Sashe 9
Ahalinmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
My ƙalbiy barka da shigowa, mommy ce tafurta hakan tana kallon sulaim wanda Tunda yazo gurin bai yiwa kowa magana ba sai iya daddyn Canada,
Ɗan Jim yayi kafin yaɗago saboda yasan shi kaɗai mommy take cewa ƙalbiy,
Gani yayi duk shi suke kallo aransa yace kamar wani TV shifa baya son kallo ko ka ɗan,
Cikin jin kunyar abunda yayi ya furta mommy amun afuwa dana bari kugama cin abincin ne sai mu gaisa,
Murmushi tayi tace ai baka laifi ƙalbiy na nima nayi tunanin hakan daga gareka,
Shima murmushin yayi mata sannan yace ina godiya a madadin uwa ta,
Abiiy barka da asuba ya faɗa yana ɗan kallon mahaifin nasa alhaji hameed wanda cin abincinsa kawai yake yi kamar bai san duk abunda suke yi ba,
Kallon tsaf yayi yiwa sulaim ɗin kamar mai son gano wani abu a tattare da shi, sannan yace,
Yauwa fatan katashi lpy, alhamdulillahi Abiiy,
Har ya maida kallon sa kan wayar dake hannun sa sai kuma ya ɗago da sauri,
Ummeetha wai laifin Meye nayi ne naga sai harara ta kukeyi ni dama nasan kindaina sona ya kai ƙarshan maganar cikin kwaɓe fuska alamun shagwaba,
Babu wanda baiyi dariya agurin ba saleema da dama shi take ta kallo Tunda ya zauna agurin, dafe baki tayi alamun mamaki a slowly tafurta Awww Allah yayi halitta wai dama haka yaya sulaim yake wayyo Allah maƙurar kyau, ita bata san ma maganar tafito fili ba,
Shiko in seriously yayi maganar sa bai ga wani abun dariya ba, sulaim shagwaɓaɓɓene na bugawa a newspaper baya taɓa duba ya girma saboda tsabar gatan dayake samu a gurin kakannin sa da iyayen sa,
Ummeetha wanda murmushi yaƙi dauke wa daga kan fuskar ta saboda baƙaramin dariya abunda sulaim yayi yabata ba ba yau tasaba ganiba amma dai da alama wannan yayi mata daɗi,
Meƙewa sulaim yayi yace Allah bazan ƙara dawowa part ɗin nan ba har sai kun ne meni Tunda yanzu ba asona shifa da gaske yake yi,
Allah ya tsare hanya kafi ruwa gudu mu mabiyo ka idan muna son ganin ka yanzu dai kada ka ƙara dawo mana Part Tunda banaka bane,
Haba ummeetha yazaki rinƙa yiwa ɗana haka to gaskiya nima saidai inbishi duk Yakoma har sai kunxo biko,
Abiiy ma dai dariya kawai yake yi,
Yanxu ina kayi ne ɗana sulaim ya jiyo muryar daddyn Canada,
Tsayawa yayi batare da ya jiyoba wai shi a dole yayi fushi, daddy office nanufa,
To jirani muje ina so inga abokin aikin ka DR. Jabir,
Daddy Yayi hakanne don yana so ya tattauna sosai da sulaim ɗin dangane da wasu abubuwan da suka shafi rayuwar sa dan su samu mafita game da lalurar tasa,
Muje ko ganinan zuwa yacewa sulaim ɗin mu dai muntafi Tunda kun kore mu, idan saleem ya dawo ya sameni shima a hospital ɗin,
Abiiy yace to idan kunje kutare acan amma banda yarona saleem, murmushi daddy yayi yace to mu dai munji ai nawa ba irin naku bane, da haka dai daddy da sulaim suka fita daga area dinning ɗin cikin jin daɗin hirar tasu,
Taɓan garan sulaim ba wani daɗin hakan yajiba don shi baya so a turke shi yafiso koda yaushe ya kasan shi kaɗai yabaya son Magana kwatakwata wannan ma don iyayensa ne ahaka gani yake yau baƙaramin surutu yayi ba wanda hakan yasa kanshi yafara ciwo,
(SAMBO IMRAN ARAB STREET).
