Sashe 14
Babana Da Mijina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Artabu aka shiga yi tsakanin barayin da yan sandan dake gurin, kuma sosai sunci nasara akan police tunda baxata suka masu, from no where suka ji saukar bullet batare da sunsan inda yake fitowa ba,
Alhaji Abdallah yanajin abinda ke faruwa ya fito da sauri shima bai sauko ba yana sama, ba'a ganinsa amma shi yana ganin kowa,
Da barayin suka fahimci inda bullet ke fitowa suka soma maida martani,
Hankalin Iman ya kasa kwanciya da Deedah, yafita bai dawo ba sai qarar bindiga kakeji ta fito daga ďakin anan taci Karo da duk masu aikin sun fito hankalinsu a tashe, ta duba ba Deedah a falo, inda take jiyo qarar bindiga can ta nufa,
Kusan mutuwar tsaye tayi qafafunta na neman gagararta jikinta sai rawa yake, Deedah da bindiga, Deedah ke harbi, ina Deedah ya iya harba bindiga, ina ya samu bindiga miye hadinsa da bindiga,
Harbi yake cikin kwarewa da gwaninta kai da Kaga yanda yake riqe da Ita kasan ba ďan koyo bane ya gwane ko yanda yake sarrafata,
Duk harbin da yake ba Wanda ya samesa illah shi da ya kashe masu mutane sosai,
Hankalin Iman a tashe ya rabu Kashi biyu, ďaya gurin Deedah ďaya gurin mahaifinta batasan a wane hali yake ciki ynxu ba(ďa da mahaifi) batasan baba yana xaune yana kallon kowa da duk abinda ke faruwa ba,
Kamar ance ya waiwaya yaga Iman tsaye tana kallonsa, ba tsoron ganin sa da bindiga yaji ba tsoronsa kada a harbeta, cikin tsawa ya soma mata mgn,
'ki tafi Iman, haka take jinta kamar mutum mutumi, Karo na biyu ya sake daka mata tsawar dana firgita ta ganin bata da niyar tafiya,
'Nace ki tafi.......
ta juya da sauri tayi cikin gida, wayarta ta nema ta Kira DPO sosai tasanshi gurin mahaifinta, ta sanardasu halin da ake ci,
Deedah Kuwa cnxa akalar bindigarsa yayi ya fito daga inda yake boye ya cnxa gurin boyo suka shiga artabun bullet sosai....
Pherty🎤👯
[04/03, 6:55 p.m.] Pherty🎤👯:
*Babana da mijina........*
©Fertymerh Xarah 💞
23
World best yakamata mu haqura mubar gurin nan tun asirin mu bai tonu ba,
Baxamu bar gurinnan ba har sai mun cimma burin mu, ko bamu samu kuďi ba muyi qoqari mu kashe wancan gaye.....bai qarasa rufe bakinsa ba Deedah ya sakar masa bullet a hannu dai dai da qarasowar motocin yan sanda, duk Unguwar ta hargitse saboda tsoro da raxana,
Deedah na ganinsu ya cilla bindigarsa qasa kana yayi shigewarsa da sauri cikin falo, duk glass ďin gidan an farfasa sa,
Iman na xaune da fauxie a hannunta sai faman xufa take ga yan aikinta xagaye da ita, ko kallonsu baiyiba ya nufi ďakinsa dai dai window ya tsaya yana kallon Abinda ke faruwa,
Sauran da basu mutum ba ana sanyasu a mota, wadanda na mutu Kuwa yaga ana investigating ďinsu,
Juyowar da xaiyi Idanunsa na sarqe da nata, ya saki wata wawiyar ajiyar xuciya kafin xufa yafara ratso masa a goshi
'karki tambayeni komai I don't have time for your question, yayi hanyar toilet da sauri yabarta a gurin,
Ya jima sosai aciki yana watsa ruwa kafin ya fito ďaure da towel iya qugunsa tana nan tsaye inda ya barta, baiyi mamaki ba yasan xarginsa take inba ya wanke kansa gareta ba yasan baxata taba yarda dashi ba, ya ďauke kansa daga kallonta ya qarasa tsakiyar ďakin, taja ta tsaya a gabansa,
'you must answer my question Deedah, meya haďa ka da bindiga,
'da ban riqe bindigar ba kina tunanin da ynxu nida ke bamu dade da mutuwa bane, abinda kike xargi bashi bane, niba ďan fashi bane kuma ba ďan ta'adda ba, what else did you want to know?
