Sashe 4
Ahalinmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mafari kuma farko cikin wannan littafi mai cike da sarƙaƙiya ban al'ajabi makirci cuta ban tausayi da kuma uwa uba soyayya❤️
Wadda itace ta haɗamu dani daku baki ɗaya🤝✊
💕Ahalin mu ɗaya💞
_comment like and share fisabilillah_🙏
*Story by*°°°📖
💞Fatima Y zakariyya 💞
_Oum Ameerah_😍
_Muje zuwa_✍️✍️✍️
*Bismillahi Rahmanir Rahim*
_🌲 ƊASHEN ALLAH WRITER'S ASSOCIATION🌲_
Bi
🔥 TEAM ZAFAFA BIYAR🔥
_Typing_😎
*Dukkan yabo da godiya su tabbata ga allah mahaliccin ko wa da komai Allah kayi dadin tsira abisa shugaban mu annabin mu annabin rahma Muhammad (s.a.w)*
*Ina roqon Allah yadda nafara rubuta wannan littafi Allah kabani iKon kammala shi lpy abun da na rubuta dai dai allah kabamu ladan Wanda nayi kuskure Allah kayafemin Ina roqon Allah kaqarawa iyayen mu lpy Imani da nisan kwana 🤲
*Sadaukarwa ga dukkan daukacin masoyana Allah yabar zuminci kune kwarin gwaiwata Baki daya Kuma Ina godiya da adduoin ku agareni"
Wannan littafi na rubutashi ne domin fada kar wa ilmantar wa tare da nishadan tarwa ban rubuta don son zuciya taba ko Kuma wulaqanci gawani idan kaji labarina yayi kaman ceceniya da rayuwar ka to Ina neman afuwarka ko Kuma idan kinji ko kaji yayi shige dawani labarin to gaskiya arashi ne akasamu*
👍 JINJINA GA YAN FREE GRP
* Ummu safwan💝
* Mrs Muhammad s🤩
* Bin abdurrahman🌹
* Nanjid👩❤️👩
* Nusaiba M zakariyya✨
*💖 SPECIAL GIFT 🎁 TO MY BIG BROTHER Abba Maifata💯*
*AHALIN MU DAYA*🏭
*NA*
💞Fatima Y zakariyya💞
{😍Ummu ameerah😍}
_____ Dedicated to aunty Salma 💎
*Page* 7⃣▶️8⃣📖
Ɗaki mother ta shiga ta sako hijab ta fito muje ko kun san hajiya fanteka bata da hakuri sam tun kafin biyo ku dakanta gara muyi hanzarin zuwa
Mother nifa wlh dama wannan matar bata taba burgeniba sam gashi wai a gidan tama zamu zauna cewar kaltum tana ɗan jan tsaki kadan daga cikin niqab alamar bata so,
To ku ina ruwan ku da ita badai kawai zama zaku yi a gidan taba ai ba dole sai tana burge kuba muda mafita kawai muke nema to Meye na damuwa da hakan kada ku sake inji ance wani abun akanku kar inji kar in gani,
Dai dai isowar su wani gidan abinci ana ta hada hadar abinci ga customers suna zaune kowa da abunda yakeyi
Mother ce ta matsa kusa da wata ƴar babbar mace mai sanye da uniform rigar ɗauke da tambarin gidan abincin a jiki da gani dai masu kaiwa customer's abincine tace mata
Yauwa ɗan Allah nace ina zanga hajiya fanteka gurin ta muka zo
Ɗagowa tayi ta kalle ta tace k shiga ciki sai kubi ɗan qaramin lungun nan zaku ga Ɗaki daga gefe to tana ciki
To mungode suka shiga kamar yadda takwatan ta musu har inda ɗakin yake sallama mother tayi aka amsa daga ciki waye
Nice hajiya zaituna uwar marayu cewar mother
Wai kune to ganinan fitowa hajiya fanteka tafaɗa tare da miƙewa tafito tana ɗan ɗingisa ƙafarta guda ɗaya
To ai dama kune aketajira tun ɗazu yanxu kawai muje cewar hajiya fanteka dake ƙoƙarin yin gaba wani irin kallo suhaima takebin hajiya fanteka dashi irin kallon rashin yaddan nan a fili kuma tace to ina kayan namu da aka kawo su tun jiya,
