Sashe 34
Angon Mata Biyu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haseena taiwa Feedo sallama ta fice, Feedo ta bita da harara "shashasha kin dawo min da aiki baya, wai Aisha ta haihu, aikuwa sai dan ya koma inda ya fito, don ni ba zan zauna da Don na yi rainon yaro ba
Aisha zaune kan kago ta jingina da jikin gado, rike take da Baby tana bata nono, Ammi ta fito daga bayi ta kalli Aisha "na gama hada miki ruwan"
"To Ammi nagode"
Kallansu ya koma kan Haseena da ta shigo cikin kuka, basu ce mata komai ba suka tsaya kallanta, Haseena idonta na kan Aisha, sai yanzu ta tabbatar da maganar Feedo, ji ta yi zuciyarta na zafi, wani bakin ciki yana gudu cikin jinin jikinta tana ji kamar ta je ta shake Aisha da Babyn, kasa jurewa tai ta fashe da wani irin kukan bakin ciki, Ammy da Aisha kallanta suke cikin mamaki, Ammi ta ce a zuciyarta "kodai dagaske Don yake yi Haseena bata son Aisha ta haihu"
Haseena ta kalli Ammi "Ammi mena aikata, wani laifi na yi da Aisha zata haihu babu wanda zai fada min sai dai naji a gari, hakane ya nuna min baku dauke ni a bakin komai ba, amma bakomai"
Haseena ta juya zata tafi Ammi ta dakatar da ita "Haseena tsaya tukunna" Haseena ta juyo tana kallan Ammi
"Kiyi hakuri, na yi tunanin Umar ya fada miki, sai yau da nake tambayarsa meyasa ban ganki ba, sai ya ce min ya sha'afa ya manta bai fada miki ba, amma Haseena zuciyata daya dake kar kiyi tunanin wani abu daban"
Ammi na kai karshen magana Aisha ta dauka "Aunty Haseena don Allah ki yi hakuri, na yi tunanin na kiraki a waya amma banda numbanki shine kawai, in Allah ya yarda hakan ba zai kara faruwa ba
Haseena ta share hawayenta tazo ta zauna gefen Aisha tana kallan yadda jinjirar "to a bani ita na rike na ji sanyi a raina"
Aisha bata gama yarda da Haseena ba kuma gashi babu dama ta hanata, jurewa tai ta mika mata, Haseena ta amshi yarinyar ta rike tana kallanta, tana ganin kamannin Don dana Aisha sun hadu, ji take kamar ta shake wuyar jinjirar ta mutu amma babu dama, musamman Ammi ta samu wuri ta zauna
Haseena ji tai kamar ta rike garwashin wuta, ta kasa natsuwa, jin kiyayyar jinjirar take yi kamar ta kashe ta, ba za ta jure cigaba da riketa ba, ta aje ta gefen Aisha sannan tai wani smile na karfin hali ta ce Allah na gode maka daka sauke yar uwata lafiya, kamar yadda ka sauketa lafiya nima Allah ka sauke ni lafiya, Allah ka albarkaci zuri'armu
Ammi da Aisha suka amsa "Ameen"
Hakadai Haseena ta jure ta daure ta dage ta danne zuciyarta ta dinga walwalanta tana shiga gaba a komai, tana nuna tsananin son Baby, idan an barta ma zata ce tafi kowa son Babyn, kowa na yaba kyan halin Haseena
An yi suna an gama, anyi shagali iya shagali, an zubar da kudi, yan uwa da abokan arziki na nesa dana kusa duk sun zo, Baby ta sami kyaututtuka masu yawa daga abokan Abba da Don, yarinya tun tana jinjira ta zama millionaire, Aisha da kanta ta zabawa Babynta suna, sunan Ammi take so asa mata wato Haleema ta ce wahalar da Ammi ta yi akan cikin ba zai tafi a banza ba
Bilkisu tazo wurin Feedo, zaune suke a falonta Feedo na zaiyano mata damuwarta "ki ji fa na bata maganin ta bawa shegiyar yarinyar nan ashe bata bata yadda ya kamata ba gashi ta haihu, oh ni ya zanyi da rayuwata"
Bilkisu ta kalleta cikin tsananin kiyayya "ji jaka mara tunani, wai yadda take karuwa haka take so ta fitar da matar aure, wasu dai kwakwalwarsu karami ne" a zahiri ta ce "yanzu wani mataki zaki dauka?"
