Sashe 33
Angon Mata Biyu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan an gama gyara Aisha da Bebinta aka canza musu daki, Abba ya shigo ya amshi Baby, wai Abba farin ciki harya rasa yadda zaiyi da ranshi
Ga Baby sai tsinannan kuka har yanzu taki shuru Ammi ta ce kar dai ki yi fitinar mahaifinki, murmushi Aisha tai, Ammi ta kalleta sannan ta mika mata Baby
"Bata Nono" amsar baby tai amma bata bata Nono ba da alamu tana jin kunya, Ammi ta zauna gefenta
"Aisha batun kunya ya kare, fito da Nono ki shakar da ita, kinga fa tana ta kuka"
Aisha kallan yadda yarinyar ta take ta kuka tai, tausayinta ya kamata lullube kirjinta tai da dankalinta saita fito da Nono tasa ma Baby a baki, aiko ta cafke da sauri tana tsotsa
Haka wannan daren Ammi da Aisha suka yi kwanan zaune don kuwa mini mini Baby take kuka tana bukatar Nono, Ammi ta ce wannan dai fitinanniya ce kamar mahaifinta
Da sassafe suka bar asibity suka dawo gida, Mum da prof da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab duk sun karaso amma prof yana bai dade ba ya wuce yabar Mum dasu Aunty Rasheeda
Sai da bayan azahar Don ya zo gidan, ya ga Mum da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab da Ammi rike da Baby a hannunta
Ya gaida Mum sannan Ammi, Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka gaida shi ya amsa, kallan Babyn hannun Ammi kawai yake yi, jiki a sanyaye ya ce
"Aisha ta haihu ne?"
Ammi ta ce Allah ya sauke ta lafiya
Aunty Rasheeda ta ce Ya Umar angon mata biyu kuma angon karni, murmushi yai wani farin ciki ya ziyarci zuciyarsa ya je ya zauna gefen Ammi yana kallan yarinyarshi yana jin wani irin dadi a ransa
"Bani shi na rike"
Ammi ta kalleshi "ba namiji bane mace ce"
Don ya ce wow baby girl
Ammi ta mika masa ya amsa ya tsura ma yarinyar ido kamar ya cinye ta fadi yake a zuciyarsa "Ni Umar wai yau ni ne nake rike da gudan jini na, Allah sarki rayuwa kenan"
Baby ta yanka wani ihu, Don ya kalli Ammi "tana kuka"
Ammi ta ce aikinta kenan, ta cika san tsotso, kaita daki wajen mahaifiyarta ta shayar da ita
Don ya tashi da sauri kamar dama neman hanyar ganinta yake yi, ficewa yai yabar falon
Aisha ta gama sa kaya, zama tai gaban mirrow tana shafa powder Don ya shigo dauke da Baby, ta cikin madubi ta hangoshi ta tashi da sauri cikin farin ciki ta juyo tana kallanshi, ya karaso da Baby ya tsaya gabanta, kallanta yake yi wani sabon soyayyarta na ratsa ilahirin jikinsa "ga Babynmu tana kuka ki bata Nono"
Aisha ta amshe ta taje bakin gado ta zauna, ta ciro nono ta shiga bawa Baby, Don yazo ya zauna gafenta yana kallan yadda Babynshi ka shan nono, kallan Aisha yai
"Aishata sannu da kokari, kinsha wahala ke kadai banzo na tayaki ba" kallanshi tai tana smile tana jin wani irin kaunarsa kamar ta yi hauka "babu komai mijina, kullum kana kokari wajen bani farin ciki, ka yi aiki sosai ai na samu baby, nakuda na rana daya ai ba wani abu bane"
Ya dan rungume ta "ina alfahari dake, Allah ya yi miki albarka"
"Amin mijina"
Marairaicewa yai "nima zan sha nono"
Ta marairaice itama "na baby ne fa"
"Ni dai a bani nasha indai ba ana so a nuna min baby ta fini ba"
Aisha ta ciro dayan nonon "to gashi sai kasha"
Don rike nonon ya yi ya kai bakinsa yasa harshe ya fara lasa, sai ya fara tsotsa a hankali, wani irin yanayi Aisha ta ji ta shiga sai ta shiga fadin "ah mijina zaka kashe ni, ka barni don Allah"
Bai kulata ba ya cigaba da tsotsa ga Baby na tsotsan dayan, Aisha ta kasa jurewa kai hannunta tai kasanshi ta cusa hannunta cikin wandonsa ta shiga laguda bananansa zuwa yayen marainansa
Budo kofa Ammi tai ta shigo, sai tsayawa tai cak tana kallansu cikin mamaki
Hada giran sama dana kasa Ammi tai, da sauri Don ya mike yana shafa kai, Aisha ta mayar da nonuwanta cikin riga gami da dukar da kanta, wayincewa yai ya kalli Aisha "ni zan wuce sai anjima ki kula da Baby" ya raba ta gefen Ammi ya wuce, Ammi ta kalli Aisha
"Ni ina ruwana, idan kika yarda kika yarda dashi karkari ya dura miki ciki kinga ke kika sani" Aisha bata ce komai ba har yanzu kanta a duke
Ammi ta amshi Baby ta fita, Aisha tai ajiyar zuciya gami da dafe kirji "Oh ni Aisha Ammi duk tabi ta matsa mana, Alhamdulillah tunda na haihu na kusa komawa gidana"
Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka shigo suka sami Aisha zama suka yi a bakin gadon da Aisha suke zaune
Aunty Zainab ta ce su Aisha an zama manya manya, sannu maman Baby
Aisha smile tai ta ce kai Aunty Zainab, me kike nufi?