A a wacece take wannan tambayar yo mezan cida tsinmokaran ku da har ake tuhumata akansu idan kuma har aka dawo miki da kayan ki to wlh sai dae kibi wata badai fanteka ba niba dan ma uwar marayu ba da babu abunda zai sa in tafi daku kun wani kama kun rufe fuskokin ku kamar wasu marasa gaskiya,
Suhaima ta bude baki kenan zata yi mgn mother ta janyo hijabin ta baya tare da yi mata alamar tayi shiru🤫🤫🤭
Haka suhaima tayi shiru tana jin zuciyar ta tana tsalle da zafi saboda tsabar ɓacin rai ita bata taɓa ganin matar ba wannan ne ganin ta da ita na farko amma taji bata son ta kwata kwata haka suka gama fita daga gidan abincin hajiya fanteka sai faman sababi takeyi mother tana ta bata hakuri, da ban baki
Kaltum jitake kamar ta kamo wannan ɗangalalliyar tsohuwar ta rufe ta da duka kotaji sanyi aranta,
Wasu motocin ne guda biyu a gurin Toyota duk sunji jiki ko wacce tafiya hayya cinta,
To sai ku shiga waccan motar gidan gaba babu wadda ta kula ta a cikinsu,
Mother ce tajasu gefe ta rungume su hawaye nabin kuncin ta Allah sarki suma haka suka saka kukan baki ɗaya nidai ina qara yi muku nasiha da kuji tsoron Allah ku rike mutuncin ku don duk wadda kuka ga ana wulaqan ta ta to tabbas ita tawulaqan ta kanta kuyi hak'uri da abunda za kuji da wanda zaku gani, komai da kuke gani a rayuwar nan to lokacine babu wani abu dake ɗorewa a rayuwar nan sai ikon Allah, Allah yayi muku albarka Allah yaqara muku imani ƴaƴa na
Yau naga ikon Allah yanxu uwar marayu haka zamuyi dake kinkama yara kinrungume kina kuka kamar wadda za kitura su lahira to kodai abar miki kayan kine Tunda dama susukace suna so suje sai su hakura,
A a gasunan kutafi Allah ya kiyaye mother tafaɗi hakan tana janye su daga jikin ta kuka suka sake saka wa sosai bama kamar suhaima datakejin mother din tamkar itace rayuwar ta data tafi shikenan 😭😢 Allah sarki haka mother ta juya ta tafi batare da tasake bari sun haɗa ido dasuba tana ɗagamusu hannu haka ta tafi ko juyowa ma taka sayi,
Kai kajimin shaqiyayyun ƴaƴa to kubita mana wlh kunga tafiyar mu kai Kaga tada mota muje cikin ɗaga murya da alama da direban motar da zasu hau take da sauri suka juya suma suka nufi motar suna dubawa suka ga babu gurin zama a back sit saidai gidan gaba
Kaltum ta kalli suhaima cikin dashewar murya irin ta wanda yayi kuka sosai tace suhaima a ina zamu zauna dan naga da alama muna da yawa wadanda zamu tafi tare dasu,
Suhaima batace komai ba ta bude gidan gaba ta shiga ta zauna ta kalli Kaltum alamar itama ta shigo haka ta shiga suka zauna a takure babu wada taccan guri suhaima tayi hakan ne saboda tasan Kaltum zata iya cewa zata tambayi hajiya fanteka a ina zasu zauna to ita kuma sam tatsani yin magana da tsohuwar ko taga Kaltum tayi mata shiyasa kawai tashiga bawai don tana so ba saboda tayi imani matar bata da gaskiya,
KANO UNGUWAR KWANDILA👉
Parking motocin sukayi guda biyun suka shiga fiffito sai raba ido ƴan matan suke yi wasu ma manyan mata ne, basu suka sauka a sai gabanin magrib yamma sosai,