Shima wannan flat house Ne Mai ɗauke da Part 3 saɓanin house ɗin alhaji hameed da na mai girma hasheem wanda su Part 4 ne acikin house ɗin su yaɗan fi girma,
(NO. 04 He excellency Sambo Arab house)
Aka rubuta daga gefan gate ɗin shiga ciki,
Parlo ne babban gaske wanda yaji kayan alato na more rayauwa duk wani abun jin dadin rayuwa akwai shi acikin parlon komai na cikin parlon maroon colour Ne Mai turuwa sosai, kama daga kan kujeru, carpet, labulaye, welcome, soper, da dai sauran su duk maroon colour Ne,
Mai girma hasheem uncle Mansur, Sambo, barrister Sulaiman babban ɗa agurin hasheem kuma jikan fari acikin Arab family, suna zaune kowanne hannun sa ruƙe da cup na black tea aciki atsakiyar su wanin ƙaramin dinning ne asaman shi an ajiye ƙaramar teapot, da ƙatuwar kwalbar honey, sai wata doguwar kwalba guda biyu 2 irin na (BER) din nan dagani kasan alcohol ce aciki mai launin whisky strawberry da alama kwalba ɗaya aka buɗe suna surkawa da wannan black tea ɗin. kurɓa suke hankali kowa da tunanin da yake aransa fuskokin nan nasu babu annuri aciki,
Barrister Sulaiman ne ya ajiye nashi cup ɗin sannan ya kalli iyayen nasa ɗaya bayan ɗaya cikin wata murya irin ta wanda ta kai mai karo yashawu, yafara magana Haba abba ai kawai shawar da uncle Mansur yakawo ita ya kamata a bi don yin abunda yadace cikin gaggawa don gaskiya ne na gaji, sonake komai ya dawo hannun mu, har tsawan wana lokaci zamu ɗauka muna bibiyar sa amma kullum jiya iyau, wancan ɗan iskan da ba wata lafiya gareshiba, kullum cikin faɗuwa yake amma an ɗauki abun nan mai daraja da amfani ambashi to kawai idan muka kwau dashi zai fimana sauƙi wajan gano inda wannan (HATIMIN) yake,
Kallon sa He excellency Sambo yayi da ida nuwansa wanda suka kaɗai suka yi ja, hannu yamiƙa kan table ɗin dayake gefansa ya yazaro tsinken karan sigari guda ɗaya, daga cikin wani haɗaɗɗan kwali wanda Indai ba gani kayi ba sai ka rantse tissueee ne aciki ko room freshener, yaba zaro ta tafara hayaƙi alamun ankunna ya kai bakin sa yazuƙa kafin ya busa haƙin sama cikin wani irin salo da kwarewa a harkar,
Kai wana tabbaci kake dashi nakan cewa wannan yaron sulaim akabawa HATIMIN nan wai, don gaskiya ne nafi ganin har yanxu yana hannun ubansa hameed, Sambo ne yayi maganar yana kallon Sulaiman,
Kamar dai ni gaskiya nima ina ganin HATIMIN nan yana hannun Bello ko hameed, cewar mai girma hasheem,
Ina da tabbatacciyar hujja akan hakan, Sulaiman ya faɗa ya taƙaice,
Kada ɗe kana faɗa mana haka idan kanaso mu yadda to kawai ka nuna mana kasan baza muyi abu da kaba ko cewar uncle Mansur dake ƙara tsiyaya black tea ɗin nan acikin cup ɗin sa,
