Sashe 20
Ahalinmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ahaka suka cigaba da rayuwa cikin so da kaunar junan su, imran nason ƙanwar nan tashi sosai baya son koda jin kukan ta, komai ya samu na tane duk kuwa son da yake yima wannan abun,
Mln Muhd kuma arziƙi a cigaba da bunƙasa Allah yasa mai albarka sosai acikin neman nasa, har yafara, tafiye tafiye donmin cin kasuwannen wasu garuruwan dake makwaftaka dasu, hadda ma ƙasashen kusa dasu irin su MALI yankin Niger, babu inda baya shiga don harkar sa ta kewo da kayan hatsi, a lokacin imran ya tasa sosai don har yafara bin mahaifin nasa saboda girma na ta cimma Mln Muhd ɗin, a wani lokaci ne Mln Muhd ya ɗakko wannan HATIMIN ya danƙawa imran tare da bashi sharaɗi akansa, tare da faɗamasa cewa ya kula dashi sosai saboda, wannan HATIMIN yana rarraba kan al umma, sannan yana kawo gaba a tsakanin masoya da ƴan uwa, ka ajiye shi kamar yadda nima na ajiye shi, har sanda Allah zai sa lokacin gushe warsa yayi, don tabbas zai gushi, ya tashi kamar Bai taɓa wanzuwa a bayan ƙasa ba, da haka Mln Muhd ya danƙawa ɗan sa imran HATIMIN mallaka a hannun sa, da bashi labarin irin rigimar da aka sha akansa da kuma yaƙin da akayi saboda asalin sa daga wata masarauta yake,!!!
Sannu ahankali, imran ya fahimci komai akan harkokin mahaifin nasa,
Alokacin Mln Muhd yafara baro imran a idan suka yi tafiya a wani gari wanda akecin kasuwa a sati sau 4 mai sunan *BAITURRUMAN* asalin garin rumawa ne suka kafa shi don anan suke yada zango daga garuruwan su na Larabawa, har Allah ya sawa garin albarka mutane iri iri naziyar tarshi domin saye da siyarwa,
Shima Mln Muhd Allah yasa ya mallaki rumfa acikin wannan kasuwa ta garin BAITURRUMAN, sai ya kasance imran ne yafi zama acikin wannan kasuwa akan mahaifin nasa, shiya kan je ya dawo saboda iyali,
Bayan wani lokaci shiru shiru Mln Muhd, bai zo wannan gari da suke kasuwanci ba, tun imran nasaka ran ganin shi yau ganin shi gobe amma shiru, sai yafara tunanin gaskiya gida, zaije aga ko lafiya mahaifin nasa bai taɓa ɗaukar irin wannan dogon lokacin baizoba,
Take imran ya shiga yiwa BAHIJJAH ƙanwar sa siyayyar kaya na sawa kala kala saboda yarinyar masha Allah, komai ya gani Indai zai yi dai dai da ita sai ya ɗauka, hada kayan wasa sosai yayi mata siyayya sannan yayi wa mahaifiyar tasu itama,
Saida ya haɗa komai tsaf sannan ya ɗauki hanyar garin su wanda zai ɗauke shi tsawon kwana 3 kafin yaje cikin murna da zumuɗin ganin BAHIJJAH da ummee sa'ada yake tafiyar, yana tunkarar garin nasu yana ƙara jin bugun zuciyar sa na ƙaruwa, fargaba yake ji, sai ya koma ambaton Allah tuni yaji abun na raguwa,
WAni irin duhu ne ya mamaye idanuwan imran yayin da ya shiga cikin wani ƙauye wanda daga shi sai ƙauyansu, na DARUTTURAB, Tashin hankalin wanda ba'a sami shi date,
Kasa gasgata abunda idanuwan sa suke gano masa yayi, gani yake kawai idanuwan sa ne suke yi masa gizo, ba gaskiya bane, dake idan mutum ya sauka a mota saida ya shiga cikin ƙauyen a saman doki ko raƙumi ko jaki,
Kafin imran yace komai, mai raƙumin yace bawan Allah amma kai baƙoni anan ko?
