Sashe 4
Alwashi Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Aikinka kenan latse latsen waya, babu dama ayi magana ta minti 5 dakai, ai dole ka rasa macen da zata zauna dakai..."
Nan dinma dai shirun yayi baice komai ba, nan mami taci gaba da mita tana tayi shidai yayi shiru har tayi tagama ta tashi takoma bedroom dinta bai sake cewa koda uffan ba,
Yadade zaune acikin falon kafin ya mike ya fita, washe garin ranar yan uwan tsohuwar matarshi khadija suka zo suka kwashe kayanta kaf basu bar koda cokali ba,
Ita kuwa mami shirye shirye nema masa aure taci gaba dayi, tuni har tabada sautin ahado masa lefe tun daga kasar dubai, amma har yau yusleem bai san koda kalar yarinyar da Mami keson aura mishi ba,
Neman auren saida yayi karfi sosai sannan Mami tace ya shirya yaje yaga yarinyar,
Baiyi musu ba yace to zaije amma kuma baije dinba, shiru shiru baije gidansu nusaiban ba har aka wuce sati biyu, kiranshi Mami tayi tace yazo ya sameta,
Lokacin da yatashi daga office yawuce kiran da mamin keyi masa, a falo ya sameta itada sa'ade mai yimata kitso da kunshi domin Mami irin matan nanne yan gayu shiyasa koda wasa bazaka taba cewa itace ta haifi yusleem dinba domin jikinta bai nunaba gayunta ya boye tsufan,
Zama yayi acikin daya daga kujerun falon yazaro wayarshi yasoma latsawa,
Gaidashi sa'ade mai kitso tayi ya amsa dakyar, saida mami ta sallami sa'aden tatafi sannan ta juya ta fuskanceshi.
"Yusleem meya hanaka zuwa wurin matar da zan aura maka? Tunfa rannan nace maka kaje ku gaisa amma shine bakaje ba?
To lallai lallai kaje yau"
"Mami yarinyar shekararta nawane? Tayi 22?"
Girgiza kai mami tayi, "banajin zatafi 20 gaskiya"
"To agaskiya Mami ni tayi min kankanta da yawa, ina laifin ma yar 23 zuwa 25,amma kawai ni akawo min wata karamar yarinya tazo tana yimin yarinta.."
"Kajishi sai kace wani abun arziki yake yiwa matan idan ankai mishi, ina ruwanka da kankantarta? Kaida duk aure auren nan da kayi bana jin akwai mace kwaya daya da zakace kunyi rayuwar aure da ita, duk fa sakinsu kake yi kafin wani abu yashiga tsakaninku..."
Kawar da kanshi yayi bai kalli bangaren da mamin takeba,
"Koba haka bane..?"
"Mami wai sune suka fada miki hakan?" Yafada yana kallon wani wuri,
"Kai kasani dai,nidai kaji abinda nafada maka yau dinnan kaje wurinta ku gaisa"
Bai amsa ba yatsiri danne dannen waya,
"Wai idan ana yimika magana sai ka hau danne dannen waya, kaji abinda nafada?"
"Naji mami..."
"Ba maganar kaji bane, dama ai nasan kaji, so nake ka aikata abinda nasaka, sannan idan kasan kanada matsala ka fada min tunda wuri sai in nemo maka magani..."
Sunkuyar da kanshi yayi yana murmushi, shi baya son yaji mami tana irin wannan maganar,
"Kaji abinda nace?"
