Sashe 16
Ahalinmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
KO sallama babu haka saleema ta shiga perlon baffa, babu kowa a perlon, sai dadda ɗan hayaƙin turaran wutar dayake, daga cikin boner, ƙara ɗan shiga ciki saleema tayi, still babu kowa aciki, waige waige tafara, saiga hajiya umma kakar su ta fito daga wani corridor, wanda ke ɗauke da hanya ta cikin sa, ƙofar baya kenan, wadda ke sada ka da sauran Part matan alhaji imran ɗin sai kuma na sulaim dake aciki dama part 4 ne, itama hajiya umman daga nata part ɗin take,
Ke kuma Meye kike kallo ina ta sallama, amma kina can kina kallo,
Da sauri saleema tajiyo da alama har tsoro ma taji,
Cikin kwaɓe fuska da cono baki, tace Haba grandma, ni Allah kinbani tsoro, gaskiya,
Eh lallai to maza zoki fita kinsa wani glass yacike fuska kamar ma kauniya, hajiya umma bata fiye wasa da jikokin taba amma tana sakar musu fuska lokaci zuwa lokaci, kika ɗayane, yake yin abunda yake so agaban hajiya umma, amma bata tsawatar masa ba, sulaim,
Oh god, saleema ta faɗa tare da dafe goshi, to aidama ku Baku san kyau ba, yanzu nifa ba wannan ne yakawo niba, pls ina yaya sulaim,?
Yana inda kika ajiye shi Tunda ajiyar sa kika bani, Tunda biki iya gaisuwa ba sai tambaya,
"_Oh sorry um forgot_
_good afternoon_" _and u tell me about yaya sulaim pls_" hada dan kama kunne tayi alamar ban hak'uri,
Wani irin kallo hajiya umma tayi mata wanda yasa saleema saurin cewa, barka da yamma, yanzu fadamin yana ina,?
Ke wlh kifata idona Tunda biki ban ajiyar saba, Tunda baya nan ba sai ki wuce Part ɗin saba,
Ai tunka fin hajiya umma ta kai ƙarshe tuni saleema ta juya da sauri ta nufi Part ɗin sulaim ɗin don ita tama manta dayana da part acikin house ɗin,
Girgiza kai kawai hajiya umma tayi, ta nufi bedroom ɗin baffa don tasan yanzu ya shiga ciki don shirin tafiya masallaci wadda ke acikin estate ɗin donmin ankusa sallar magrib,
Zaune sulaim yake atsakanin kujerun parlon daga ƙasa saman carpet, Don yana son zaman ƙasa a wasu lokutan haka kawai, waya yake yi, hankalin sa gaba ɗaya ya tattara akan wayar,
"DR. Muhibba kitabbata kafin kibar asibitin nan komai da suke buƙata anyi musu, bama kamar ita....
Ganin mutun kawai yayi hakan yasa bai ƙarasa faɗar abunda zai ceba, _Dr I will call you later_" ajiye wayar yayi yana kallon saleema da mamaki, ta shigo masa babu sallama sannan kuma har upstairs batare da neman izini ba, wai ita wannan Yarin yar Meye matsala ta da ita ne tana son shiga rayuwa ta nabaro musu house ɗin su amma sai wani bibiyata sukeyi, a zuciyar sa yayi maganar, ɗauke idon sa yayi daga kanta Yamai da dubansa kan screen ɗin wayar sa yana dannawa,
Ƙaraso wa saleema tayi ta samu guri daga ɗan kusa dashi da zauna daga ƙasan inda yake, yaya sulaim barka da hutawa,
"barka" don ta kalle shiba dabatan abunda yafurta ba saboda motsin bakin sa kwai tagani bawai taji abunda yaceba,
Ya saleem pls so ne dama kara kani gurin wani lady's night, bikin cousin ɗin mu aka fara yau shine nake so muje ta....