Gashinan ku kunna wannan Kuji, wata ƴar ƙaramar recorder barrister Sulaiman ya ciro daga cikin aljihun wandan sa ya ɗora saman dining ɗin gabansa, kallon kallo akashigayi tsakanin hasheem, Sambo, Mansur,
Kunna muji cewar mai girma hasheem yana kallon uncle Mansur, ba musu ya ɗauka ya kunna saiga muryar mahaifin su alhaji imran Arab (baffa) ta fito yana magana,
"dole ne kai za karɓi HATIMIN nan, idan bakaiba sulaim babu wanda zan iya bawa shi a yanxu, kafin yanzu kasan a hannun mahaifin ka yake to amma na karɓa saboda hakan nane ma yaraba kan iyalan gidan nan nikuma har abada abunda bazan doba kenan ko da bayan raina ne, azahirin gaskiya nafiso yakasan ce a hannun mahaifin ka to amma, bazai yiyuba saboda ƴan uwansa suna baƙin ciki da hakan, shiyasa natara su gaba ɗaya ajiya agaban kowa nace hameed ya dawo da HATIMIN zan ajiye da kaina, nayi hakanne domin samun dai dai to atsakanun su, wannan HATIMIN da kake gani sulaim akwai taren ɓoyayyan al amari atare dashi wanda nataɓa bawa ƴaƴa na labari tun suna matasa wannan shine dalilin da yasa kowa ke son mallakar shi acikin su,
To amma baffa ba katse kanayiba, Meye shi wannan ɓoyayyan Al amarin dake tare dashi,
Hhmm sulaim kenan bari in faɗa maka a taƙaice duk wani ƙarfin mulki da kake nema ko wata ɗauka ka ko wani suna to tabbas zaka same shi idan kana tare da wannan HATIMIN, nima mahaifina ne Yabani shi tun ina ƙaramin yaro, amma Tunda na girma nagane babu mai yi sai Allah shine mai komai da kowa ban taɓa sawa zuciya ta zan samu wani abun duniya ba saboda wannan HATIMIN ni nasan Allah ne kaɗai mai badawa a lokacin da ya so kuma shike hanawa a lokacin da yake so, shiyasa nake so ka ɗauke shi har zuwa lokacin ɓace war sa na har abada, ina kuma fatan hakan idan Allah ya so,
Baffa amma Meye yasa su ƴaƴan ka suke so su mallake shi wannan HATIMIN?? Wanda afahimta ta nidai babu alkhaeri atare da shi,
Sulaim kai yaro ne abunda zan faɗa maka kawai shine kaso duk wani wanda ya kasan ce ɗan uwankane da duk wanda yaso ka saboda Allah, da zuciya ɗaya babu hassada saboda ita mugun ciwo ce, zaka dawwama cikin baƙin ciki da ɓacin rai idan har kace zaka damu da arziƙin wani, kasani kowa da arziƙin sa sannan kowa da irin rabon da Allah ya tsaga zai samu a rayuwa babu wanda ya isa ya canza abun da Allah ya ƙaddara, ina so ku so junan ku ku zama abu daya saboda ku AHALI DAYA NE, da sannu zaka gane komai danake faɗa maka harma wanda ban faɗa maka ba, ka nemi tsarin Allah saboda shi kaɗai ne mai kariya, mai kuma bada mulki, da arziƙi, ga wanda ya so,
Yanzu a ina zaka ajiye shi wannan HATIMIN?