A a garin mune, imran ɗin yabashi amsa,
Gaskiya to kaɗan jima bakazo ba ai ni iya kaci na nan saboda yanzu daga nan ba'a wuce ko ina saboda babu kowa acikin ƙauyan DARUTTURAB,
Cikin kaɗuwa dajin batun wannan bawan Allah, imran yace to ina mutanan garin,?
Kai baka ganine ai ba tashin su akayiba, faɗa ƙabilanci ne akayi shine aka ƙone garin, wasu sun mutu wasu kuma da dama sun gudu, daga nan ɗin wasu kuma antafi dasu,
Imran bai tsaya ya gama jin wannan, magan ganun mutumin ba masu kama da saukar aradu a kunnuwan sa, sai jiyowa mutumin yayi yaga babu imran ɗin sannan yabar masa wasu kaya asaman raƙumin, cike da tausayin imran ɗin mutumin yajuya da raƙumin sa Yakoma inda suke ɗaukko mutane, sannan yayi alƙawarin ajiye wa imran ɗin kayansa da ya bari har sanda zai nemeshi ya karɓa,
Imran bawan Allah cikin ƙyauyan DARUTTURAB yanufa bayaji baya gani don har a lokacin gani yake gizo akeyimishi, ko inda yake saka ƙafarsa ma bai sani ba,
Tsayawa yayi cak don ƙara tabbatar da abunda yake gani ɗin a zahiri ne tabbas wannan ba mafarki bane, gaba ɗaya ƙauyan yayi baƙiƙƙirin ga hayaƙi yana tashi, ko ina toka baka iya gane komai saboda babu komai ɗin sai bakin hayaƙi da ƙauri, da baƙin tashin hankalin da imran ɗin ke gani acikin ida nuwan sa,
Baiga kowa ba bare ya tambayi wani abu, ya kasa koda motsawa kuka yaƙi zuwa sai tsananin tashin hankalin da yake ciki, yanzu shi koda cewa akai ya gano inda gidan su yake ai saidai akashe shi, jiya ke ina ma shima ace ya mutu agurin nan, saboda bai san inda zai saka rayuwar saba, babu wanda ya sani shi iyayensa kaɗai yasani bai san kowa ba sai dangin Mahaifiyar sa, wanda a yanzu bai san inda zai same su ba,
Ina kuka shiga kada ku tafi kubarni zuciyar sa tafara rawa take wani azababban kuka yazo masa, aiko babu ɓata lokaci yafara rairai abunsa, zama yayi dirshan ƙasa cikin toka yana wannan kukan, wanda babu mai rarrashi, jiyayi duniyar sa tayi duhu tayi masa nauyi, Alokacin yafara tunanin she kenan bashida kowa a rayuwar sa, babu bahijjan sa babu ummee sa'ada, babu abokin sa wato mahaifin sa, ina kuka shige? Ya tambaye kansa,
Cikin rashin makama da abun yi, imran ya tashi da nufin zai zauna a wancan ƙauyen ko Allah zai sa aji labarin su, dan shi gani yake sunanan kuma zasu dawo gareshi, kwata kwata bai kawo musu mutuwa ba,
Tausayin kansa ne ya kama shi, tabbas imran yasan ana faɗan ƙabilanci a yankin su amma rabon da yaga anyi tun yana ƙara min yaro, kuma ba ayi wani tashin hankali ba sosai, amma gashi wannan antashi gari ma gaba ɗaya,
Bayan sati biyu 2, da imran yayi a wannan ƙauyan na kusa, kullum sai yaje nasu ƙauyan wai kozai gansu sundawo amma kullum jiya iyau harta kaima ya daina ganin koda hayaƙin dake tashine, saidai toka,haka yi waɗan nan kwanaki hatta abinci baya iya ci daya fara sai yafara tunanin, duk inda iyayan sa suke aisuma basu ciba, sai kuka ya kwace masa, da haka har ya tashi yabar abincin iya ruwa kawai yake iya sha shima ruwan kansa ɗacin sa yake ji,