Kaltum ce ta kama hannun suhaima tariqe gam gam Allah sarki ida nuwan su duk sunyi ja alamar sunsha kuka har suka zo cikin Kano daga bichi kuka sukeyi amma irin mara sautin nan saidai hawaye kawai
Kallon komai suhaima take na gurin ɗaya bayan ɗaya tun daga kan unguwar wadda take babu hayaniya sosai mutanan ma kaɗan kaɗan take gani suna wucewa ga kuma wasu kantuna a jere kusan guda goma sha biyu ko wanne da abunda ake saida wa kallon ta takai saman shagunan saitaga ma ashe plaza ce ƊANKOLI plaza saman ma shaguna ne kamar yadda na ƙasan suke amma abun da yabata mama ki duk a rufe suke a zuciyar ta tace to ko dai don lokacin salla yayi ne oh tabawa kanta amsa
Waiku baza kushigo bane dalla malamai duk kun wane kama kunrfe fuska kamar wasu ƴan boko haram wata mata ce ke maganar daganin Kaga ƴar duniya gashi taci uban bleaching din ta ga hudar hanci sai faman taunar wani abu take,
Kallon ta suhaima tayi tare da kama hannun Kaltum suka fara Taku zuwa gate din shiga cikin gidan dan ita bata masan sauran sun shigeba tana can tana kalle kalle da salla suka shiga gidan suka tarar da kowa tsai tsaye ga hajiya fanteka a tsakiyar su da alama raba mu ɗakin kwana take, gidan babban gidane mai hawa biyu sama da ƙasa ga babban tsakar gida ɗakuna ne a jajjere kai kace islamiyya ce sbd yadda aka jera ɗakunan ta ko wane ɓangaran gida,
To ku nazo kanku yanxu zaku cire wannan abun na fuskar kune ko kuma yaya dan baza mu zauna har mu kwana da waɗan da ba muga fuskokin su ba Bamu san kuma su waye ba nifa koda uwar marayu tace ku ƴaƴan tane ban yadda ba saboda nasan ta taɓa aiki a gidan marayu to ba mamaki kuma aciki ta ɗakko ku gakunan da wasu manya manyan ida nuwan ku aiko manyan matan nan daba abasu ɗakiba duk suka saka shewa hada tafi da alama dai suma waɗannan duk tafiyar su ɗaya,
Magana nakeyi muku fa cikin tsawa wannan karon tayi magana,
Suhaima ce ta saki hannun Kaltum ta matsa gaban hajiya fanteka sannan ta fara magana, don girman Allah kiyi hkr kibar mu da niƙabin mu dole wata rana zakiga fuskokin mu badan niba dan Allah ta hada hannayen ta guri daya alamar roƙo🙏🙏
Kallon ta hajiya fanteka take wani sheƙeƙe irin kallon baki da hankalin nan to ki wlh bari kiji yau duk abunda kike jidashi nataurin kai nafiki sai kun buɗe fuskokin ko kuma kusan inda dare yayi muku badai nan ba, yo muda muka yi zaman ƙasan gada har a gaya mana rashin ji atare suka ƙarasa tsowa haɗi da dariya wasu daga ciki suna faɗin Allah dai yabiya hajjaju 👍
Hhmm kawai suhaima ta furta a hankali kafin ta qara faɗin kinuna mana ɗakin mu zamuyi salla muhuta kuma wannan karon cikin gadara tayi maganar tana ɗan zare manyan idanuwan ta wadda su kaɗai ake ayi gani,
Cikin fusata da zafin zuciya hajiya fanteka tameƙe tsaye da nufin ta wanka wa suhaima mari kawai sai taji kamar an ruƙe mata hannu ta juya da niyar taga uban waye wannan sai taga babu kowa tashin hankali, ƙara wani yunƙurin marin suhaiman still taqarajin an ruƙe mata hannun saida tayi hakan sau uku ana ukkun ne suhaima ta Taku gabanta cikin takun ƙasa ita wadda ni tun gani na da ita banga irin wannan ƙasaitar atare da itaba sai yanxu,