Hmm baffa kamar yadda ka ɗauki wannan abu kabani a matsayin ajiya to Insha Allah zan ajiye shi a inda koda ƙuda bai isa shiga ba sai idan ninayi niyar ya shiga, kamar yadda ka yadda dani kabani wannan abu to Insha Allah zan tabbatar da wannan yar dar kawai fatana kakwantar da hankalin ka kuma nayi maka alƙawarin babu wanda zai ji maganar nan Indai taɓan gare nane saidai idan kai kafaɗa ma wani,
Murmushi mai sauti baffa yayi wanda sosai ya bayyana ta cikin recorder ɗin, kafin yace nasan zaka iya sulaim na yadda da kai sosai saboda haka banida wani kokwanto akan ka, akwai abubuwa dayawa danaso faɗa maka dangane da HATIMIN nan to amma sai munsake zama ai yanzu ba kaji komai ba, kuma kaga lokaci ya ja zaka tafi asibiti,
Eh baffa sai na dawo kawai a fili sulaim ya furta (QAUSIN HATEEM). Cikin harshen su na Larabawan yankin Africa,
Ɗif recorder ta tsaya alamun maganar da aka naɗa taƙare,
Ɗan Jim yayi kafin yaɗago saboda yasan shi kaɗai mommy take cewa ƙalbiy,
Gani yayi duk shi suke kallo aransa yace kamar wani TV shifa baya son kallo ko ka ɗan,
Cikin jin kunyar abunda yayi ya furta mommy amun afuwa dana bari kugama cin abincin ne sai mu gaisa,
Murmushi tayi tace ai baka laifi ƙalbiy na nima nayi tunanin hakan daga gareka,
Shima murmushin yayi mata sannan yace ina godiya a madadin uwa ta,
Abiiy barka da asuba ya faɗa yana ɗan kallon mahaifin nasa alhaji hameed wanda cin abincinsa kawai yake yi kamar bai san duk abunda suke yi ba,
Kallon tsaf yayi yiwa sulaim ɗin kamar mai son gano wani abu a tattare da shi, sannan yace,
Yauwa fatan katashi lpy, alhamdulillahi Abiiy,
Har ya maida kallon sa kan wayar dake hannun sa sai kuma ya ɗago da sauri,
Ummeetha wai laifin Meye nayi ne naga sai harara ta kukeyi ni dama nasan kindaina sona ya kai ƙarshan maganar cikin kwaɓe fuska alamun shagwaba,
Babu wanda baiyi dariya agurin ba saleema da dama shi take ta kallo Tunda ya zauna agurin, dafe baki tayi alamun mamaki a slowly tafurta Awww Allah yayi halitta wai dama haka yaya sulaim yake wayyo Allah maƙurar kyau, ita bata san ma maganar tafito fili ba,
Shiko in seriously yayi maganar sa bai ga wani abun dariya ba, sulaim shagwaɓaɓɓene na bugawa a newspaper baya taɓa duba ya girma saboda tsabar gatan dayake samu a gurin kakannin sa da iyayen sa,
Ummeetha wanda murmushi yaƙi dauke wa daga kan fuskar ta saboda baƙaramin dariya abunda sulaim yayi yabata ba ba yau tasaba ganiba amma dai da alama wannan yayi mata daɗi,
Meƙewa sulaim yayi yace Allah bazan ƙara dawowa part ɗin nan ba har sai kun ne meni Tunda yanzu ba asona shifa da gaske yake yi,
Allah ya tsare hanya kafi ruwa gudu mu mabiyo ka idan muna son ganin ka yanzu dai kada ka ƙara dawo mana Part Tunda banaka bane,
Haba ummeetha yazaki rinƙa yiwa ɗana haka to gaskiya nima saidai inbishi duk Yakoma har sai kunxo biko,
Abiiy ma dai dariya kawai yake yi,
Yanxu ina kayi ne ɗana sulaim ya jiyo muryar daddyn Canada,
Tsayawa yayi batare da ya jiyoba wai shi a dole yayi fushi, daddy office nanufa,
To jirani muje ina so inga abokin aikin ka DR. Jabir,
Daddy Yayi hakanne don yana so ya tattauna sosai da sulaim ɗin dangane da wasu abubuwan da suka shafi rayuwar sa dan su samu mafita game da lalurar tasa,
Muje ko ganinan zuwa yacewa sulaim ɗin mu dai muntafi Tunda kun kore mu, idan saleem ya dawo ya sameni shima a hospital ɗin,
Abiiy yace to idan kunje kutare acan amma banda yarona saleem, murmushi daddy yayi yace to mu dai munji ai nawa ba irin naku bane, da haka dai daddy da sulaim suka fita daga area dinning ɗin cikin jin daɗin hirar tasu,
Taɓan garan sulaim ba wani daɗin hakan yajiba don shi baya so a turke shi yafiso koda yaushe ya kasan shi kaɗai yabaya son Magana kwatakwata wannan ma don iyayensa ne ahaka gani yake yau baƙaramin surutu yayi ba wanda hakan yasa kanshi yafara ciwo,
(SAMBO IMRAN ARAB STREET).