Kallon da sulaim ya watsa mata ne yasa ta killace sauran maganar ta data ɗaukko,
Tashi yayi ya nufi bedroom, kallon shi saleema tayi wani sa shin na zuciyar ta yace tabbas idan kika barshi ya shiga ciki to kinyiwa kanki,
Da sauri ta tashi tashaga bansa, da Allah yayana idan ma baza kayi driving ɗin ba ni sai inyi mana, ko kuma driver ya kaimu, glass ɗin fuskar ta tacire tuni hawaye sunfara sintiri a fuskar tata,
Dafe kai sulaim a hankali ya furta ya rbb, baya son hayaniya, baya son abunda zai dameshi, baison kuka kwatakwata, bare ma ga mace, kallon ta yayi sai kuma yaji tausayin ta yakamashi gashi dama tun jiya take kiran shi tayi mishi miss call kusan 25 amma bai ɗaga ba ƙarshe ma sai ya kashe wayar baki ɗaya, "zanje masallaci idan na fito sai muje" kamar mai yin raɗa yayi maganar, tare da raɓawa yawuce don yin alwala,
Wani irin tsalle saleema tayi, jin maganar tashi tayi kamar a mafarki bata taɓa tsammanin hakan daga gareshiba cikin sauƙi,
Hmm yauzan shiga da yaya sulaim cikin family friend ɗin mu sai sun raina kansu da boys friends ɗin su, kuma wa tayi ta zauna tare da ciro wayar ta, tace bari ma inkira malika infaɗa mata yau dai za taga yaya sulaim ɗina a fili ba pic ba, dialing number ɗin malika tayi wadda tayi saving ɗinta da friend Forever,
Fitowa yayi jikin sa sanye da jallabiya ash colour amma irin dark ɗin nan, yawuce abunsa kamar bai san da wata halitta wai saleema ba a gurin ya nufi downstairs, don zuwa masallaci,
Shiyasa yadaɗe ashe har wankama saida yayi, cewar saleema ita kaɗai abunta bata ma damu da wuciwar da yayi ko kallo bata ishe shiba, Oho ita dai aiyau burunta ya cika, bata ɗauke idon ta daga kan sulaim ba harsaida tadaina ganin shi, sannan ta maida kallon ta kan wayar ta, tare da furta, ko gidan ubanwa malika ta ajiye wayar ta Oho, ana kira bata picking,
_________________________
__________________
___________
Cikin murmushi DR.muhibba ke kallon Suhaima, kafin tace wai ke tsoron mu kikeji dabaza kibuɗi fuskar ki muganki ba,
"hhm Suhaima tace sannan yaɗora da cewa a a kawai dai nibana buɗe fuska ta," Allah Allah Suhaima take don jin abunda likitan zata faɗa mata yake don ta samu ta koma wajan khaltum, sannan taji nawa ne kuɗin su, don tafara tunanin inda zata samo su tun a yau ba sai gobe ba kafindai su sallame su, ita fa da tana da kuɗin tabiyasu to ko basu sallame suba, Allah sai sun gudu, 😂
To shikenan, naji yanzu dai, zan tashi aiki, to za a kawo muku abinci, sannan hada kayan sawa saboda kusamu kuyi wanka ko, idan kuna buƙatar wani abu sai kifaɗamin kafin na tafi, ko ita mara lafiyar idan tana buƙatar wani abun,
Cikin tsinkewa da wannan lamarin, na asibitin nan, ta tambaye kanta, to dama wai a asibiti ake bawa mara lafiya da me jinya a abinci??