Aunty Rasheeda ta ce ba ranar da nake tunawa nake cin dariya sosai kamar ranar da kike kuka kina birgima kamar za'a yanka ki, wai za'a kawoki gidan Ya Umar
Aisha da Aunty Zainab sunyi dariya sosai "Aisha ta ce Aunty wallahi a lokacin bansan komai ba, ban san menene aure ba, yanzu kuwa ko kwana daya ba zan iya yi a gida ba"
Aunty Rasheeda ta ce toh Aishatu an shiga sahun manya, amma fa Aisha kin bani tausayi lokacin, har kuka na yi, nasan baki san komai ba, dudu shekarunki goma sha bakwai, ga kishiyarki yar zamani, sai na ji kamar nai miki kuka
Aunty Zainab ta ce nima haka ya faru dani, na tausaya mata matuka
Aisha ta ce Hmmm nima sosai na tausayawa kaina, har ina ganin cutata za'a yi, ashe yanci aka nema min, yanzu nake jina cikakkiyar mutum
Suka tafa suna dariya suka cigaba da hirarsu, sai da aka kira azahar sannan Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka tashi
Tuni Don ya je wurin Wizzy ya shaida masa haihuwar Aisha, shima ya yi farin ciki sosai, Don ya cigaba da kiran yan uwa da abokan arziki yana sanar dasu
Ammi da mum dasu Aunty Rasheeda sun dauki Baby hotuna suna ta watsawa a social media, sai fatan alkairi yan uwa da abokan arziki suke musu
Suna ya rage saura kwana biyu Aisha ta tashi da azababben ciwon ciki, ihu take yi sosai kamar ranta zai fita, Don ya shigo ya sameta a wannan yanayin, riketa ya yi a rikice cikin tsoro
"Sannu Aisha" rikeshi tai gam tana ihu "ka taimake ni mijina, zan mutu cikina" tuni Don ya kasa jurewa hawaye ya shiga fitowa daga idanunsa, bakinsa na rawa ya ce Aisha ba za ki tafi ki barni ba
Ammi da Mum dasu Aunty Rasheeda sun rikice gabadaya, tuni aka dauki Aisha zuwa asibity, ashe jini ne bai gama fita ba, a take aka mata duk wani abu daya kamata, cikin kankanin lokaci ciwon ya tsaya, nan ta shiga yin baccin wahala Don tsaye yana kallan fuskarta cikin tsananin tausayi, ji yake kamar ya karba wahalan da take sha
Baby na hannun Aunty Rasheeda sai kuka take yi, da alamu tana san nono, kuma ga mahaifiyarta na bacci, Don ya kasa jurewa yaje wurin Aunty Rasheeda "bani ita"
Babu musu ta mika masa yarsa, ya shiga rarrashinta yana shafa mata baya a hankali, cikin ikon Allah tai shuru
Mum ta ce ashe ka iya raino, shikenan Aisha ta huta, smile kawai yai ya cigaba da rarrashin Baby, Ammi sai kallansa take yi ciki farin ciki da matukar alfahari dashi
Aisha ta dauki kusan awa uku tana bacci kafin ta farka ta amshi Baby ta shiga bata nono, sai data bata ta koshi sannan suka shirya suka dawo gida
Washegari ana gobe suna Ammi da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab da Aisha zaune a falo, Don da Wizzy suka shigo suka gaida Ammi, Ammi ta amsa fuskarta dauke da annuri sannan ta mikawa Wizzy Baby, ya amsa cikin farin ciki
Wizzy ya kalli Don sannan ya ce kamar Aisha ta yi maka wayau fa
Don ya ce wayaun me kuwa?