Wadda itace ta haɗamu dani daku baki ɗaya🤝✊
💕Ahalin mu ɗaya💞
_comment like and share fisabilillah_🙏
*Story by*°°°📖
💞Fatima Y zakariyya 💞
_Oum Ameerah_😍
_Muje zuwa_✍️✍️✍️
*Bismillahi Rahmanir Rahim*
_🌲 ƊASHEN ALLAH WRITER'S ASSOCIATION🌲_
Bi
🔥 TEAM ZAFAFA BIYAR🔥
_Typing_😎
*Dukkan yabo da godiya su tabbata ga allah mahaliccin ko wa da komai Allah kayi dadin tsira abisa shugaban mu annabin mu annabin rahma Muhammad (s.a.w)*
*Ina roqon Allah yadda nafara rubuta wannan littafi Allah kabani iKon kammala shi lpy abun da na rubuta dai dai allah kabamu ladan Wanda nayi kuskure Allah kayafemin Ina roqon Allah kaqarawa iyayen mu lpy Imani da nisan kwana 🤲
*Sadaukarwa ga dukkan daukacin masoyana Allah yabar zuminci kune kwarin gwaiwata Baki daya Kuma Ina godiya da adduoin ku agareni"
Wannan littafi na rubutashi ne domin fada kar wa ilmantar wa tare da nishadan tarwa ban rubuta don son zuciya taba ko Kuma wulaqanci gawani idan kaji labarina yayi kaman ceceniya da rayuwar ka to Ina neman afuwarka ko Kuma idan kinji ko kaji yayi shige dawani labarin to gaskiya arashi ne akasamu*
👍 JINJINA GA YAN FREE GRP
* Ummu safwan💝
* Mrs Muhammad s🤩
* Bin abdurrahman🌹
* Nanjid👩❤️👩
* Nusaiba M zakariyya✨
*💖 SPECIAL GIFT 🎁 TO MY BIG BROTHER Abba Maifata💯*
*AHALIN MU DAYA*🏭
*NA*
💞Fatima Y zakariyya💞
{😍Ummu ameerah😍}
_____ Dedicated to aunty Salma 💎
*Page* 7⃣▶️8⃣📖
Ɗaki mother ta shiga ta sako hijab ta fito muje ko kun san hajiya fanteka bata da hakuri sam tun kafin biyo ku dakanta gara muyi hanzarin zuwa
Mother nifa wlh dama wannan matar bata taba burgeniba sam gashi wai a gidan tama zamu zauna cewar kaltum tana ɗan jan tsaki kadan daga cikin niqab alamar bata so,
To ku ina ruwan ku da ita badai kawai zama zaku yi a gidan taba ai ba dole sai tana burge kuba muda mafita kawai muke nema to Meye na damuwa da hakan kada ku sake inji ance wani abun akanku kar inji kar in gani,
Dai dai isowar su wani gidan abinci ana ta hada hadar abinci ga customers suna zaune kowa da abunda yakeyi
Mother ce ta matsa kusa da wata ƴar babbar mace mai sanye da uniform rigar ɗauke da tambarin gidan abincin a jiki da gani dai masu kaiwa customer's abincine tace mata
Yauwa ɗan Allah nace ina zanga hajiya fanteka gurin ta muka zo
Ɗagowa tayi ta kalle ta tace k shiga ciki sai kubi ɗan qaramin lungun nan zaku ga Ɗaki daga gefe to tana ciki
To mungode suka shiga kamar yadda takwatan ta musu har inda ɗakin yake sallama mother tayi aka amsa daga ciki waye
Nice hajiya zaituna uwar marayu cewar mother
Wai kune to ganinan fitowa hajiya fanteka tafaɗa tare da miƙewa tafito tana ɗan ɗingisa ƙafarta guda ɗaya
To ai dama kune aketajira tun ɗazu yanxu kawai muje cewar hajiya fanteka dake ƙoƙarin yin gaba wani irin kallo suhaima takebin hajiya fanteka dashi irin kallon rashin yaddan nan a fili kuma tace to ina kayan namu da aka kawo su tun jiya,