"Naji, mami dan Allah kibar maganar nan nifa lafiyata kalau"
"Yusleem ai dole inyi wannan maganar domin tazama dole, idan ba marar lafiya ba wanne namiji ne za arinka aura masa kyawawan yanmata yazauna yana kallonsu sai ankwana biyu ka sakesu? Nidai har yau ina nan akan bakana nacewar kana tareda aljana dan haka ya zama wajibi inci gaba da nemar maka mafita"
Sajensa yafara shafawa kansa asunkuye idanuwansa akasa,
"Yanzu katashi kaje kaci abinci inyaso sai ka karasa gida ka shirya kaje can gidansu nusaiban"
Tashi yayi yaje yahau kan dining ya dan fara dudduba abubuwan da aka dafa, tuwon shinkafa da miyar ganye ya saka yadan ci ya mike, har lokacin mami na zaune acikin falo, lekata yayi yai mata sallama yafita,
Shi dai adole zaije wurin yarinyar nan, yasan tunda mami takafe akan sai anyi auren nan to ko me zaiyi bazata fasaba ba, da wannan tunanin yashiga cikin gidansa yaje yayi wanka ya shirya,
Kananan kaya yasaka dark blue din t shirt mai gajeren hannu da bakin jeans, fuskar nan ahade babu alamun fara'a,kamshin turaren albahrainil madina ne ke ta faman tashi daga jikinsa,
Saida yayi sallar magrib a masallacin dake kofar gidanshi sannan ya dauki mota yafita lokacin gari yasoma dan yin duhu,
"Mtswwww.." Yaja dogon tsaki, tsakin yayi tayi yana bin kwatancen da mami tayi masa har yasamu ya gano gidansu nusaiba,
Yana hakimce acikin motarshi ya tura yaro ya kirata, gidan yaketa bi da kallo yana daga cikin motar, gidan ba wani babba bane sai dai rufin asiri,
Yana daga ciki azaune ya hango ta tana fitowa daga ciki, kawar da kanshi yayi daga kallonta sannan kuma bai fito daga cikin motar ba har ta karaso,
Glass din motar ya zuge yayi kasa dashi yana kallonta fuska ahade....
*_Ummi Shatu_*👌🏻® *HASKE WRITERS ASSO.* _(Home of expert & perfect writers)_
*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_Dedicated to MISS XOXO_
*8*
aishaummi.blogspot.com
***Tamkar zaiyi kuka yasa mami agaba yana rokonta akan ta janye maganar auren nan domin bashida burin sake yin aure nan kusa,
"Mami tunda dai sakin nan da nakeyi bakya so, shi yafi komai daga miki hankali to kiyi hakuri kibar maganar auren nan domin bana bukatarsa.."
"Kai ka isama? Ai ko bakaso sai nayi maka wannan auren domin cikar kimarka shine aganka da iyali, haba yusleem wacce irin rayuwa kake son yi ne? Haka kake so inzuba maka ido ka zauna babu mata atare dakai? Ina abinda bazai yuyu ba kenan.."
Bai sake cewa komai ba yaciro wayarshi dake cikin aljihun wandonshi yafara latsawa,
"Aikinka kenan latse latsen waya, babu dama ayi magana ta minti 5 dakai, ai dole ka rasa macen da zata zauna dakai..."
Nan dinma dai shirun yayi baice komai ba, nan mami taci gaba da mita tana tayi shidai yayi shiru har tayi tagama ta tashi takoma bedroom dinta bai sake cewa koda uffan ba,
Yadade zaune acikin falon kafin ya mike ya fita, washe garin ranar yan uwan tsohuwar matarshi khadija suka zo suka kwashe kayanta kaf basu bar koda cokali ba,
Ita kuwa mami shirye shirye nema masa aure taci gaba dayi, tuni har tabada sautin ahado masa lefe tun daga kasar dubai, amma har yau yusleem bai san koda kalar yarinyar da Mami keson aura mishi ba,
Neman auren saida yayi karfi sosai sannan Mami tace ya shirya yaje yaga yarinyar,
Baiyi musu ba yace to zaije amma kuma baije dinba, shiru shiru baije gidansu nusaiban ba har aka wuce sati biyu, kiranshi Mami tayi tace yazo ya sameta,
Lokacin da yatashi daga office yawuce kiran da mamin keyi masa, a falo ya sameta itada sa'ade mai yimata kitso da kunshi domin Mami irin matan nanne yan gayu shiyasa koda wasa bazaka taba cewa itace ta haifi yusleem dinba domin jikinta bai nunaba gayunta ya boye tsufan,
Zama yayi acikin daya daga kujerun falon yazaro wayarshi yasoma latsawa,
Gaidashi sa'ade mai kitso tayi ya amsa dakyar, saida mami ta sallami sa'aden tatafi sannan ta juya ta fuskanceshi.
"Yusleem meya hanaka zuwa wurin matar da zan aura maka? Tunfa rannan nace maka kaje ku gaisa amma shine bakaje ba?