Abu kamar wasa aka kwashe wata ɗaya babu labarin komai, imran yayi rashin lafiya kashi kashi a wannan ɗan tsakanin, dama zaune yake gidan wani tsoho shi kaɗai ne a gidan sa sai imran ɗin, shima ganin imran ɗin yayi kwance ƙasan wata bishiya babu koda shimfiɗa, shine yace yazo gidan sa yazauna har sanda zai tafi, tsohon ne ma ya ƙara yi masa bayanin duk abunda ya faru, hatta ashe har Mln Muhd mahaifin imran tsohon yasani,
Baƙaramin tausaya wa imran yayi ba, kullum cikin yi masa nasiha da kuma ya rungumi ƙaddarar da tazo masa Allah yana sane dashi,
Da haka yake samu hankalin imran ɗin ya ɗan kwanta, amma yananan ya kukan zuci, a duk lokacin da yaje sai yaga wasu suma sunzo duba ƴan uwansu suna kuka, to koda bai yi niyar yin kukan ba sai yayi,
Sosai tsohon nan yayi wa imran nasiha kan ya koma inda mahaifin sa yabar masa kasuwancin sa don kafa kansa da abunda zai dogara dashi a rayuwar sa idan da rai da rabo watarana zai gana da iyayensa idan har suna araye, dawannan nasiha ne, imran ya koma garin, *BAITURRUMAN* cike da maraici da kaɗai ce, don cigaba da harkokin mahaifin sa, ya dangana ya maida komai zuwa ga Allah, sannan duk sanda yayi salla sai yayi masu addu'a sannan ya kan yawan yin sadaka, Allah ya bayyana mai su idan kuma sun mutu Allah ya jiƙan su, duk sanda zuciyar sa ta raya masa cewa sun mutu to sai yayi hawaye,
Bayan lokaci mai tsaye imran harkokin sun bunƙasa komai ya ƙara zama yadda ake so ya dawo cikin hayyacinsa, yana shiga yankin ƙasar Niger sosai da kayansa, a lokacin ma yayi auren sana fari ya auri wata buzuwa acikin garin *AGADAS* mai suna Amina amma suna kiranta da SHAWAI,
Sun zauna acikin babban birnin *Niger republic* *YAMAI* yana zaune da matarsa SHAWAI cikin kwanciyar hankali, Alokacin har NIGERIA ya kan shiga domin kasuwanci ya siyar ya saro, sannan ya kan ziyarar ci ƙauyan su lokaci zuwa lokaci amma dai kullum labarin guda ɗaya ne, bubu canji amma bai taɓajin ya sare ba, matar sa kullum cikin ƙara kwantar masa da hankali take, a wannan lokacinne Allah yabasu ɗa namiji wanda yaci suna Hameed,
Imran yaji daɗi sosai shima yafara tara iyali, sannan yana da burin Allah yabashi ikon tara babban ahali guda...!!!
*Share nd comment, more like fisabilillah🙏😢*
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp channel
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
______Dedicated to aunty salma💎
*Page* 3⃣ 3⃣↔️3️⃣4⃣📖
Imran yaji Dadi sosai Shima yafara Tara iyali, sannan Yana da burin allah yabashi iKon Tara babban ahali guda,
Babu laifi yadan samu kwanciyar hankali alokacin, Imran yakan shiga Nigeria sosai saboda harkokin nasa sun rabu biyu rabi Niger rabi Nigeria,yakan Yi kwanaki baya nan, ahaka suka fara fidda kayan su qananun masa na'antu, (Company's) shida wani abokin kasuwan cin sa Mai suna alhaji Idris, alhaji Idris dan kasar Nigeria ne, saboda haka Imran bashida wata matsala idan yaje kasar,
Wani zuwa da Imran yayi Nigeria ne abokin sa alhaji Idris yake cemasa, alhaji Imran Arab, kadai qi qara aure ko?