Shima wannan flat house Ne Mai ɗauke da Part 3 saɓanin house ɗin alhaji hameed da na mai girma hasheem wanda su Part 4 ne acikin house ɗin su yaɗan fi girma,
(NO. 04 He excellency Sambo Arab house)
Aka rubuta daga gefan gate ɗin shiga ciki,
Parlo ne babban gaske wanda yaji kayan alato na more rayauwa duk wani abun jin dadin rayuwa akwai shi acikin parlon komai na cikin parlon maroon colour Ne Mai turuwa sosai, kama daga kan kujeru, carpet, labulaye, welcome, soper, da dai sauran su duk maroon colour Ne,
Mai girma hasheem uncle Mansur, Sambo, barrister Sulaiman babban ɗa agurin hasheem kuma jikan fari acikin Arab family, suna zaune kowanne hannun sa ruƙe da cup na black tea aciki atsakiyar su wanin ƙaramin dinning ne asaman shi an ajiye ƙaramar teapot, da ƙatuwar kwalbar honey, sai wata doguwar kwalba guda biyu 2 irin na (BER) din nan dagani kasan alcohol ce aciki mai launin whisky strawberry da alama kwalba ɗaya aka buɗe suna surkawa da wannan black tea ɗin. kurɓa suke hankali kowa da tunanin da yake aransa fuskokin nan nasu babu annuri aciki,
Barrister Sulaiman ne ya ajiye nashi cup ɗin sannan ya kalli iyayen nasa ɗaya bayan ɗaya cikin wata murya irin ta wanda ta kai mai karo yashawu, yafara magana Haba abba ai kawai shawar da uncle Mansur yakawo ita ya kamata a bi don yin abunda yadace cikin gaggawa don gaskiya ne na gaji, sonake komai ya dawo hannun mu, har tsawan wana lokaci zamu ɗauka muna bibiyar sa amma kullum jiya iyau, wancan ɗan iskan da ba wata lafiya gareshiba, kullum cikin faɗuwa yake amma an ɗauki abun nan mai daraja da amfani ambashi to kawai idan muka kwau dashi zai fimana sauƙi wajan gano inda wannan (HATIMIN) yake,
Kallon sa He excellency Sambo yayi da ida nuwansa wanda suka kaɗai suka yi ja, hannu yamiƙa kan table ɗin dayake gefansa ya yazaro tsinken karan sigari guda ɗaya, daga cikin wani haɗaɗɗan kwali wanda Indai ba gani kayi ba sai ka rantse tissueee ne aciki ko room freshener, yaba zaro ta tafara hayaƙi alamun ankunna ya kai bakin sa yazuƙa kafin ya busa haƙin sama cikin wani irin salo da kwarewa a harkar,
Kai wana tabbaci kake dashi nakan cewa wannan yaron sulaim akabawa HATIMIN nan wai, don gaskiya ne nafi ganin har yanxu yana hannun ubansa hameed, Sambo ne yayi maganar yana kallon Sulaiman,
Kamar dai ni gaskiya nima ina ganin HATIMIN nan yana hannun Bello ko hameed, cewar mai girma hasheem,
Ina da tabbatacciyar hujja akan hakan, Sulaiman ya faɗa ya taƙaice,
Kada ɗe kana faɗa mana haka idan kanaso mu yadda to kawai ka nuna mana kasan baza muyi abu da kaba ko cewar uncle Mansur dake ƙara tsiyaya black tea ɗin nan acikin cup ɗin sa,
Gashinan ku kunna wannan Kuji, wata ƴar ƙaramar recorder barrister Sulaiman ya ciro daga cikin aljihun wandan sa ya ɗora saman dining ɗin gabansa, kallon kallo akashigayi tsakanin hasheem, Sambo, Mansur,
Kunna muji cewar mai girma hasheem yana kallon uncle Mansur, ba musu ya ɗauka ya kunna saiga muryar mahaifin su alhaji imran Arab (baffa) ta fito yana magana,