To lallai lallai kaje yau"
"Mami yarinyar shekararta nawane? Tayi 22?"
Girgiza kai mami tayi, "banajin zatafi 20 gaskiya"
"To agaskiya Mami ni tayi min kankanta da yawa, ina laifin ma yar 23 zuwa 25,amma kawai ni akawo min wata karamar yarinya tazo tana yimin yarinta.."
"Kajishi sai kace wani abun arziki yake yiwa matan idan ankai mishi, ina ruwanka da kankantarta? Kaida duk aure auren nan da kayi bana jin akwai mace kwaya daya da zakace kunyi rayuwar aure da ita, duk fa sakinsu kake yi kafin wani abu yashiga tsakaninku..."
Kawar da kanshi yayi bai kalli bangaren da mamin takeba,
"Koba haka bane..?"
"Mami wai sune suka fada miki hakan?" Yafada yana kallon wani wuri,
"Kai kasani dai,nidai kaji abinda nafada maka yau dinnan kaje wurinta ku gaisa"
Bai amsa ba yatsiri danne dannen waya,
"Wai idan ana yimika magana sai ka hau danne dannen waya, kaji abinda nafada?"
"Naji mami..."
"Ba maganar kaji bane, dama ai nasan kaji, so nake ka aikata abinda nasaka, sannan idan kasan kanada matsala ka fada min tunda wuri sai in nemo maka magani..."
Sunkuyar da kanshi yayi yana murmushi, shi baya son yaji mami tana irin wannan maganar,
"Kaji abinda nace?"
"Naji, mami dan Allah kibar maganar nan nifa lafiyata kalau"
"Yusleem ai dole inyi wannan maganar domin tazama dole, idan ba marar lafiya ba wanne namiji ne za arinka aura masa kyawawan yanmata yazauna yana kallonsu sai ankwana biyu ka sakesu? Nidai har yau ina nan akan bakana nacewar kana tareda aljana dan haka ya zama wajibi inci gaba da nemar maka mafita"
Sajensa yafara shafawa kansa asunkuye idanuwansa akasa,
"Yanzu katashi kaje kaci abinci inyaso sai ka karasa gida ka shirya kaje can gidansu nusaiban"
Tashi yayi yaje yahau kan dining ya dan fara dudduba abubuwan da aka dafa, tuwon shinkafa da miyar ganye ya saka yadan ci ya mike, har lokacin mami na zaune acikin falo, lekata yayi yai mata sallama yafita,
Shi dai adole zaije wurin yarinyar nan, yasan tunda mami takafe akan sai anyi auren nan to ko me zaiyi bazata fasaba ba, da wannan tunanin yashiga cikin gidansa yaje yayi wanka ya shirya,
Kananan kaya yasaka dark blue din t shirt mai gajeren hannu da bakin jeans, fuskar nan ahade babu alamun fara'a,kamshin turaren albahrainil madina ne ke ta faman tashi daga jikinsa,
Saida yayi sallar magrib a masallacin dake kofar gidanshi sannan ya dauki mota yafita lokacin gari yasoma dan yin duhu,
"Mtswwww.." Yaja dogon tsaki, tsakin yayi tayi yana bin kwatancen da mami tayi masa har yasamu ya gano gidansu nusaiba,
Yana hakimce acikin motarshi ya tura yaro ya kirata, gidan yaketa bi da kallo yana daga cikin motar, gidan ba wani babba bane sai dai rufin asiri,
Yana daga ciki azaune ya hango ta tana fitowa daga ciki, kawar da kanshi yayi daga kallonta sannan kuma bai fito daga cikin motar ba har ta karaso,
Glass din motar ya zuge yayi kasa dashi yana kallonta fuska ahade....