Sunan da mutane suke Kiran Imran dashi kenan,wasu ma iya Arab din kawai suke ce masa, saboda Koda ba'a fada Maka ba dakagansa kaga jinin larabawa,
"
alhaji Idris ne yaci gaba dacewa,Yanzu da ace kana da iyali anan qasar aikaga daka huta dakama hotel din Nan dakakeyi tunda kace baza ka iya sauka a gida na ba, kaga kenan idan kazo nan kana da iyali sannan idan ka komai can ma haka,
Mln Muhd kuma arziƙi a cigaba da bunƙasa Allah yasa mai albarka sosai acikin neman nasa, har yafara, tafiye tafiye donmin cin kasuwannen wasu garuruwan dake makwaftaka dasu, hadda ma ƙasashen kusa dasu irin su MALI yankin Niger, babu inda baya shiga don harkar sa ta kewo da kayan hatsi, a lokacin imran ya tasa sosai don har yafara bin mahaifin nasa saboda girma na ta cimma Mln Muhd ɗin, a wani lokaci ne Mln Muhd ya ɗakko wannan HATIMIN ya danƙawa imran tare da bashi sharaɗi akansa, tare da faɗamasa cewa ya kula dashi sosai saboda, wannan HATIMIN yana rarraba kan al umma, sannan yana kawo gaba a tsakanin masoya da ƴan uwa, ka ajiye shi kamar yadda nima na ajiye shi, har sanda Allah zai sa lokacin gushe warsa yayi, don tabbas zai gushi, ya tashi kamar Bai taɓa wanzuwa a bayan ƙasa ba, da haka Mln Muhd ya danƙawa ɗan sa imran HATIMIN mallaka a hannun sa, da bashi labarin irin rigimar da aka sha akansa da kuma yaƙin da akayi saboda asalin sa daga wata masarauta yake,!!!
Sannu ahankali, imran ya fahimci komai akan harkokin mahaifin nasa,
Alokacin Mln Muhd yafara baro imran a idan suka yi tafiya a wani gari wanda akecin kasuwa a sati sau 4 mai sunan *BAITURRUMAN* asalin garin rumawa ne suka kafa shi don anan suke yada zango daga garuruwan su na Larabawa, har Allah ya sawa garin albarka mutane iri iri naziyar tarshi domin saye da siyarwa,
Shima Mln Muhd Allah yasa ya mallaki rumfa acikin wannan kasuwa ta garin BAITURRUMAN, sai ya kasance imran ne yafi zama acikin wannan kasuwa akan mahaifin nasa, shiya kan je ya dawo saboda iyali,
Bayan wani lokaci shiru shiru Mln Muhd, bai zo wannan gari da suke kasuwanci ba, tun imran nasaka ran ganin shi yau ganin shi gobe amma shiru, sai yafara tunanin gaskiya gida, zaije aga ko lafiya mahaifin nasa bai taɓa ɗaukar irin wannan dogon lokacin baizoba,
Take imran ya shiga yiwa BAHIJJAH ƙanwar sa siyayyar kaya na sawa kala kala saboda yarinyar masha Allah, komai ya gani Indai zai yi dai dai da ita sai ya ɗauka, hada kayan wasa sosai yayi mata siyayya sannan yayi wa mahaifiyar tasu itama,
Saida ya haɗa komai tsaf sannan ya ɗauki hanyar garin su wanda zai ɗauke shi tsawon kwana 3 kafin yaje cikin murna da zumuɗin ganin BAHIJJAH da ummee sa'ada yake tafiyar, yana tunkarar garin nasu yana ƙara jin bugun zuciyar sa na ƙaruwa, fargaba yake ji, sai ya koma ambaton Allah tuni yaji abun na raguwa,
WAni irin duhu ne ya mamaye idanuwan imran yayin da ya shiga cikin wani ƙauye wanda daga shi sai ƙauyansu, na DARUTTURAB, Tashin hankalin wanda ba'a sami shi date,
Kasa gasgata abunda idanuwan sa suke gano masa yayi, gani yake kawai idanuwan sa ne suke yi masa gizo, ba gaskiya bane, dake idan mutum ya sauka a mota saida ya shiga cikin ƙauyen a saman doki ko raƙumi ko jaki,
Kafin imran yace komai, mai raƙumin yace bawan Allah amma kai baƙoni anan ko?