A a, tabawa kanta amsa, kuma sannan babban abun mamakin wai kayan canza wa idan sunyi wanka, gaskiya wannan abun ya wuce tunanin ta, bari kawai ta tambaye likitan nan duk da tambaya bata ɗaya daga cikin ɗabi ar ta, idan kaga tayi tambaya to tabbas abu ya wuce lissafin ta,
Gashi kuma likintan sai yi mata murmushi take, to ko dai so suke su cutar damu shine suke yimana duk wannan,? Ta sake tambayar kanta,
Kai A a da zasu cutar damu da wani zancan ake ba wannan ba, ya salam tafaɗin jin kanta na neman juyawa,
Muryar DR.muhibba ce ta katse mata hanzari,zaki iya komawa gurin ƴar uwar taki za a kawo muku komai, yanzu, Tunda naga kinyi shiru da alama Baku buƙatar komai,
To kamar umarni haka Suhaima ta amsa gashi taga ita, sannan taga dasu ka haɗa ido da Dr ɗin ko alamun wani sauyi bata gani ba, saɓanin wasu da har gudu wa suke daga kusa da ita bayan tsorata daganin launin kwayar idon ta, amma anan ko ɗaya sai taji son likintan yashi ranta,
Harta tashi zata fita sai kuma ta dawo, amma bata zauna ba kamar ɗazu, "amma dan Allah doctor, Baku faɗa mana kuɗin ba sannan kuma ga wata ƙarin ɗawai niyar ga kuma hada abinci za abamu Tunda nake bantaɓajin irin wannan ba, idan kuma duk acikin kuɗin kune kukeyi mana, to ya kamata ace kunfaɗa mana, don muji ba sai zaku sallame muba,
Faɗa ɗa murmushin ta DR.muhibba tayi sosai kafin tace ki kwantar da hankalin ki Suhaima, Suhaima ko? Eh,
To zanfaɗa miki a taƙaice komai dakikaga anyi muku to a bisa umarni ne sannan kada ki damu da maganar kuɗi, da za akarɓi kuɗin ku, sai kunbiya kuɗin komai kafin ataɓa ƴar uwar ki, idan kikayi hak'uri zaki samu duka amsoshin tambayar ki gobe insha Allah.!!.
Share and more like fisabilillah🙏.
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp channel
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
______Dedicated to aunty salma💎
*Page* 2️⃣7⃣▶️2️⃣8⃣📖
Idan kikayi hak'uri zaki samu duka amso shin tambayoyin ki gobe insha Allah Dr.muhibba, takai ƙarshen maganar tare da miƙewa, tafara haɗawa wasu takaddu, da alama dasu zata tafi,
Ɗan Jim, suhaima tayi kafin tace to Allah yakaimu, mungode,
Karki damu, fatan mu dai shine Allah ya ƙara bata lafiya,
Muje ko sai in duba jikin nata daga nan sai in wuce, zan haɗa ku da doctor ɗin da yake on duty night, nima YAU ina da duty to amma wani dalili yasa, dole zan koma gida, key tayi wa ƙofar sannan suka nufi hanyar da zata sada su da ɗakin da khaltum take,
Shiru suhaima tayi bata ce komai ba, tana biye da likitan, dama ita ba ma abociyar, magana bace, sai wadda tazama dole ayi ta,
Kallon khaltum Dr.muhibba tayi, sannan tace masha Allah jiki yayi kyau, koda abunda kike da buƙa tane? Tayi tambayar tana kallon khaltum ɗin,
Girgiza kai khaltum tayi ala mar, a a
To Allah ya ƙara sauƙi ta faɗa tare da juyawa har takai ƙofa ta jiyo, zafa aka womuku dinner yanzu,Sannan takai hannu jikin madannar fitala, ta kunna take wani haske ya gauraye ɗakin kai kace rana ce ba dare ba, har saida Suhaima ta ɗan runtse ido, kuna zaune a ɗaki babu haske sosai, tana kaiwa nan ta fice abunta,
Duka bayan ta suka bi da kallo, ajiyar zuciya suhaima tayi, khaltum kuwa wadda dama kamar jira take likitan ta fita, da sauri ta kalli suhaima, wannan fa ita ɗin wace?,
"Likita ce, sunan ta Dr. Muhibba,"
To abinci fa naji tace za a kawo mana, to dama hadda abinci suke rabawa,? Khaltum taƙara tambar Suhaima akaro na 2,
Nima haka tacemin kuma wai hadda kaya muyi wanka Musa,
To wai ko dai kinbiya su kuɗi ne bansani ba,?
Ke kuma Meye kike kallo ina ta sallama, amma kina can kina kallo,
Da sauri saleema tajiyo da alama har tsoro ma taji,
Cikin kwaɓe fuska da cono baki, tace Haba grandma, ni Allah kinbani tsoro, gaskiya,
Eh lallai to maza zoki fita kinsa wani glass yacike fuska kamar ma kauniya, hajiya umma bata fiye wasa da jikokin taba amma tana sakar musu fuska lokaci zuwa lokaci, kika ɗayane, yake yin abunda yake so agaban hajiya umma, amma bata tsawatar masa ba, sulaim,
Oh god, saleema ta faɗa tare da dafe goshi, to aidama ku Baku san kyau ba, yanzu nifa ba wannan ne yakawo niba, pls ina yaya sulaim,?