'ka sauya Deedah, kamaida qarya abincinka yayin da ka boye gskyrka,akwai abinda kake boye min kagayamin ni matarkace nice yakamata nasan sirrinka tun kafin wani yaxo yagayamin, ni nafi kowa kusanci dakai, idan kai baxaka xauna ka saurareni ba, ni xn xauna na saurareka tell me Deedah ina kasami bindiga ka dubi girman Allah ka gayamin gsky...
Gabansa ya faďi jikinsa na soma rawa,
'kifito ki faďi abinda ke xuciyarki Iman, xargi na kikeyi..... tayi saurin katsesa,
'saboda me xn xargeka, kunnena yaji Kuma naga xahiri a yau, menene xargi anan,
Hankalinsa yayi qololuwar tashi saura kaďan towel ďin dake jikinsa ya subulce ya faďi,
'me kika ji me Kuma kika gani,
Fauxie ta gayamin ta ganka da bindiga kuma yau naga xahiri da idanuna ka gayamin kai waye Deedah?
'toy gun ce fa dana siya inbaiwa Adnan na manta Sanda na siyawa fauxie tedy,
'ina bindigar? yaje da sauri inda ya boye ta dama ya riga ya siye tun lokacin dayaji fauxie na maganar da Adnan, ya ďauko ya bata ta karba tana juyata a hannunta kafin ta ďago tana kallonsa,
'wacce nagani yau a hannunka a Ina ka sama?
Yace Sanda naji kina gayawa Sa'eed lbrn barayin dana biyoki nayi xargin nima xasu xo, bayan na raka Sa'eed sai na tsaya gurin yan sanda dake waje acan na karba shine ya nuna min yanda xnyi amfani da ita, bayan Wannan ma ina gani a films ynda ake riqonta da yanda ake harbi, ni kaina nayi mamakin yanda na iya harbin bindiga kuma kinga sun kashe yan sanda gabaki ďaya nima dan na fake wani guri ne da tuni sun dade da kasheni shiyasa danaga police sun xo na jefa masu bindigar kada a ganni da Ita a xargeni da ďaukar bindigar yan sanda, believe me gsky nake gayamiki apart from this bnsan komai ba,
tayi ajiyar xuciya batare da tayi mgn ba ta juya ta fice, Ahmed yabita da kallo yana sauke numfashi da kyar,
Tana fitowa falon DPO na shigowa, tayi Saurin gaidashi,
'da fatan ba wanda akajiwa rauni fatyma,
Ta girgixa kanta tana faďin babu,
Amma sunce akwai wani nan sama dake harbinsu Waye shi, sai da cikinta nayi wani qugi ta xaro idanu tana kallonsa,
'ai sun kashe shi, ďan Sanda ne ya tsaya mana yana sauka suka harbesa shiyasa nayi gaggawar kiranka,
'Allah ya kyauta gaba fatyma,
Tace Amin ya juya ya fice da bindiga a hannunsa, ta dubi masu aikinta,
Ya kamata Kuje ku kwanta tunda mun samu kanmu Allah ya taimakemu,
Suka tashi suna mata sai da safe, taje ta ďauki fauxie har lokacin jikinta xafi rau, a yanda ta lura wuyanta ma baya tsayi guri ďaya,ko hannunta bata iya ďagawa , akwai matsala dole gobe ta tafi da Ita asibitin dan sai anyi admitting nata,
Tana shiga ďakin ta sami Deedah na waya da Sa'eed, taji yana yi masa bayanin komai kafin suyi Sallama ya tsinke Wayar, kallonta yayi bayan ya gama shirinsa na barci lokacin tana gyarawa fauxie kwanciyarta akan gadon, ya taba jikin fauxie shima yajisa xafi rau,
'Wai meke damunta ne,
'shiyasa nake son xuwa da Ita asibiti ayi mata test agani, ni kaina na rasa gane kan ciwon, Allah yasa itama baxata mutu ta barni ba, ta soma hawaye sosai....