A a garin mune, imran ɗin yabashi amsa,
Gaskiya to kaɗan jima bakazo ba ai ni iya kaci na nan saboda yanzu daga nan ba'a wuce ko ina saboda babu kowa acikin ƙauyan DARUTTURAB,
Cikin kaɗuwa dajin batun wannan bawan Allah, imran yace to ina mutanan garin,?
Kai baka ganine ai ba tashin su akayiba, faɗa ƙabilanci ne akayi shine aka ƙone garin, wasu sun mutu wasu kuma da dama sun gudu, daga nan ɗin wasu kuma antafi dasu,
Imran bai tsaya ya gama jin wannan, magan ganun mutumin ba masu kama da saukar aradu a kunnuwan sa, sai jiyowa mutumin yayi yaga babu imran ɗin sannan yabar masa wasu kaya asaman raƙumin, cike da tausayin imran ɗin mutumin yajuya da raƙumin sa Yakoma inda suke ɗaukko mutane, sannan yayi alƙawarin ajiye wa imran ɗin kayansa da ya bari har sanda zai nemeshi ya karɓa,
Imran bawan Allah cikin ƙyauyan DARUTTURAB yanufa bayaji baya gani don har a lokacin gani yake gizo akeyimishi, ko inda yake saka ƙafarsa ma bai sani ba,
Tsayawa yayi cak don ƙara tabbatar da abunda yake gani ɗin a zahiri ne tabbas wannan ba mafarki bane, gaba ɗaya ƙauyan yayi baƙiƙƙirin ga hayaƙi yana tashi, ko ina toka baka iya gane komai saboda babu komai ɗin sai bakin hayaƙi da ƙauri, da baƙin tashin hankalin da imran ɗin ke gani acikin ida nuwan sa,
Baiga kowa ba bare ya tambayi wani abu, ya kasa koda motsawa kuka yaƙi zuwa sai tsananin tashin hankalin da yake ciki, yanzu shi koda cewa akai ya gano inda gidan su yake ai saidai akashe shi, jiya ke ina ma shima ace ya mutu agurin nan, saboda bai san inda zai saka rayuwar saba, babu wanda ya sani shi iyayensa kaɗai yasani bai san kowa ba sai dangin Mahaifiyar sa, wanda a yanzu bai san inda zai same su ba,
Ina kuka shiga kada ku tafi kubarni zuciyar sa tafara rawa take wani azababban kuka yazo masa, aiko babu ɓata lokaci yafara rairai abunsa, zama yayi dirshan ƙasa cikin toka yana wannan kukan, wanda babu mai rarrashi, jiyayi duniyar sa tayi duhu tayi masa nauyi, Alokacin yafara tunanin she kenan bashida kowa a rayuwar sa, babu bahijjan sa babu ummee sa'ada, babu abokin sa wato mahaifin sa, ina kuka shige? Ya tambaye kansa,
Cikin rashin makama da abun yi, imran ya tashi da nufin zai zauna a wancan ƙauyen ko Allah zai sa aji labarin su, dan shi gani yake sunanan kuma zasu dawo gareshi, kwata kwata bai kawo musu mutuwa ba,
Tausayin kansa ne ya kama shi, tabbas imran yasan ana faɗan ƙabilanci a yankin su amma rabon da yaga anyi tun yana ƙara min yaro, kuma ba ayi wani tashin hankali ba sosai, amma gashi wannan antashi gari ma gaba ɗaya,
Bayan sati biyu 2, da imran yayi a wannan ƙauyan na kusa, kullum sai yaje nasu ƙauyan wai kozai gansu sundawo amma kullum jiya iyau harta kaima ya daina ganin koda hayaƙin dake tashine, saidai toka,haka yi waɗan nan kwanaki hatta abinci baya iya ci daya fara sai yafara tunanin, duk inda iyayan sa suke aisuma basu ciba, sai kuka ya kwace masa, da haka har ya tashi yabar abincin iya ruwa kawai yake iya sha shima ruwan kansa ɗacin sa yake ji,