"Baby ta dauki fuskarta sai dai kamar idanunka ta dakko da bakinka"
Ammi ta ce haka nima nake gani
Aisha ta hada ido da Don tai masa smile, shima mayar mata ya yi ya ce next time wani Bebin dani zaiyi kama
Aunty Rasheeda ta ce Ya Umar anya Aunty Haseena tasan da maganar haihuwar Aisha kuwa?
Ammi ta ce kin taba min inda yake min kaikayi
Don ya ce wallahi na sha'admfa gabadaya, amma yanzu ina zuwa gida zan sanar da ita
Ammi ta ce ai kuwa dai baka kyauta ba, ai sai tai tunanin wani abu daban
Aunty Rasheeda ta ce hakane
Wizzy dai ya gama yin barka, ya bawa Ammi Baby sannan yai musu sallama zai wuce, tare da Don suka wuce
Feedo zaune a falonta cikin tsananin damuwa, Haseena ta shigo ta sameta "ya dai na ganki haka kamar akwai wani damuwa" wani ajiyar zuciya Feedo tai ta kalli Haseena
Haseena ta ce bai kamata ace kina sawa kanki damuwa ba, ni kin ganni zuciyata fess, sha'ani na kawai nake yi, baki san ma yadda nake jin farin ciki ba idan na tuna saura kwanaki kadan cikina ya baiyana ba,
Feedo ta galla mata harara "to bari na fada miki akwai aiki a gabanki, baki yi komai ba tunda kika bari Aisha ta haihu"
A razane Haseena ta kalli Feedo "wata Aisha ce ta haihu?"
"Wata Aisha kika sani bayan kishiyarki, wato maganin dana baki ki bata baki bata ba"
Haseena ta zame ta fadi zaune, tana kallan Feedo kamar wawiya "kinsan me kike fada kuwa, da hannuna fa nasa mata kwayar cikin abin sha, kuma ina kallo ta shanye, sannan cikinta ya fara ciwo aka kaita asibity, likita ya tabbatar da cikinta ya zube"
Feedo ta nuna Haseena da yatsa "kenan sun mayar dake daluwa, suna zargin ki kina da sa hannu sai yasa suka boye miki cikin na nan"
Haseena ta girgiza kai cikin bacin rai "ba za yu ba Feedo, tunda Aisha ta yarda ta haihu to tabbas ba zan bar dan ya rayuwa, dole na kawo karshen sa"
Ga Baby sai tsinannan kuka har yanzu taki shuru Ammi ta ce kar dai ki yi fitinar mahaifinki, murmushi Aisha tai, Ammi ta kalleta sannan ta mika mata Baby
"Bata Nono" amsar baby tai amma bata bata Nono ba da alamu tana jin kunya, Ammi ta zauna gefenta
"Aisha batun kunya ya kare, fito da Nono ki shakar da ita, kinga fa tana ta kuka"
Aisha kallan yadda yarinyar ta take ta kuka tai, tausayinta ya kamata lullube kirjinta tai da dankalinta saita fito da Nono tasa ma Baby a baki, aiko ta cafke da sauri tana tsotsa
Haka wannan daren Ammi da Aisha suka yi kwanan zaune don kuwa mini mini Baby take kuka tana bukatar Nono, Ammi ta ce wannan dai fitinanniya ce kamar mahaifinta
Da sassafe suka bar asibity suka dawo gida, Mum da prof da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab duk sun karaso amma prof yana bai dade ba ya wuce yabar Mum dasu Aunty Rasheeda
Sai da bayan azahar Don ya zo gidan, ya ga Mum da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab da Ammi rike da Baby a hannunta
Ya gaida Mum sannan Ammi, Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka gaida shi ya amsa, kallan Babyn hannun Ammi kawai yake yi, jiki a sanyaye ya ce
"Aisha ta haihu ne?"