A a wacece take wannan tambayar yo mezan cida tsinmokaran ku da har ake tuhumata akansu idan kuma har aka dawo miki da kayan ki to wlh sai dae kibi wata badai fanteka ba niba dan ma uwar marayu ba da babu abunda zai sa in tafi daku kun wani kama kun rufe fuskokin ku kamar wasu marasa gaskiya,
Suhaima ta bude baki kenan zata yi mgn mother ta janyo hijabin ta baya tare da yi mata alamar tayi shiru🤫🤫🤭
Haka suhaima tayi shiru tana jin zuciyar ta tana tsalle da zafi saboda tsabar ɓacin rai ita bata taɓa ganin matar ba wannan ne ganin ta da ita na farko amma taji bata son ta kwata kwata haka suka gama fita daga gidan abincin hajiya fanteka sai faman sababi takeyi mother tana ta bata hakuri, da ban baki
Kaltum jitake kamar ta kamo wannan ɗangalalliyar tsohuwar ta rufe ta da duka kotaji sanyi aranta,
Wasu motocin ne guda biyu a gurin Toyota duk sunji jiki ko wacce tafiya hayya cinta,
To sai ku shiga waccan motar gidan gaba babu wadda ta kula ta a cikinsu,
Mother ce tajasu gefe ta rungume su hawaye nabin kuncin ta Allah sarki suma haka suka saka kukan baki ɗaya nidai ina qara yi muku nasiha da kuji tsoron Allah ku rike mutuncin ku don duk wadda kuka ga ana wulaqan ta ta to tabbas ita tawulaqan ta kanta kuyi hak'uri da abunda za kuji da wanda zaku gani, komai da kuke gani a rayuwar nan to lokacine babu wani abu dake ɗorewa a rayuwar nan sai ikon Allah, Allah yayi muku albarka Allah yaqara muku imani ƴaƴa na
Yau naga ikon Allah yanxu uwar marayu haka zamuyi dake kinkama yara kinrungume kina kuka kamar wadda za kitura su lahira to kodai abar miki kayan kine Tunda dama susukace suna so suje sai su hakura,
A a gasunan kutafi Allah ya kiyaye mother tafaɗi hakan tana janye su daga jikin ta kuka suka sake saka wa sosai bama kamar suhaima datakejin mother din tamkar itace rayuwar ta data tafi shikenan 😭😢 Allah sarki haka mother ta juya ta tafi batare da tasake bari sun haɗa ido dasuba tana ɗagamusu hannu haka ta tafi ko juyowa ma taka sayi,
Kai kajimin shaqiyayyun ƴaƴa to kubita mana wlh kunga tafiyar mu kai Kaga tada mota muje cikin ɗaga murya da alama da direban motar da zasu hau take da sauri suka juya suma suka nufi motar suna dubawa suka ga babu gurin zama a back sit saidai gidan gaba
Kaltum ta kalli suhaima cikin dashewar murya irin ta wanda yayi kuka sosai tace suhaima a ina zamu zauna dan naga da alama muna da yawa wadanda zamu tafi tare dasu,
Suhaima batace komai ba ta bude gidan gaba ta shiga ta zauna ta kalli Kaltum alamar itama ta shigo haka ta shiga suka zauna a takure babu wada taccan guri suhaima tayi hakan ne saboda tasan Kaltum zata iya cewa zata tambayi hajiya fanteka a ina zasu zauna to ita kuma sam tatsani yin magana da tsohuwar ko taga Kaltum tayi mata shiyasa kawai tashiga bawai don tana so ba saboda tayi imani matar bata da gaskiya,
KANO UNGUWAR KWANDILA👉
Parking motocin sukayi guda biyun suka shiga fiffito sai raba ido ƴan matan suke yi wasu ma manyan mata ne, basu suka sauka a sai gabanin magrib yamma sosai,
Kaltum ce ta kama hannun suhaima tariqe gam gam Allah sarki ida nuwan su duk sunyi ja alamar sunsha kuka har suka zo cikin Kano daga bichi kuka sukeyi amma irin mara sautin nan saidai hawaye kawai