Feedo ta ce sai yasa ai nakiraki domin ki bani shawara, menene mafita
Shuru Bilkisu tai tana nazari, ta kai kusan minti biyar sannan ta kalli Feedo, "ina da shawara"
"Yauwa Bilkisu ina jinki"
"Akwai wani malami dana sani, dan Sudan ne, amma yana zuwa Nigeria duk karshen wata, munyi chat dashi ya fada min karshen watan nan zai zo, kuma aikinsa kamar yankan wuka ne, shi kadai zai iya magance miki damuwarki"
Feedo ta watsa mata wani kallo "karki mayar dani Haseena mana"
Bilkisu ta ce haba Feedo yadda na dauke ki ba haka na dauki Haseena ba, ke ta dabance a wurina, sannan idan kina tunanin damfararki zanyi, ni zan biya malamin kudin aiki, idan bukata ya biya saiki mayar min da kudina
Feedo ta ce to yanzu na yarda dake, kenan yanzu dole sai karshen wata zai shigo
"Eh, ammafa zaki ji dadi, don ina tabbatar miki fata fata Don zaiyi da Haseena da Aisha"
"Kai amma Bilkisu na ji dadi sosai, dole na miki kyauta yanzu"
Feedo ta ciro kudi masu yawa ta bama Bilkisu, Bilkisu ta shiga godiya
Haseena zaune a falo tana shafa cikinta, tana sake sake a zuciyarta "nan da kwanaki kadan ciki na zai baiyana, zan haifi jinin Don, na rika bashi nono kamar yadda Aisha take bama Babynta nono, sai kuma ta bata rai data tuno Babyn Aisha "sai na halakaki, ba zan taba barinki ba"
Don ne ya shigo ya sameta, ta kai kallanta gareshi "sannunka da dawowa"
"Yauwa Haseena" tai masa murmushi "wai Baby meyasa baka damuwa da Babynka da nake dauke dashi n..."
Ya dakatar da ita da hannu "I am tired of all this, ciki ciki ciki ina cikin yake?"
Haseena ta tsura masa ido "au kana tunanin ba zan dauki ciki ba saboda ka bani kwayar hana daukar ciki na sha, to bari na fada maka na je asibity an yi min aiki, an fitar da kwayar daka bani na sha, yanzu ciki ne dani"
"Ok, to na tayaki murna" bai kara cewa komai ya wuce ciki tabi bayanshi
Ya shiga daki ta biyoshi ta tsaya gabanshi, yana kallanta tana kallanshi "wai meyasa kake min haka ne, ka damu da Babyn Aisha amma ni sam baka damu da nawa Babyn ba"
Ya tsaya yana kallanta cike da takaici "yanzu me kike so na yi miki ya tabbatar dana damu da Babynki?"
Tai karamin smile "ka shafa cikina sannan ka yi kissing dinshi"
"Ok to bude min cikin"
Cikin farin ciki ta yaye doguwar rigar ta, bata saka pant ba, sai kallansa ya kai HQ dinta, ji ya yi bananansa na motsi, sa hannunsa yai ya shafa cikinta sannan ya kai bakinsa yai kissing cikin, sai ya dan shafa gabanta yana ciza kasar labansa, kallanta yai
"Tun yaushe kike wakar kina dauke da ciki amma har yanzu shuru yaki girma"
"Cikin ya zo da matsala ne, wani dalili yasa shi yaki girma, amma likita ya bani magani yanzu haka kwanaki kadan cikin ya rage ya fito da girmanshi a wata shida"
Don ji yai kamar ya koda mata mari, "amma ke shashasha ce, ban taba sanin tunaninki karami bane, a ina kika taba ganin anyi haka"
Ta hada rai "babu ruwanka, dama nasan bakin ciki kake min baka son hada jini dani but ina tabbatar maka da da dai sai na haife shi kuma saika rike"
Don ya tabe baki "mumu" ta zaro ido "ni ce mumu"
"Ke nifa ban shirya rigima ba, yanzu dai tube rigar ki kwanta kinsan yanzu ke kadai zaki dinga daukar nauyin tunda Aisha na jego"
Taso taja masa aji saita tuna fa Don ba'a yi masa wannan wasan, sai yanzu yai zuciya ya je ya nemi wata a waje kuma ba dole ta kara ganinshi ba sai ranar da yaga ranar dawowa
Tube rigar tai, ta dawo tsirara, saita kwanta kan gado ta baya, tai masa goho, wandonsa kawai ya tube, ya kuma tube gajeran, sai ya je ta bayanta ya tsaya, yai saitin bananansa ya tura ya fara danna mata yana dukan bum bum dinta, sai ihu take yi tsabar dadi
Aisha tana tare da Babynta Leemat suna matukar samin kulawa a wurin Ammi
Aisha zaune a falo tana bawa Leemat nono, Ammi ta shigo tana danne dannan waya ta zauna, Aisha ta kalleta "Ammi wai yaushe zan tafi gida?"