Yana inda kika ajiye shi Tunda ajiyar sa kika bani, Tunda biki iya gaisuwa ba sai tambaya,
"_Oh sorry um forgot_
_good afternoon_" _and u tell me about yaya sulaim pls_" hada dan kama kunne tayi alamar ban hak'uri,
Wani irin kallo hajiya umma tayi mata wanda yasa saleema saurin cewa, barka da yamma, yanzu fadamin yana ina,?
Ke wlh kifata idona Tunda biki ban ajiyar saba, Tunda baya nan ba sai ki wuce Part ɗin saba,
Ai tunka fin hajiya umma ta kai ƙarshe tuni saleema ta juya da sauri ta nufi Part ɗin sulaim ɗin don ita tama manta dayana da part acikin house ɗin,
Girgiza kai kawai hajiya umma tayi, ta nufi bedroom ɗin baffa don tasan yanzu ya shiga ciki don shirin tafiya masallaci wadda ke acikin estate ɗin donmin ankusa sallar magrib,
Zaune sulaim yake atsakanin kujerun parlon daga ƙasa saman carpet, Don yana son zaman ƙasa a wasu lokutan haka kawai, waya yake yi, hankalin sa gaba ɗaya ya tattara akan wayar,
"DR. Muhibba kitabbata kafin kibar asibitin nan komai da suke buƙata anyi musu, bama kamar ita....
Ganin mutun kawai yayi hakan yasa bai ƙarasa faɗar abunda zai ceba, _Dr I will call you later_" ajiye wayar yayi yana kallon saleema da mamaki, ta shigo masa babu sallama sannan kuma har upstairs batare da neman izini ba, wai ita wannan Yarin yar Meye matsala ta da ita ne tana son shiga rayuwa ta nabaro musu house ɗin su amma sai wani bibiyata sukeyi, a zuciyar sa yayi maganar, ɗauke idon sa yayi daga kanta Yamai da dubansa kan screen ɗin wayar sa yana dannawa,
Ƙaraso wa saleema tayi ta samu guri daga ɗan kusa dashi da zauna daga ƙasan inda yake, yaya sulaim barka da hutawa,
"barka" don ta kalle shiba dabatan abunda yafurta ba saboda motsin bakin sa kwai tagani bawai taji abunda yaceba,
Ya saleem pls so ne dama kara kani gurin wani lady's night, bikin cousin ɗin mu aka fara yau shine nake so muje ta....
Kallon da sulaim ya watsa mata ne yasa ta killace sauran maganar ta data ɗaukko,
Tashi yayi ya nufi bedroom, kallon shi saleema tayi wani sa shin na zuciyar ta yace tabbas idan kika barshi ya shiga ciki to kinyiwa kanki,
Da sauri ta tashi tashaga bansa, da Allah yayana idan ma baza kayi driving ɗin ba ni sai inyi mana, ko kuma driver ya kaimu, glass ɗin fuskar ta tacire tuni hawaye sunfara sintiri a fuskar tata,
Dafe kai sulaim a hankali ya furta ya rbb, baya son hayaniya, baya son abunda zai dameshi, baison kuka kwatakwata, bare ma ga mace, kallon ta yayi sai kuma yaji tausayin ta yakamashi gashi dama tun jiya take kiran shi tayi mishi miss call kusan 25 amma bai ɗaga ba ƙarshe ma sai ya kashe wayar baki ɗaya, "zanje masallaci idan na fito sai muje" kamar mai yin raɗa yayi maganar, tare da raɓawa yawuce don yin alwala,
Wani irin tsalle saleema tayi, jin maganar tashi tayi kamar a mafarki bata taɓa tsammanin hakan daga gareshiba cikin sauƙi,
Hmm yauzan shiga da yaya sulaim cikin family friend ɗin mu sai sun raina kansu da boys friends ɗin su, kuma wa tayi ta zauna tare da ciro wayar ta, tace bari ma inkira malika infaɗa mata yau dai za taga yaya sulaim ɗina a fili ba pic ba, dialing number ɗin malika tayi wadda tayi saving ɗinta da friend Forever,