Ammi ta ce Allah ya sauke ta lafiya
Aunty Rasheeda ta ce Ya Umar angon mata biyu kuma angon karni, murmushi yai wani farin ciki ya ziyarci zuciyarsa ya je ya zauna gefen Ammi yana kallan yarinyarshi yana jin wani irin dadi a ransa
"Bani shi na rike"
Ammi ta kalleshi "ba namiji bane mace ce"
Don ya ce wow baby girl
Ammi ta mika masa ya amsa ya tsura ma yarinyar ido kamar ya cinye ta fadi yake a zuciyarsa "Ni Umar wai yau ni ne nake rike da gudan jini na, Allah sarki rayuwa kenan"
Baby ta yanka wani ihu, Don ya kalli Ammi "tana kuka"
Ammi ta ce aikinta kenan, ta cika san tsotso, kaita daki wajen mahaifiyarta ta shayar da ita
Don ya tashi da sauri kamar dama neman hanyar ganinta yake yi, ficewa yai yabar falon
Aisha ta gama sa kaya, zama tai gaban mirrow tana shafa powder Don ya shigo dauke da Baby, ta cikin madubi ta hangoshi ta tashi da sauri cikin farin ciki ta juyo tana kallanshi, ya karaso da Baby ya tsaya gabanta, kallanta yake yi wani sabon soyayyarta na ratsa ilahirin jikinsa "ga Babynmu tana kuka ki bata Nono"
Aisha ta amshe ta taje bakin gado ta zauna, ta ciro nono ta shiga bawa Baby, Don yazo ya zauna gafenta yana kallan yadda Babynshi ka shan nono, kallan Aisha yai
"Aishata sannu da kokari, kinsha wahala ke kadai banzo na tayaki ba" kallanshi tai tana smile tana jin wani irin kaunarsa kamar ta yi hauka "babu komai mijina, kullum kana kokari wajen bani farin ciki, ka yi aiki sosai ai na samu baby, nakuda na rana daya ai ba wani abu bane"
Ya dan rungume ta "ina alfahari dake, Allah ya yi miki albarka"
"Amin mijina"
Marairaicewa yai "nima zan sha nono"
Ta marairaice itama "na baby ne fa"
"Ni dai a bani nasha indai ba ana so a nuna min baby ta fini ba"
Aisha ta ciro dayan nonon "to gashi sai kasha"
Don rike nonon ya yi ya kai bakinsa yasa harshe ya fara lasa, sai ya fara tsotsa a hankali, wani irin yanayi Aisha ta ji ta shiga sai ta shiga fadin "ah mijina zaka kashe ni, ka barni don Allah"
Bai kulata ba ya cigaba da tsotsa ga Baby na tsotsan dayan, Aisha ta kasa jurewa kai hannunta tai kasanshi ta cusa hannunta cikin wandonsa ta shiga laguda bananansa zuwa yayen marainansa
Budo kofa Ammi tai ta shigo, sai tsayawa tai cak tana kallansu cikin mamaki
Hada giran sama dana kasa Ammi tai, da sauri Don ya mike yana shafa kai, Aisha ta mayar da nonuwanta cikin riga gami da dukar da kanta, wayincewa yai ya kalli Aisha "ni zan wuce sai anjima ki kula da Baby" ya raba ta gefen Ammi ya wuce, Ammi ta kalli Aisha
"Ni ina ruwana, idan kika yarda kika yarda dashi karkari ya dura miki ciki kinga ke kika sani" Aisha bata ce komai ba har yanzu kanta a duke
Ammi ta amshi Baby ta fita, Aisha tai ajiyar zuciya gami da dafe kirji "Oh ni Aisha Ammi duk tabi ta matsa mana, Alhamdulillah tunda na haihu na kusa komawa gidana"
Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka shigo suka sami Aisha zama suka yi a bakin gadon da Aisha suke zaune
Aunty Zainab ta ce su Aisha an zama manya manya, sannu maman Baby
Aisha smile tai ta ce kai Aunty Zainab, me kike nufi?
Aunty Rasheeda ta ce ba ranar da nake tunawa nake cin dariya sosai kamar ranar da kike kuka kina birgima kamar za'a yanka ki, wai za'a kawoki gidan Ya Umar
Aisha da Aunty Zainab sunyi dariya sosai "Aisha ta ce Aunty wallahi a lokacin bansan komai ba, ban san menene aure ba, yanzu kuwa ko kwana daya ba zan iya yi a gida ba"
Aunty Rasheeda ta ce toh Aishatu an shiga sahun manya, amma fa Aisha kin bani tausayi lokacin, har kuka na yi, nasan baki san komai ba, dudu shekarunki goma sha bakwai, ga kishiyarki yar zamani, sai na ji kamar nai miki kuka
Aunty Zainab ta ce nima haka ya faru dani, na tausaya mata matuka
Aisha ta ce Hmmm nima sosai na tausayawa kaina, har ina ganin cutata za'a yi, ashe yanci aka nema min, yanzu nake jina cikakkiyar mutum