[05/03, 8:07 a.m.] Pherty🎤👯: 'Haba ai ciwo ba mutuwa bane, kidaina wannan mgnr, ya ďauki pillow da blanket ya kwanta a qasa ya bar masu gadon, addua tayi ta shafawa fauxie kana ta kwanta,
Alhaji Abdallah bai damu da Abinda ya faru ba wannan abin yafi komai yi masa daďi a ynxu sai dai akwai alamar tambaya tsakaninsa da Deedah koda yake ma Ina ruwansa dashi a ynxu, su suka sani dama an kashe su ya huta, sima ta sha jininsu.
Washe gari sosai fauxie ke amai, duk hankalin Iman dana Deedah ya tashi a gaggauce suka yi shirinsu, yayi banki tayi asibiti da fauxie,
Paediatric ta nufa da Ita inda Dr Bakori, bata same sa ba sai ta sami Dr Lawal shi ya karbi fauxie hannunta yana duba,
Dr fatyma, fauxie ba lafia ne, tun yaushe,
'tun jiya ne,
'oh Allah shine ta koma haka, meke damunta ne,
Iman ta share guntuwar kwalla hannunta har rawa yake kamar yanda muryarta ke rawa fatanta fauxie ta rayuwa,
'Ni ma nakasa gane ko menene ke damunta, kana ganin hannunta ďaya ma bata iya ďagashi, wuyanta baya tsayi guri ďaya abinci tun na jiya da safe ne,
'Bari muje lab ayi mata test mugani, yana gaba tana bayansa, binni binni take sharar kwalla, jikinta duk yayi sanyi da wannan ciwo na fauxie, a hanya suka haďu da Merah da mutanensa suna shigowa, yau da alama sarauta yake ji ganin kayan sarautane a jikinsa, ga kuma kujerar xamansa ana biye dashi duk inda xaije,
Sosai ya nuna damuwa tare da tausayawa halin da inlaw ďinsa take ciki, akwai Wanda xaima operation da safennan shine dalilin fitowarsa yau da wuri,
A lab duk iya bincikensu an kasa gano matsalar, wasu result ďin ma ba'a kawo ba, sai akayi admitting ďin ta, aka sanya mata drip da akaxo allura ne taqi yarda sai da Merah ya karba yayi mata da kansa, kuka take tana sai ta dakesu idan ta tashi, dariya suke sosai Wanda ya qara sanyata fashewa da kuka tana kallon Iman dake murmushi,
'anty kema sai na dakeki tunda kike min dariya,
'na bari fauxie,
Dr Lawal ďa Merah suka fice aka barta da Iman,
'Anty kinga baba ya bani biscuit jiya naci,
'biscuit Kuma, yaushe?