*_Ummi Shatu_*👌🏻® *HASKE WRITERS ASSO.*
_(Home of expert & perfect writers)_
*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_
*_NA_*
_*UMMI A'ISHA*_
_Dedicated to MISS XOXO_
*9*
aishaummi.blogspot.com
***Fuska adaure yusleem ke karewa nusaiba kallo aranshi yana mamakin wai shine zai auri wannan yar karamar yarinyar domin shi aduk matan da mami ke aura masa ma babu wacce take kasa da shekaru 23,
Nan dinma dai shirun yayi baice komai ba, nan mami taci gaba da mita tana tayi shidai yayi shiru har tayi tagama ta tashi takoma bedroom dinta bai sake cewa koda uffan ba,
Yadade zaune acikin falon kafin ya mike ya fita, washe garin ranar yan uwan tsohuwar matarshi khadija suka zo suka kwashe kayanta kaf basu bar koda cokali ba,
Ita kuwa mami shirye shirye nema masa aure taci gaba dayi, tuni har tabada sautin ahado masa lefe tun daga kasar dubai, amma har yau yusleem bai san koda kalar yarinyar da Mami keson aura mishi ba,
Neman auren saida yayi karfi sosai sannan Mami tace ya shirya yaje yaga yarinyar,
Baiyi musu ba yace to zaije amma kuma baije dinba, shiru shiru baije gidansu nusaiban ba har aka wuce sati biyu, kiranshi Mami tayi tace yazo ya sameta,
Lokacin da yatashi daga office yawuce kiran da mamin keyi masa, a falo ya sameta itada sa'ade mai yimata kitso da kunshi domin Mami irin matan nanne yan gayu shiyasa koda wasa bazaka taba cewa itace ta haifi yusleem dinba domin jikinta bai nunaba gayunta ya boye tsufan,
Zama yayi acikin daya daga kujerun falon yazaro wayarshi yasoma latsawa,
Gaidashi sa'ade mai kitso tayi ya amsa dakyar, saida mami ta sallami sa'aden tatafi sannan ta juya ta fuskanceshi.
"Yusleem meya hanaka zuwa wurin matar da zan aura maka? Tunfa rannan nace maka kaje ku gaisa amma shine bakaje ba?
To lallai lallai kaje yau"
"Mami yarinyar shekararta nawane? Tayi 22?"
Girgiza kai mami tayi, "banajin zatafi 20 gaskiya"
"To agaskiya Mami ni tayi min kankanta da yawa, ina laifin ma yar 23 zuwa 25,amma kawai ni akawo min wata karamar yarinya tazo tana yimin yarinta.."
"Kajishi sai kace wani abun arziki yake yiwa matan idan ankai mishi, ina ruwanka da kankantarta? Kaida duk aure auren nan da kayi bana jin akwai mace kwaya daya da zakace kunyi rayuwar aure da ita, duk fa sakinsu kake yi kafin wani abu yashiga tsakaninku..."
Kawar da kanshi yayi bai kalli bangaren da mamin takeba,
"Koba haka bane..?"
"Mami wai sune suka fada miki hakan?" Yafada yana kallon wani wuri,
"Kai kasani dai,nidai kaji abinda nafada maka yau dinnan kaje wurinta ku gaisa"
Bai amsa ba yatsiri danne dannen waya,
"Wai idan ana yimika magana sai ka hau danne dannen waya, kaji abinda nafada?"
"Naji mami..."
"Ba maganar kaji bane, dama ai nasan kaji, so nake ka aikata abinda nasaka, sannan idan kasan kanada matsala ka fada min tunda wuri sai in nemo maka magani..."
Sunkuyar da kanshi yayi yana murmushi, shi baya son yaji mami tana irin wannan maganar,
"Kaji abinda nace?"