Ammi ta dago tana kallan Aisha, ta tsura mata ido "so kike ki koma"
Dukar da kai Aisha tai tana dan yin smile, Ammi itama smile tai ta ce saura sati biyu ki yi arba'in, ki jira tukunna
Shuru Aisha tai, ji tai kamar ta kwarma ihu, ganin sati biyun nan take yi kamar shekara biyu, amma ta jure ta cigaba da bawa Leemat nono
Abba ya kammala gina wani katafaran Estate da babu irinshi a garin Abuja, a ciki yasa aka ginawa Don wani katafaran gidan sama da babu irinshi kaf estate din, kuma wani abin sha'awa sunan Estate din *LEEMAT* wato sunan yarinyar Don, da Haseena ta samu labari kamar tai hauka, ta gama yanke hukunci idan har ta haihu dole a canza sunan ya koma Leemat da kuma sunan danta
A gidan, bangaren Aisha daban, na Haseena ma daban, hakama na Don daban, Haseena already harta tare, har party ta hada, yan uwanta da kawayenta suka zo suka tayata murna
Yau Haseena da sassafe ta tashi, kasancewar yau wata uku ya cika, tai tsirara ta je gaban mirrow ta tsaya tana kallan cikinta, yana nan dai yadda yake bai kara girma ba kuma bai rage ba, a take tsoro ya fara kamata, ko wanka bata tsaya tayi ba ta mayar da kayanta ta yafa mayafi, ta dauki makullin motanta ta fice
Bata je wurin Feedo ba, direct wurin likita ta wuce ta shiga shaida masa wata uku ya cika kuma ciki bai fito ba
Likita ya shiga da ita wani daki ya dubata, cikin kankanin lokaci suka fito, bata wasu magunguna ya yi sannan ya ce mata ta dawo bayan sati biyu
Ta galla masa harara "taya zaka kara bani wani sati biyu, wai meka dauke ni ne?"
Dakko wani hoton scanning din wani Baby yai daban ya nuna mata "gashi, ki kalli yaronki"
Amsa tai tana kallo, wani farin cikine ya mamaye zuciyarta ta kalli likitan "ka yi hakuri na kasa fahimtarka"
"Bakomai madam"
Aisha zaune kan kago ta jingina da jikin gado, rike take da Baby tana bata nono, Ammi ta fito daga bayi ta kalli Aisha "na gama hada miki ruwan"
"To Ammi nagode"
Kallansu ya koma kan Haseena da ta shigo cikin kuka, basu ce mata komai ba suka tsaya kallanta, Haseena idonta na kan Aisha, sai yanzu ta tabbatar da maganar Feedo, ji ta yi zuciyarta na zafi, wani bakin ciki yana gudu cikin jinin jikinta tana ji kamar ta je ta shake Aisha da Babyn, kasa jurewa tai ta fashe da wani irin kukan bakin ciki, Ammy da Aisha kallanta suke cikin mamaki, Ammi ta ce a zuciyarta "kodai dagaske Don yake yi Haseena bata son Aisha ta haihu"
Haseena ta kalli Ammi "Ammi mena aikata, wani laifi na yi da Aisha zata haihu babu wanda zai fada min sai dai naji a gari, hakane ya nuna min baku dauke ni a bakin komai ba, amma bakomai"
Haseena ta juya zata tafi Ammi ta dakatar da ita "Haseena tsaya tukunna" Haseena ta juyo tana kallan Ammi
"Kiyi hakuri, na yi tunanin Umar ya fada miki, sai yau da nake tambayarsa meyasa ban ganki ba, sai ya ce min ya sha'afa ya manta bai fada miki ba, amma Haseena zuciyata daya dake kar kiyi tunanin wani abu daban"
Ammi na kai karshen magana Aisha ta dauka "Aunty Haseena don Allah ki yi hakuri, na yi tunanin na kiraki a waya amma banda numbanki shine kawai, in Allah ya yarda hakan ba zai kara faruwa ba
Haseena ta share hawayenta tazo ta zauna gefen Aisha tana kallan yadda jinjirar "to a bani ita na rike na ji sanyi a raina"
Aisha bata gama yarda da Haseena ba kuma gashi babu dama ta hanata, jurewa tai ta mika mata, Haseena ta amshi yarinyar ta rike tana kallanta, tana ganin kamannin Don dana Aisha sun hadu, ji take kamar ta shake wuyar jinjirar ta mutu amma babu dama, musamman Ammi ta samu wuri ta zauna