'da xnje Skul da safe,
'ke kuma sarkin Kwaďayi, duk biscuit ďin da kike dashi gida Wanda yaya ke siya maki bai maki ba sai kin karbi nashi, mutumin da baya sonki,
'Anty ai a islamiya akace duk wanda baya sonka idan yabaka abu kayi bismillah ka karba, kuma harda qul'huwallahu nayi, Iman ta soma dariya tana kallonta,
'sai kace wani mugun abu fauxie, wannan ciwon ya rikitaki da yawa tunda har sambatu kikeyi,
'Anty kicewa baba ban yafe masa ba, Iman ta dube ta da mamaki,
'ba'a cewa babba ba'a yafe masa ba, me yayi maki,
'baya sona, kuma baya sonki,
'ba abin damuwa bane fauxie, kiyi addua kisami sauqi kinji,
'Anty idan na tashi sai na kashe baba,
Kusan faďuwa Iman ta tashi yi, gabanta yayi wani irin faďuwa,
'kiyi shiru haka fauxie, meya hadaki da kissa Allah ya tsare ki, rufe ido kiyi barci,
'Anty jiya nayi mafarki baba yace sai ya kasheni Kuma kema sai ya kasheki Sannan ya kashe yaya, anty harda dariya yakeyi nima sai na kashe shi,
Alhaji Abdallah yanajin abinda ke faruwa ya fito da sauri shima bai sauko ba yana sama, ba'a ganinsa amma shi yana ganin kowa,
Da barayin suka fahimci inda bullet ke fitowa suka soma maida martani,
Hankalin Iman ya kasa kwanciya da Deedah, yafita bai dawo ba sai qarar bindiga kakeji ta fito daga ďakin anan taci Karo da duk masu aikin sun fito hankalinsu a tashe, ta duba ba Deedah a falo, inda take jiyo qarar bindiga can ta nufa,
Kusan mutuwar tsaye tayi qafafunta na neman gagararta jikinta sai rawa yake, Deedah da bindiga, Deedah ke harbi, ina Deedah ya iya harba bindiga, ina ya samu bindiga miye hadinsa da bindiga,
Harbi yake cikin kwarewa da gwaninta kai da Kaga yanda yake riqe da Ita kasan ba ďan koyo bane ya gwane ko yanda yake sarrafata,
Duk harbin da yake ba Wanda ya samesa illah shi da ya kashe masu mutane sosai,
Hankalin Iman a tashe ya rabu Kashi biyu, ďaya gurin Deedah ďaya gurin mahaifinta batasan a wane hali yake ciki ynxu ba(ďa da mahaifi) batasan baba yana xaune yana kallon kowa da duk abinda ke faruwa ba,
Kamar ance ya waiwaya yaga Iman tsaye tana kallonsa, ba tsoron ganin sa da bindiga yaji ba tsoronsa kada a harbeta, cikin tsawa ya soma mata mgn,
'ki tafi Iman, haka take jinta kamar mutum mutumi, Karo na biyu ya sake daka mata tsawar dana firgita ta ganin bata da niyar tafiya,
'Nace ki tafi.......
ta juya da sauri tayi cikin gida, wayarta ta nema ta Kira DPO sosai tasanshi gurin mahaifinta, ta sanardasu halin da ake ci,
Deedah Kuwa cnxa akalar bindigarsa yayi ya fito daga inda yake boye ya cnxa gurin boyo suka shiga artabun bullet sosai....
Pherty🎤👯
[04/03, 6:55 p.m.] Pherty🎤👯:
*Babana da mijina........*
©Fertymerh Xarah 💞
23
World best yakamata mu haqura mubar gurin nan tun asirin mu bai tonu ba,
Baxamu bar gurinnan ba har sai mun cimma burin mu, ko bamu samu kuďi ba muyi qoqari mu kashe wancan gaye.....bai qarasa rufe bakinsa ba Deedah ya sakar masa bullet a hannu dai dai da qarasowar motocin yan sanda, duk Unguwar ta hargitse saboda tsoro da raxana,
Deedah na ganinsu ya cilla bindigarsa qasa kana yayi shigewarsa da sauri cikin falo, duk glass ďin gidan an farfasa sa,
Iman na xaune da fauxie a hannunta sai faman xufa take ga yan aikinta xagaye da ita, ko kallonsu baiyiba ya nufi ďakinsa dai dai window ya tsaya yana kallon Abinda ke faruwa,
Sauran da basu mutum ba ana sanyasu a mota, wadanda na mutu Kuwa yaga ana investigating ďinsu,
Juyowar da xaiyi Idanunsa na sarqe da nata, ya saki wata wawiyar ajiyar xuciya kafin xufa yafara ratso masa a goshi
'karki tambayeni komai I don't have time for your question, yayi hanyar toilet da sauri yabarta a gurin,
Ya jima sosai aciki yana watsa ruwa kafin ya fito ďaure da towel iya qugunsa tana nan tsaye inda ya barta, baiyi mamaki ba yasan xarginsa take inba ya wanke kansa gareta ba yasan baxata taba yarda dashi ba, ya ďauke kansa daga kallonta ya qarasa tsakiyar ďakin, taja ta tsaya a gabansa,
'you must answer my question Deedah, meya haďa ka da bindiga,
'da ban riqe bindigar ba kina tunanin da ynxu nida ke bamu dade da mutuwa bane, abinda kike xargi bashi bane, niba ďan fashi bane kuma ba ďan ta'adda ba, what else did you want to know?