"Naji, mami dan Allah kibar maganar nan nifa lafiyata kalau"
"Yusleem ai dole inyi wannan maganar domin tazama dole, idan ba marar lafiya ba wanne namiji ne za arinka aura masa kyawawan yanmata yazauna yana kallonsu sai ankwana biyu ka sakesu? Nidai har yau ina nan akan bakana nacewar kana tareda aljana dan haka ya zama wajibi inci gaba da nemar maka mafita"
Sajensa yafara shafawa kansa asunkuye idanuwansa akasa,
"Yanzu katashi kaje kaci abinci inyaso sai ka karasa gida ka shirya kaje can gidansu nusaiban"
Tashi yayi yaje yahau kan dining ya dan fara dudduba abubuwan da aka dafa, tuwon shinkafa da miyar ganye ya saka yadan ci ya mike, har lokacin mami na zaune acikin falo, lekata yayi yai mata sallama yafita,
Shi dai adole zaije wurin yarinyar nan, yasan tunda mami takafe akan sai anyi auren nan to ko me zaiyi bazata fasaba ba, da wannan tunanin yashiga cikin gidansa yaje yayi wanka ya shirya,
Kananan kaya yasaka dark blue din t shirt mai gajeren hannu da bakin jeans, fuskar nan ahade babu alamun fara'a,kamshin turaren albahrainil madina ne ke ta faman tashi daga jikinsa,
Saida yayi sallar magrib a masallacin dake kofar gidanshi sannan ya dauki mota yafita lokacin gari yasoma dan yin duhu,
"Mtswwww.." Yaja dogon tsaki, tsakin yayi tayi yana bin kwatancen da mami tayi masa har yasamu ya gano gidansu nusaiba,
Yana hakimce acikin motarshi ya tura yaro ya kirata, gidan yaketa bi da kallo yana daga cikin motar, gidan ba wani babba bane sai dai rufin asiri,
Yana daga ciki azaune ya hango ta tana fitowa daga ciki, kawar da kanshi yayi daga kallonta sannan kuma bai fito daga cikin motar ba har ta karaso,
Glass din motar ya zuge yayi kasa dashi yana kallonta fuska ahade....
*_Ummi Shatu_*👌🏻® *HASKE WRITERS ASSO.* _(Home of expert & perfect writers)_
*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_Dedicated to MISS XOXO_
*8*
aishaummi.blogspot.com
***Tamkar zaiyi kuka yasa mami agaba yana rokonta akan ta janye maganar auren nan domin bashida burin sake yin aure nan kusa,
"Mami tunda dai sakin nan da nakeyi bakya so, shi yafi komai daga miki hankali to kiyi hakuri kibar maganar auren nan domin bana bukatarsa.."
"Kai ka isama? Ai ko bakaso sai nayi maka wannan auren domin cikar kimarka shine aganka da iyali, haba yusleem wacce irin rayuwa kake son yi ne? Haka kake so inzuba maka ido ka zauna babu mata atare dakai? Ina abinda bazai yuyu ba kenan.."
Bai sake cewa komai ba yaciro wayarshi dake cikin aljihun wandonshi yafara latsawa,
"Aikinka kenan latse latsen waya, babu dama ayi magana ta minti 5 dakai, ai dole ka rasa macen da zata zauna dakai..."
Nan dinma dai shirun yayi baice komai ba, nan mami taci gaba da mita tana tayi shidai yayi shiru har tayi tagama ta tashi takoma bedroom dinta bai sake cewa koda uffan ba,
Yadade zaune acikin falon kafin ya mike ya fita, washe garin ranar yan uwan tsohuwar matarshi khadija suka zo suka kwashe kayanta kaf basu bar koda cokali ba,
Ita kuwa mami shirye shirye nema masa aure taci gaba dayi, tuni har tabada sautin ahado masa lefe tun daga kasar dubai, amma har yau yusleem bai san koda kalar yarinyar da Mami keson aura mishi ba,
Neman auren saida yayi karfi sosai sannan Mami tace ya shirya yaje yaga yarinyar,
Baiyi musu ba yace to zaije amma kuma baije dinba, shiru shiru baije gidansu nusaiban ba har aka wuce sati biyu, kiranshi Mami tayi tace yazo ya sameta,
Lokacin da yatashi daga office yawuce kiran da mamin keyi masa, a falo ya sameta itada sa'ade mai yimata kitso da kunshi domin Mami irin matan nanne yan gayu shiyasa koda wasa bazaka taba cewa itace ta haifi yusleem dinba domin jikinta bai nunaba gayunta ya boye tsufan,
Zama yayi acikin daya daga kujerun falon yazaro wayarshi yasoma latsawa,
Gaidashi sa'ade mai kitso tayi ya amsa dakyar, saida mami ta sallami sa'aden tatafi sannan ta juya ta fuskanceshi.
"Yusleem meya hanaka zuwa wurin matar da zan aura maka? Tunfa rannan nace maka kaje ku gaisa amma shine bakaje ba?