Haseena ji tai kamar ta rike garwashin wuta, ta kasa natsuwa, jin kiyayyar jinjirar take yi kamar ta kashe ta, ba za ta jure cigaba da riketa ba, ta aje ta gefen Aisha sannan tai wani smile na karfin hali ta ce Allah na gode maka daka sauke yar uwata lafiya, kamar yadda ka sauketa lafiya nima Allah ka sauke ni lafiya, Allah ka albarkaci zuri'armu
Ammi da Aisha suka amsa "Ameen"
Hakadai Haseena ta jure ta daure ta dage ta danne zuciyarta ta dinga walwalanta tana shiga gaba a komai, tana nuna tsananin son Baby, idan an barta ma zata ce tafi kowa son Babyn, kowa na yaba kyan halin Haseena
An yi suna an gama, anyi shagali iya shagali, an zubar da kudi, yan uwa da abokan arziki na nesa dana kusa duk sun zo, Baby ta sami kyaututtuka masu yawa daga abokan Abba da Don, yarinya tun tana jinjira ta zama millionaire, Aisha da kanta ta zabawa Babynta suna, sunan Ammi take so asa mata wato Haleema ta ce wahalar da Ammi ta yi akan cikin ba zai tafi a banza ba
Bilkisu tazo wurin Feedo, zaune suke a falonta Feedo na zaiyano mata damuwarta "ki ji fa na bata maganin ta bawa shegiyar yarinyar nan ashe bata bata yadda ya kamata ba gashi ta haihu, oh ni ya zanyi da rayuwata"
Bilkisu ta kalleta cikin tsananin kiyayya "ji jaka mara tunani, wai yadda take karuwa haka take so ta fitar da matar aure, wasu dai kwakwalwarsu karami ne" a zahiri ta ce "yanzu wani mataki zaki dauka?"
Feedo ta ce sai yasa ai nakiraki domin ki bani shawara, menene mafita
Shuru Bilkisu tai tana nazari, ta kai kusan minti biyar sannan ta kalli Feedo, "ina da shawara"
"Yauwa Bilkisu ina jinki"
"Akwai wani malami dana sani, dan Sudan ne, amma yana zuwa Nigeria duk karshen wata, munyi chat dashi ya fada min karshen watan nan zai zo, kuma aikinsa kamar yankan wuka ne, shi kadai zai iya magance miki damuwarki"
Feedo ta watsa mata wani kallo "karki mayar dani Haseena mana"
Bilkisu ta ce haba Feedo yadda na dauke ki ba haka na dauki Haseena ba, ke ta dabance a wurina, sannan idan kina tunanin damfararki zanyi, ni zan biya malamin kudin aiki, idan bukata ya biya saiki mayar min da kudina
Feedo ta ce to yanzu na yarda dake, kenan yanzu dole sai karshen wata zai shigo
"Eh, ammafa zaki ji dadi, don ina tabbatar miki fata fata Don zaiyi da Haseena da Aisha"
"Kai amma Bilkisu na ji dadi sosai, dole na miki kyauta yanzu"
Feedo ta ciro kudi masu yawa ta bama Bilkisu, Bilkisu ta shiga godiya
Haseena zaune a falo tana shafa cikinta, tana sake sake a zuciyarta "nan da kwanaki kadan ciki na zai baiyana, zan haifi jinin Don, na rika bashi nono kamar yadda Aisha take bama Babynta nono, sai kuma ta bata rai data tuno Babyn Aisha "sai na halakaki, ba zan taba barinki ba"
Don ne ya shigo ya sameta, ta kai kallanta gareshi "sannunka da dawowa"
"Yauwa Haseena" tai masa murmushi "wai Baby meyasa baka damuwa da Babynka da nake dauke dashi n..."
Ya dakatar da ita da hannu "I am tired of all this, ciki ciki ciki ina cikin yake?"
Haseena ta tsura masa ido "au kana tunanin ba zan dauki ciki ba saboda ka bani kwayar hana daukar ciki na sha, to bari na fada maka na je asibity an yi min aiki, an fitar da kwayar daka bani na sha, yanzu ciki ne dani"
"Ok, to na tayaki murna" bai kara cewa komai ya wuce ciki tabi bayanshi
Ya shiga daki ta biyoshi ta tsaya gabanshi, yana kallanta tana kallanshi "wai meyasa kake min haka ne, ka damu da Babyn Aisha amma ni sam baka damu da nawa Babyn ba"
Ya tsaya yana kallanta cike da takaici "yanzu me kike so na yi miki ya tabbatar dana damu da Babynki?"