'ka sauya Deedah, kamaida qarya abincinka yayin da ka boye gskyrka,akwai abinda kake boye min kagayamin ni matarkace nice yakamata nasan sirrinka tun kafin wani yaxo yagayamin, ni nafi kowa kusanci dakai, idan kai baxaka xauna ka saurareni ba, ni xn xauna na saurareka tell me Deedah ina kasami bindiga ka dubi girman Allah ka gayamin gsky...
Gabansa ya faďi jikinsa na soma rawa,
'kifito ki faďi abinda ke xuciyarki Iman, xargi na kikeyi..... tayi saurin katsesa,
'saboda me xn xargeka, kunnena yaji Kuma naga xahiri a yau, menene xargi anan,
Hankalinsa yayi qololuwar tashi saura kaďan towel ďin dake jikinsa ya subulce ya faďi,
'me kika ji me Kuma kika gani,
Fauxie ta gayamin ta ganka da bindiga kuma yau naga xahiri da idanuna ka gayamin kai waye Deedah?
'toy gun ce fa dana siya inbaiwa Adnan na manta Sanda na siyawa fauxie tedy,
'ina bindigar? yaje da sauri inda ya boye ta dama ya riga ya siye tun lokacin dayaji fauxie na maganar da Adnan, ya ďauko ya bata ta karba tana juyata a hannunta kafin ta ďago tana kallonsa,
'wacce nagani yau a hannunka a Ina ka sama?
Yace Sanda naji kina gayawa Sa'eed lbrn barayin dana biyoki nayi xargin nima xasu xo, bayan na raka Sa'eed sai na tsaya gurin yan sanda dake waje acan na karba shine ya nuna min yanda xnyi amfani da ita, bayan Wannan ma ina gani a films ynda ake riqonta da yanda ake harbi, ni kaina nayi mamakin yanda na iya harbin bindiga kuma kinga sun kashe yan sanda gabaki ďaya nima dan na fake wani guri ne da tuni sun dade da kasheni shiyasa danaga police sun xo na jefa masu bindigar kada a ganni da Ita a xargeni da ďaukar bindigar yan sanda, believe me gsky nake gayamiki apart from this bnsan komai ba,
tayi ajiyar xuciya batare da tayi mgn ba ta juya ta fice, Ahmed yabita da kallo yana sauke numfashi da kyar,
Tana fitowa falon DPO na shigowa, tayi Saurin gaidashi,
'da fatan ba wanda akajiwa rauni fatyma,
Ta girgixa kanta tana faďin babu,
Amma sunce akwai wani nan sama dake harbinsu Waye shi, sai da cikinta nayi wani qugi ta xaro idanu tana kallonsa,
'ai sun kashe shi, ďan Sanda ne ya tsaya mana yana sauka suka harbesa shiyasa nayi gaggawar kiranka,
'Allah ya kyauta gaba fatyma,
Tace Amin ya juya ya fice da bindiga a hannunsa, ta dubi masu aikinta,
Ya kamata Kuje ku kwanta tunda mun samu kanmu Allah ya taimakemu,
Suka tashi suna mata sai da safe, taje ta ďauki fauxie har lokacin jikinta xafi rau, a yanda ta lura wuyanta ma baya tsayi guri ďaya,ko hannunta bata iya ďagawa , akwai matsala dole gobe ta tafi da Ita asibitin dan sai anyi admitting nata,
Tana shiga ďakin ta sami Deedah na waya da Sa'eed, taji yana yi masa bayanin komai kafin suyi Sallama ya tsinke Wayar, kallonta yayi bayan ya gama shirinsa na barci lokacin tana gyarawa fauxie kwanciyarta akan gadon, ya taba jikin fauxie shima yajisa xafi rau,
'Wai meke damunta ne,
'shiyasa nake son xuwa da Ita asibiti ayi mata test agani, ni kaina na rasa gane kan ciwon, Allah yasa itama baxata mutu ta barni ba, ta soma hawaye sosai....