To lallai lallai kaje yau"
"Mami yarinyar shekararta nawane? Tayi 22?"
Girgiza kai mami tayi, "banajin zatafi 20 gaskiya"
"To agaskiya Mami ni tayi min kankanta da yawa, ina laifin ma yar 23 zuwa 25,amma kawai ni akawo min wata karamar yarinya tazo tana yimin yarinta.."
"Kajishi sai kace wani abun arziki yake yiwa matan idan ankai mishi, ina ruwanka da kankantarta? Kaida duk aure auren nan da kayi bana jin akwai mace kwaya daya da zakace kunyi rayuwar aure da ita, duk fa sakinsu kake yi kafin wani abu yashiga tsakaninku..."
Kawar da kanshi yayi bai kalli bangaren da mamin takeba,
"Koba haka bane..?"
"Mami wai sune suka fada miki hakan?" Yafada yana kallon wani wuri,
"Kai kasani dai,nidai kaji abinda nafada maka yau dinnan kaje wurinta ku gaisa"
Bai amsa ba yatsiri danne dannen waya,
"Wai idan ana yimika magana sai ka hau danne dannen waya, kaji abinda nafada?"
"Naji mami..."
"Ba maganar kaji bane, dama ai nasan kaji, so nake ka aikata abinda nasaka, sannan idan kasan kanada matsala ka fada min tunda wuri sai in nemo maka magani..."
Sunkuyar da kanshi yayi yana murmushi, shi baya son yaji mami tana irin wannan maganar,
"Kaji abinda nace?"
"Naji, mami dan Allah kibar maganar nan nifa lafiyata kalau"
"Yusleem ai dole inyi wannan maganar domin tazama dole, idan ba marar lafiya ba wanne namiji ne za arinka aura masa kyawawan yanmata yazauna yana kallonsu sai ankwana biyu ka sakesu? Nidai har yau ina nan akan bakana nacewar kana tareda aljana dan haka ya zama wajibi inci gaba da nemar maka mafita"
Sajensa yafara shafawa kansa asunkuye idanuwansa akasa,
"Yanzu katashi kaje kaci abinci inyaso sai ka karasa gida ka shirya kaje can gidansu nusaiban"
Tashi yayi yaje yahau kan dining ya dan fara dudduba abubuwan da aka dafa, tuwon shinkafa da miyar ganye ya saka yadan ci ya mike, har lokacin mami na zaune acikin falo, lekata yayi yai mata sallama yafita,
Shi dai adole zaije wurin yarinyar nan, yasan tunda mami takafe akan sai anyi auren nan to ko me zaiyi bazata fasaba ba, da wannan tunanin yashiga cikin gidansa yaje yayi wanka ya shirya,
Kananan kaya yasaka dark blue din t shirt mai gajeren hannu da bakin jeans, fuskar nan ahade babu alamun fara'a,kamshin turaren albahrainil madina ne ke ta faman tashi daga jikinsa,
Saida yayi sallar magrib a masallacin dake kofar gidanshi sannan ya dauki mota yafita lokacin gari yasoma dan yin duhu,
"Mtswwww.." Yaja dogon tsaki, tsakin yayi tayi yana bin kwatancen da mami tayi masa har yasamu ya gano gidansu nusaiba,
Yana hakimce acikin motarshi ya tura yaro ya kirata, gidan yaketa bi da kallo yana daga cikin motar, gidan ba wani babba bane sai dai rufin asiri,
Yana daga ciki azaune ya hango ta tana fitowa daga ciki, kawar da kanshi yayi daga kallonta sannan kuma bai fito daga cikin motar ba har ta karaso,
Glass din motar ya zuge yayi kasa dashi yana kallonta fuska ahade....
*_Ummi Shatu_*👌🏻® *HASKE WRITERS ASSO.*
_(Home of expert & perfect writers)_
*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_
*_NA_*
_*UMMI A'ISHA*_
_Dedicated to MISS XOXO_
*9*
aishaummi.blogspot.com
***Fuska adaure yusleem ke karewa nusaiba kallo aranshi yana mamakin wai shine zai auri wannan yar karamar yarinyar domin shi aduk matan da mami ke aura masa ma babu wacce take kasa da shekaru 23,