Tai karamin smile "ka shafa cikina sannan ka yi kissing dinshi"
"Ok to bude min cikin"
Cikin farin ciki ta yaye doguwar rigar ta, bata saka pant ba, sai kallansa ya kai HQ dinta, ji ya yi bananansa na motsi, sa hannunsa yai ya shafa cikinta sannan ya kai bakinsa yai kissing cikin, sai ya dan shafa gabanta yana ciza kasar labansa, kallanta yai
"Tun yaushe kike wakar kina dauke da ciki amma har yanzu shuru yaki girma"
"Cikin ya zo da matsala ne, wani dalili yasa shi yaki girma, amma likita ya bani magani yanzu haka kwanaki kadan cikin ya rage ya fito da girmanshi a wata shida"
Don ji yai kamar ya koda mata mari, "amma ke shashasha ce, ban taba sanin tunaninki karami bane, a ina kika taba ganin anyi haka"
Ta hada rai "babu ruwanka, dama nasan bakin ciki kake min baka son hada jini dani but ina tabbatar maka da da dai sai na haife shi kuma saika rike"
Don ya tabe baki "mumu" ta zaro ido "ni ce mumu"
"Ke nifa ban shirya rigima ba, yanzu dai tube rigar ki kwanta kinsan yanzu ke kadai zaki dinga daukar nauyin tunda Aisha na jego"
Taso taja masa aji saita tuna fa Don ba'a yi masa wannan wasan, sai yanzu yai zuciya ya je ya nemi wata a waje kuma ba dole ta kara ganinshi ba sai ranar da yaga ranar dawowa
Tube rigar tai, ta dawo tsirara, saita kwanta kan gado ta baya, tai masa goho, wandonsa kawai ya tube, ya kuma tube gajeran, sai ya je ta bayanta ya tsaya, yai saitin bananansa ya tura ya fara danna mata yana dukan bum bum dinta, sai ihu take yi tsabar dadi
Aisha tana tare da Babynta Leemat suna matukar samin kulawa a wurin Ammi
Aisha zaune a falo tana bawa Leemat nono, Ammi ta shigo tana danne dannan waya ta zauna, Aisha ta kalleta "Ammi wai yaushe zan tafi gida?"
Ammi ta dago tana kallan Aisha, ta tsura mata ido "so kike ki koma"
Dukar da kai Aisha tai tana dan yin smile, Ammi itama smile tai ta ce saura sati biyu ki yi arba'in, ki jira tukunna
Shuru Aisha tai, ji tai kamar ta kwarma ihu, ganin sati biyun nan take yi kamar shekara biyu, amma ta jure ta cigaba da bawa Leemat nono
Abba ya kammala gina wani katafaran Estate da babu irinshi a garin Abuja, a ciki yasa aka ginawa Don wani katafaran gidan sama da babu irinshi kaf estate din, kuma wani abin sha'awa sunan Estate din *LEEMAT* wato sunan yarinyar Don, da Haseena ta samu labari kamar tai hauka, ta gama yanke hukunci idan har ta haihu dole a canza sunan ya koma Leemat da kuma sunan danta
A gidan, bangaren Aisha daban, na Haseena ma daban, hakama na Don daban, Haseena already harta tare, har party ta hada, yan uwanta da kawayenta suka zo suka tayata murna
Yau Haseena da sassafe ta tashi, kasancewar yau wata uku ya cika, tai tsirara ta je gaban mirrow ta tsaya tana kallan cikinta, yana nan dai yadda yake bai kara girma ba kuma bai rage ba, a take tsoro ya fara kamata, ko wanka bata tsaya tayi ba ta mayar da kayanta ta yafa mayafi, ta dauki makullin motanta ta fice
Bata je wurin Feedo ba, direct wurin likita ta wuce ta shiga shaida masa wata uku ya cika kuma ciki bai fito ba
Likita ya shiga da ita wani daki ya dubata, cikin kankanin lokaci suka fito, bata wasu magunguna ya yi sannan ya ce mata ta dawo bayan sati biyu
Ta galla masa harara "taya zaka kara bani wani sati biyu, wai meka dauke ni ne?"
Dakko wani hoton scanning din wani Baby yai daban ya nuna mata "gashi, ki kalli yaronki"
Amsa tai tana kallo, wani farin cikine ya mamaye zuciyarta ta kalli likitan "ka yi hakuri na kasa fahimtarka"
"Bakomai madam"