[05/03, 8:07 a.m.] Pherty🎤👯: 'Haba ai ciwo ba mutuwa bane, kidaina wannan mgnr, ya ďauki pillow da blanket ya kwanta a qasa ya bar masu gadon, addua tayi ta shafawa fauxie kana ta kwanta,
Alhaji Abdallah bai damu da Abinda ya faru ba wannan abin yafi komai yi masa daďi a ynxu sai dai akwai alamar tambaya tsakaninsa da Deedah koda yake ma Ina ruwansa dashi a ynxu, su suka sani dama an kashe su ya huta, sima ta sha jininsu.
Washe gari sosai fauxie ke amai, duk hankalin Iman dana Deedah ya tashi a gaggauce suka yi shirinsu, yayi banki tayi asibiti da fauxie,
Paediatric ta nufa da Ita inda Dr Bakori, bata same sa ba sai ta sami Dr Lawal shi ya karbi fauxie hannunta yana duba,
Dr fatyma, fauxie ba lafia ne, tun yaushe,
'tun jiya ne,
'oh Allah shine ta koma haka, meke damunta ne,
Iman ta share guntuwar kwalla hannunta har rawa yake kamar yanda muryarta ke rawa fatanta fauxie ta rayuwa,
'Ni ma nakasa gane ko menene ke damunta, kana ganin hannunta ďaya ma bata iya ďagashi, wuyanta baya tsayi guri ďaya abinci tun na jiya da safe ne,
'Bari muje lab ayi mata test mugani, yana gaba tana bayansa, binni binni take sharar kwalla, jikinta duk yayi sanyi da wannan ciwo na fauxie, a hanya suka haďu da Merah da mutanensa suna shigowa, yau da alama sarauta yake ji ganin kayan sarautane a jikinsa, ga kuma kujerar xamansa ana biye dashi duk inda xaije,
Sosai ya nuna damuwa tare da tausayawa halin da inlaw ďinsa take ciki, akwai Wanda xaima operation da safennan shine dalilin fitowarsa yau da wuri,
A lab duk iya bincikensu an kasa gano matsalar, wasu result ďin ma ba'a kawo ba, sai akayi admitting ďin ta, aka sanya mata drip da akaxo allura ne taqi yarda sai da Merah ya karba yayi mata da kansa, kuka take tana sai ta dakesu idan ta tashi, dariya suke sosai Wanda ya qara sanyata fashewa da kuka tana kallon Iman dake murmushi,
'anty kema sai na dakeki tunda kike min dariya,
'na bari fauxie,
Dr Lawal ďa Merah suka fice aka barta da Iman,
'Anty kinga baba ya bani biscuit jiya naci,
'biscuit Kuma, yaushe?
'da xnje Skul da safe,
'ke kuma sarkin Kwaďayi, duk biscuit ďin da kike dashi gida Wanda yaya ke siya maki bai maki ba sai kin karbi nashi, mutumin da baya sonki,
'Anty ai a islamiya akace duk wanda baya sonka idan yabaka abu kayi bismillah ka karba, kuma harda qul'huwallahu nayi, Iman ta soma dariya tana kallonta,
'sai kace wani mugun abu fauxie, wannan ciwon ya rikitaki da yawa tunda har sambatu kikeyi,
'Anty kicewa baba ban yafe masa ba, Iman ta dube ta da mamaki,
'ba'a cewa babba ba'a yafe masa ba, me yayi maki,
'baya sona, kuma baya sonki,
'ba abin damuwa bane fauxie, kiyi addua kisami sauqi kinji,
'Anty idan na tashi sai na kashe baba,
Kusan faďuwa Iman ta tashi yi, gabanta yayi wani irin faďuwa,
'kiyi shiru haka fauxie, meya hadaki da kissa Allah ya tsare ki, rufe ido kiyi barci,
'Anty jiya nayi mafarki baba yace sai ya kasheni Kuma kema sai ya kasheki Sannan ya kashe yaya, anty harda dariya yakeyi nima sai na kashe shi,