"dole ne kai za karɓi HATIMIN nan, idan bakaiba sulaim babu wanda zan iya bawa shi a yanxu, kafin yanzu kasan a hannun mahaifin ka yake to amma na karɓa saboda hakan nane ma yaraba kan iyalan gidan nan nikuma har abada abunda bazan doba kenan ko da bayan raina ne, azahirin gaskiya nafiso yakasan ce a hannun mahaifin ka to amma, bazai yiyuba saboda ƴan uwansa suna baƙin ciki da hakan, shiyasa natara su gaba ɗaya ajiya agaban kowa nace hameed ya dawo da HATIMIN zan ajiye da kaina, nayi hakanne domin samun dai dai to atsakanun su, wannan HATIMIN da kake gani sulaim akwai taren ɓoyayyan al amari atare dashi wanda nataɓa bawa ƴaƴa na labari tun suna matasa wannan shine dalilin da yasa kowa ke son mallakar shi acikin su,
To amma baffa ba katse kanayiba, Meye shi wannan ɓoyayyan Al amarin dake tare dashi,
Hhmm sulaim kenan bari in faɗa maka a taƙaice duk wani ƙarfin mulki da kake nema ko wata ɗauka ka ko wani suna to tabbas zaka same shi idan kana tare da wannan HATIMIN, nima mahaifina ne Yabani shi tun ina ƙaramin yaro, amma Tunda na girma nagane babu mai yi sai Allah shine mai komai da kowa ban taɓa sawa zuciya ta zan samu wani abun duniya ba saboda wannan HATIMIN ni nasan Allah ne kaɗai mai badawa a lokacin da ya so kuma shike hanawa a lokacin da yake so, shiyasa nake so ka ɗauke shi har zuwa lokacin ɓace war sa na har abada, ina kuma fatan hakan idan Allah ya so,
Baffa amma Meye yasa su ƴaƴan ka suke so su mallake shi wannan HATIMIN?? Wanda afahimta ta nidai babu alkhaeri atare da shi,
Sulaim kai yaro ne abunda zan faɗa maka kawai shine kaso duk wani wanda ya kasan ce ɗan uwankane da duk wanda yaso ka saboda Allah, da zuciya ɗaya babu hassada saboda ita mugun ciwo ce, zaka dawwama cikin baƙin ciki da ɓacin rai idan har kace zaka damu da arziƙin wani, kasani kowa da arziƙin sa sannan kowa da irin rabon da Allah ya tsaga zai samu a rayuwa babu wanda ya isa ya canza abun da Allah ya ƙaddara, ina so ku so junan ku ku zama abu daya saboda ku AHALI DAYA NE, da sannu zaka gane komai danake faɗa maka harma wanda ban faɗa maka ba, ka nemi tsarin Allah saboda shi kaɗai ne mai kariya, mai kuma bada mulki, da arziƙi, ga wanda ya so,
Yanzu a ina zaka ajiye shi wannan HATIMIN?
Hmm baffa kamar yadda ka ɗauki wannan abu kabani a matsayin ajiya to Insha Allah zan ajiye shi a inda koda ƙuda bai isa shiga ba sai idan ninayi niyar ya shiga, kamar yadda ka yadda dani kabani wannan abu to Insha Allah zan tabbatar da wannan yar dar kawai fatana kakwantar da hankalin ka kuma nayi maka alƙawarin babu wanda zai ji maganar nan Indai taɓan gare nane saidai idan kai kafaɗa ma wani,
Murmushi mai sauti baffa yayi wanda sosai ya bayyana ta cikin recorder ɗin, kafin yace nasan zaka iya sulaim na yadda da kai sosai saboda haka banida wani kokwanto akan ka, akwai abubuwa dayawa danaso faɗa maka dangane da HATIMIN nan to amma sai munsake zama ai yanzu ba kaji komai ba, kuma kaga lokaci ya ja zaka tafi asibiti,
Eh baffa sai na dawo kawai a fili sulaim ya furta (QAUSIN HATEEM). Cikin harshen su na Larabawan yankin Africa,
Ɗif recorder ta tsaya alamun maganar da aka naɗa taƙare,