin iyali bayan tasan cikinta shine abincinmu dashi xaka cimma burinka..... Baba ya dubeta a raxane,
Tsarin iyali, bnsan tayi ba ya shugabata ynxu mecece mafita,
Mafita ďaya ce duk sanda fatyma xataje karban haihuwa kabita a boye ka karbo mana rayuwar jaririn Inka sami dama harda uwar jaririn abamu jininta, idan tana tunanin ta hana mana cikinta mukuma xamu janyo mata baqin jini Wanda mutanen asibiti xasu tsani ta karbi haihuwa har hakan ya janyo mata matsala ta shiga tunanin duniya ta manta ko ita wacece tadaina addua har burinmu ya sauka akanta...
Hakan yayi ya shugabata,
Abokinsa dake gefe ya kallesa lallai wannan uban bashi da imani dama an dauki rayuwarsu ne su huta da quncin duniya,
Abu na biyu kuma xaka maido fauxie a jikinka ka shagaltar da Ita kamaidata kamar da idan lokaci yayi xn gayama abinda ya kamata kayi,
Ya gyada kansa, godiya nake ya shugabata,
Sima ta juya ga wani da bai dade da shiga harkarba ta nunasa cikin tsawa da fushi,
Mun umurceka kabamu mahaifiyarka kaqi, idan kabari fushin sima ya sauka akanka duniya xata juyama baya kuma kowa xai qika ya gujeka.....
Kiyi haquri ya shugabata Ina matuqar son mahaifiyata, itace gatana a duniyarnan ta wahala dani kibarni da Ita.....
Ta ďauki wata mugunyar dariya sai da ilahirin gurin na amsa kafin ta tsaida,
'baka isa ba, kai baka isa ba, dole sai ka bada, kowa da kake gani gurinnan, ya rasa Abinda yafiso a duniya, wani uwa, wani uba, wani mata, wani Ya'ya dan haka kaima sai kabada, dolene ka bada, kai kuma kasami abinda kakeso wato *kuďi* ta juya gana kusa dashi,
Sima na godiya da jinin abokinka, ta wadatu anjima xakaga kuďi, da haka tabisu ďaya bayan ďaya har suka gama meeting ďin su.
*
A daren ranar ya fito daga wanka yana tsane kanshi da ďan qaramin towel,
Tana kwance rigingine a gefen gado cikin doguwar rigar barci mai tsantsi marar hannu, ruwan madara,
Kyawawan qafafuwanta da cinyoyinta a miqe sambal tayi xurfi acikin tunanin kowane hali fauxie take ciki a ynxu,
Son matarshi da qaunarta yana qara girgixa xuciyarsa yana hargitsa gangar jikinsa,
Bayan ya gama shirinsa na kayan barci ya kwanta a gefenta sai yaji jikinta xafi rau,
Ya juyo da Ita sosai yana fuskantarta, ta buďe idanuwanta a hankali Waďanda suka qanqance sukayi jawur tana kallon sa, shima ita yake kallo,
'Naji jikinki da xafi meyake damunki,
'nima ban sani ba,
'you are silly and nonsense doctor Iman, bakisan meke damunki ba, ya tashi a fusace yana faďin tashi muje asibiti a dubaki,
Ta fashe da wani irin kuka mai tsuma xuciya, jikinta har rawa yake, batasan meke shirin faruwa da Ita ba nan gaba dan tana da tabbacin xuciyarta gab take da bugawa, ya dawo Saman gadon yana kallonta,
'meke damunki, tell me,
'ďaxu koda na duba jinina ya hau sosai, bansan inada hawan jini ba sai a yau, ya xnyi da rayuwata, sosai ya gigice ya riqota xuwa jikinsa,
'hawan jini Iman, menene damuwarki saboda me xaki kamu da wannan cutar, me kika nema kika rasa a rayuwarki? ta fisge jikinta daga nasa,
'inada wata damuwa ne bayan ta *babana da mijina*,Kune damuwata Kune kuka sanyani a Wannan halin, ni har sai yaushe xnji daďin rayuwata na xama mace kamar kowacce macen aure, tun bayan mutuwar mahaifiyata ban qara jin daďin duniya ba.... ta soma kuka sosai, hankalinsa yayi matuqar tashi da jin shine sanadi, how comes matarsa xata kamu da wannan cutar ta hypertension, in Kuwa haka ne gwanda ya rasa komai dan farin cikinta gwanda ya rasa aikinsa da komai dan ya xauna da Ita yabata irin kulawar da takeso, yasani rayuwar fatyma abar tausayawa ce sosai duk da batasan sirrin babanta da mijinta ba, ya yarda xai bar komai dan farin cikinta,
'he is ready to do everything for her to make her happy and feel she is the only one in his life, sai ya matso sosai xuwa jikinta ya juyo da Ita suna fuskantar juna,
'tell me Iman am ready to change and I mean it, menene bakyaso daga gareni, ko aikina kikeso na ajiye to make you happy?
'fitar dare nake so kadaina, ka xauna damu kaji matsalarmu, ka ďebe mana kewa ka Kuma bamu farin cikin da Muka rasa, xaka daina yawon dare?
Yayi shiru yana kallonta cikin ido xuciyarsa na bugawa, soyayyarta ta rinjayi xuciyarsa sai ya maidata qirjinsa ya rungumeta yana shafar kanta,
'nadaina, nadaina Iman kema ki cire damuwa da tunani a ranki, saboda jininki ya sauka banason Wannan cutar.... Magana yake kamar xaiyi kuka,