Suka tafa suna dariya suka cigaba da hirarsu, sai da aka kira azahar sannan Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka tashi
Tuni Don ya je wurin Wizzy ya shaida masa haihuwar Aisha, shima ya yi farin ciki sosai, Don ya cigaba da kiran yan uwa da abokan arziki yana sanar dasu
Ammi da mum dasu Aunty Rasheeda sun dauki Baby hotuna suna ta watsawa a social media, sai fatan alkairi yan uwa da abokan arziki suke musu
Suna ya rage saura kwana biyu Aisha ta tashi da azababben ciwon ciki, ihu take yi sosai kamar ranta zai fita, Don ya shigo ya sameta a wannan yanayin, riketa ya yi a rikice cikin tsoro
"Sannu Aisha" rikeshi tai gam tana ihu "ka taimake ni mijina, zan mutu cikina" tuni Don ya kasa jurewa hawaye ya shiga fitowa daga idanunsa, bakinsa na rawa ya ce Aisha ba za ki tafi ki barni ba
Ammi da Mum dasu Aunty Rasheeda sun rikice gabadaya, tuni aka dauki Aisha zuwa asibity, ashe jini ne bai gama fita ba, a take aka mata duk wani abu daya kamata, cikin kankanin lokaci ciwon ya tsaya, nan ta shiga yin baccin wahala Don tsaye yana kallan fuskarta cikin tsananin tausayi, ji yake kamar ya karba wahalan da take sha
Baby na hannun Aunty Rasheeda sai kuka take yi, da alamu tana san nono, kuma ga mahaifiyarta na bacci, Don ya kasa jurewa yaje wurin Aunty Rasheeda "bani ita"
Babu musu ta mika masa yarsa, ya shiga rarrashinta yana shafa mata baya a hankali, cikin ikon Allah tai shuru
Mum ta ce ashe ka iya raino, shikenan Aisha ta huta, smile kawai yai ya cigaba da rarrashin Baby, Ammi sai kallansa take yi ciki farin ciki da matukar alfahari dashi
Aisha ta dauki kusan awa uku tana bacci kafin ta farka ta amshi Baby ta shiga bata nono, sai data bata ta koshi sannan suka shirya suka dawo gida
Washegari ana gobe suna Ammi da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab da Aisha zaune a falo, Don da Wizzy suka shigo suka gaida Ammi, Ammi ta amsa fuskarta dauke da annuri sannan ta mikawa Wizzy Baby, ya amsa cikin farin ciki
Wizzy ya kalli Don sannan ya ce kamar Aisha ta yi maka wayau fa
Don ya ce wayaun me kuwa?
"Baby ta dauki fuskarta sai dai kamar idanunka ta dakko da bakinka"
Ammi ta ce haka nima nake gani
Aisha ta hada ido da Don tai masa smile, shima mayar mata ya yi ya ce next time wani Bebin dani zaiyi kama
Aunty Rasheeda ta ce Ya Umar anya Aunty Haseena tasan da maganar haihuwar Aisha kuwa?
Ammi ta ce kin taba min inda yake min kaikayi
Don ya ce wallahi na sha'admfa gabadaya, amma yanzu ina zuwa gida zan sanar da ita
Ammi ta ce ai kuwa dai baka kyauta ba, ai sai tai tunanin wani abu daban
Aunty Rasheeda ta ce hakane
Wizzy dai ya gama yin barka, ya bawa Ammi Baby sannan yai musu sallama zai wuce, tare da Don suka wuce
Feedo zaune a falonta cikin tsananin damuwa, Haseena ta shigo ta sameta "ya dai na ganki haka kamar akwai wani damuwa" wani ajiyar zuciya Feedo tai ta kalli Haseena
Haseena ta ce bai kamata ace kina sawa kanki damuwa ba, ni kin ganni zuciyata fess, sha'ani na kawai nake yi, baki san ma yadda nake jin farin ciki ba idan na tuna saura kwanaki kadan cikina ya baiyana ba,
Feedo ta galla mata harara "to bari na fada miki akwai aiki a gabanki, baki yi komai ba tunda kika bari Aisha ta haihu"
A razane Haseena ta kalli Feedo "wata Aisha ce ta haihu?"
"Wata Aisha kika sani bayan kishiyarki, wato maganin dana baki ki bata baki bata ba"
Haseena ta zame ta fadi zaune, tana kallan Feedo kamar wawiya "kinsan me kike fada kuwa, da hannuna fa nasa mata kwayar cikin abin sha, kuma ina kallo ta shanye, sannan cikinta ya fara ciwo aka kaita asibity, likita ya tabbatar da cikinta ya zube"
Feedo ta nuna Haseena da yatsa "kenan sun mayar dake daluwa, suna zargin ki kina da sa hannu sai yasa suka boye miki cikin na nan"
Haseena ta girgiza kai cikin bacin rai "ba za yu ba Feedo, tunda Aisha ta yarda ta haihu to tabbas ba zan bar dan ya rayuwa, dole na kawo karshen sa"