Kallon komai suhaima take na gurin ɗaya bayan ɗaya tun daga kan unguwar wadda take babu hayaniya sosai mutanan ma kaɗan kaɗan take gani suna wucewa ga kuma wasu kantuna a jere kusan guda goma sha biyu ko wanne da abunda ake saida wa kallon ta takai saman shagunan saitaga ma ashe plaza ce ƊANKOLI plaza saman ma shaguna ne kamar yadda na ƙasan suke amma abun da yabata mama ki duk a rufe suke a zuciyar ta tace to ko dai don lokacin salla yayi ne oh tabawa kanta amsa
Waiku baza kushigo bane dalla malamai duk kun wane kama kunrfe fuska kamar wasu ƴan boko haram wata mata ce ke maganar daganin Kaga ƴar duniya gashi taci uban bleaching din ta ga hudar hanci sai faman taunar wani abu take,
Kallon ta suhaima tayi tare da kama hannun Kaltum suka fara Taku zuwa gate din shiga cikin gidan dan ita bata masan sauran sun shigeba tana can tana kalle kalle da salla suka shiga gidan suka tarar da kowa tsai tsaye ga hajiya fanteka a tsakiyar su da alama raba mu ɗakin kwana take, gidan babban gidane mai hawa biyu sama da ƙasa ga babban tsakar gida ɗakuna ne a jajjere kai kace islamiyya ce sbd yadda aka jera ɗakunan ta ko wane ɓangaran gida,
To ku nazo kanku yanxu zaku cire wannan abun na fuskar kune ko kuma yaya dan baza mu zauna har mu kwana da waɗan da ba muga fuskokin su ba Bamu san kuma su waye ba nifa koda uwar marayu tace ku ƴaƴan tane ban yadda ba saboda nasan ta taɓa aiki a gidan marayu to ba mamaki kuma aciki ta ɗakko ku gakunan da wasu manya manyan ida nuwan ku aiko manyan matan nan daba abasu ɗakiba duk suka saka shewa hada tafi da alama dai suma waɗannan duk tafiyar su ɗaya,
Magana nakeyi muku fa cikin tsawa wannan karon tayi magana,
Suhaima ce ta saki hannun Kaltum ta matsa gaban hajiya fanteka sannan ta fara magana, don girman Allah kiyi hkr kibar mu da niƙabin mu dole wata rana zakiga fuskokin mu badan niba dan Allah ta hada hannayen ta guri daya alamar roƙo🙏🙏
Kallon ta hajiya fanteka take wani sheƙeƙe irin kallon baki da hankalin nan to ki wlh bari kiji yau duk abunda kike jidashi nataurin kai nafiki sai kun buɗe fuskokin ko kuma kusan inda dare yayi muku badai nan ba, yo muda muka yi zaman ƙasan gada har a gaya mana rashin ji atare suka ƙarasa tsowa haɗi da dariya wasu daga ciki suna faɗin Allah dai yabiya hajjaju 👍
Hhmm kawai suhaima ta furta a hankali kafin ta qara faɗin kinuna mana ɗakin mu zamuyi salla muhuta kuma wannan karon cikin gadara tayi maganar tana ɗan zare manyan idanuwan ta wadda su kaɗai ake ayi gani,
Cikin fusata da zafin zuciya hajiya fanteka tameƙe tsaye da nufin ta wanka wa suhaima mari kawai sai taji kamar an ruƙe mata hannu ta juya da niyar taga uban waye wannan sai taga babu kowa tashin hankali, ƙara wani yunƙurin marin suhaiman still taqarajin an ruƙe mata hannun saida tayi hakan sau uku ana ukkun ne suhaima ta Taku gabanta cikin takun ƙasa ita wadda ni tun gani na da ita banga irin wannan ƙasaitar atare da itaba sai yanxu,