Abu kamar wasa aka kwashe wata ɗaya babu labarin komai, imran yayi rashin lafiya kashi kashi a wannan ɗan tsakanin, dama zaune yake gidan wani tsoho shi kaɗai ne a gidan sa sai imran ɗin, shima ganin imran ɗin yayi kwance ƙasan wata bishiya babu koda shimfiɗa, shine yace yazo gidan sa yazauna har sanda zai tafi, tsohon ne ma ya ƙara yi masa bayanin duk abunda ya faru, hatta ashe har Mln Muhd mahaifin imran tsohon yasani,
Baƙaramin tausaya wa imran yayi ba, kullum cikin yi masa nasiha da kuma ya rungumi ƙaddarar da tazo masa Allah yana sane dashi,
Da haka yake samu hankalin imran ɗin ya ɗan kwanta, amma yananan ya kukan zuci, a duk lokacin da yaje sai yaga wasu suma sunzo duba ƴan uwansu suna kuka, to koda bai yi niyar yin kukan ba sai yayi,
Sosai tsohon nan yayi wa imran nasiha kan ya koma inda mahaifin sa yabar masa kasuwancin sa don kafa kansa da abunda zai dogara dashi a rayuwar sa idan da rai da rabo watarana zai gana da iyayensa idan har suna araye, dawannan nasiha ne, imran ya koma garin, *BAITURRUMAN* cike da maraici da kaɗai ce, don cigaba da harkokin mahaifin sa, ya dangana ya maida komai zuwa ga Allah, sannan duk sanda yayi salla sai yayi masu addu'a sannan ya kan yawan yin sadaka, Allah ya bayyana mai su idan kuma sun mutu Allah ya jiƙan su, duk sanda zuciyar sa ta raya masa cewa sun mutu to sai yayi hawaye,
Bayan lokaci mai tsaye imran harkokin sun bunƙasa komai ya ƙara zama yadda ake so ya dawo cikin hayyacinsa, yana shiga yankin ƙasar Niger sosai da kayansa, a lokacin ma yayi auren sana fari ya auri wata buzuwa acikin garin *AGADAS* mai suna Amina amma suna kiranta da SHAWAI,
Sun zauna acikin babban birnin *Niger republic* *YAMAI* yana zaune da matarsa SHAWAI cikin kwanciyar hankali, Alokacin har NIGERIA ya kan shiga domin kasuwanci ya siyar ya saro, sannan ya kan ziyarar ci ƙauyan su lokaci zuwa lokaci amma dai kullum labarin guda ɗaya ne, bubu canji amma bai taɓajin ya sare ba, matar sa kullum cikin ƙara kwantar masa da hankali take, a wannan lokacinne Allah yabasu ɗa namiji wanda yaci suna Hameed,
Imran yaji daɗi sosai shima yafara tara iyali, sannan yana da burin Allah yabashi ikon tara babban ahali guda...!!!
*Share nd comment, more like fisabilillah🙏😢*
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp channel
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
______Dedicated to aunty salma💎
*Page* 3⃣ 3⃣↔️3️⃣4⃣📖
Imran yaji Dadi sosai Shima yafara Tara iyali, sannan Yana da burin allah yabashi iKon Tara babban ahali guda,
Babu laifi yadan samu kwanciyar hankali alokacin, Imran yakan shiga Nigeria sosai saboda harkokin nasa sun rabu biyu rabi Niger rabi Nigeria,yakan Yi kwanaki baya nan, ahaka suka fara fidda kayan su qananun masa na'antu, (Company's) shida wani abokin kasuwan cin sa Mai suna alhaji Idris, alhaji Idris dan kasar Nigeria ne, saboda haka Imran bashida wata matsala idan yaje kasar,
Wani zuwa da Imran yayi Nigeria ne abokin sa alhaji Idris yake cemasa, alhaji Imran Arab, kadai qi qara aure ko?
Sunan da mutane suke Kiran Imran dashi kenan,wasu ma iya Arab din kawai suke ce masa, saboda Koda ba'a fada Maka ba dakagansa kaga jinin larabawa,
"
alhaji Idris ne yaci gaba dacewa,Yanzu da ace kana da iyali anan qasar aikaga daka huta dakama hotel din Nan dakakeyi tunda kace baza ka iya sauka a gida na ba, kaga kenan idan kazo nan kana da iyali sannan idan ka komai can ma haka,