Fitowa yayi jikin sa sanye da jallabiya ash colour amma irin dark ɗin nan, yawuce abunsa kamar bai san da wata halitta wai saleema ba a gurin ya nufi downstairs, don zuwa masallaci,
Shiyasa yadaɗe ashe har wankama saida yayi, cewar saleema ita kaɗai abunta bata ma damu da wuciwar da yayi ko kallo bata ishe shiba, Oho ita dai aiyau burunta ya cika, bata ɗauke idon ta daga kan sulaim ba harsaida tadaina ganin shi, sannan ta maida kallon ta kan wayar ta, tare da furta, ko gidan ubanwa malika ta ajiye wayar ta Oho, ana kira bata picking,
_________________________
__________________
___________
Cikin murmushi DR.muhibba ke kallon Suhaima, kafin tace wai ke tsoron mu kikeji dabaza kibuɗi fuskar ki muganki ba,
"hhm Suhaima tace sannan yaɗora da cewa a a kawai dai nibana buɗe fuska ta," Allah Allah Suhaima take don jin abunda likitan zata faɗa mata yake don ta samu ta koma wajan khaltum, sannan taji nawa ne kuɗin su, don tafara tunanin inda zata samo su tun a yau ba sai gobe ba kafindai su sallame su, ita fa da tana da kuɗin tabiyasu to ko basu sallame suba, Allah sai sun gudu, 😂
To shikenan, naji yanzu dai, zan tashi aiki, to za a kawo muku abinci, sannan hada kayan sawa saboda kusamu kuyi wanka ko, idan kuna buƙatar wani abu sai kifaɗamin kafin na tafi, ko ita mara lafiyar idan tana buƙatar wani abun,
Cikin tsinkewa da wannan lamarin, na asibitin nan, ta tambaye kanta, to dama wai a asibiti ake bawa mara lafiya da me jinya a abinci??
A a, tabawa kanta amsa, kuma sannan babban abun mamakin wai kayan canza wa idan sunyi wanka, gaskiya wannan abun ya wuce tunanin ta, bari kawai ta tambaye likitan nan duk da tambaya bata ɗaya daga cikin ɗabi ar ta, idan kaga tayi tambaya to tabbas abu ya wuce lissafin ta,
Gashi kuma likintan sai yi mata murmushi take, to ko dai so suke su cutar damu shine suke yimana duk wannan,? Ta sake tambayar kanta,
Kai A a da zasu cutar damu da wani zancan ake ba wannan ba, ya salam tafaɗin jin kanta na neman juyawa,
Muryar DR.muhibba ce ta katse mata hanzari,zaki iya komawa gurin ƴar uwar taki za a kawo muku komai, yanzu, Tunda naga kinyi shiru da alama Baku buƙatar komai,
To kamar umarni haka Suhaima ta amsa gashi taga ita, sannan taga dasu ka haɗa ido da Dr ɗin ko alamun wani sauyi bata gani ba, saɓanin wasu da har gudu wa suke daga kusa da ita bayan tsorata daganin launin kwayar idon ta, amma anan ko ɗaya sai taji son likintan yashi ranta,
Harta tashi zata fita sai kuma ta dawo, amma bata zauna ba kamar ɗazu, "amma dan Allah doctor, Baku faɗa mana kuɗin ba sannan kuma ga wata ƙarin ɗawai niyar ga kuma hada abinci za abamu Tunda nake bantaɓajin irin wannan ba, idan kuma duk acikin kuɗin kune kukeyi mana, to ya kamata ace kunfaɗa mana, don muji ba sai zaku sallame muba,
Faɗa ɗa murmushin ta DR.muhibba tayi sosai kafin tace ki kwantar da hankalin ki Suhaima, Suhaima ko? Eh,
To zanfaɗa miki a taƙaice komai dakikaga anyi muku to a bisa umarni ne sannan kada ki damu da maganar kuɗi, da za akarɓi kuɗin ku, sai kunbiya kuɗin komai kafin ataɓa ƴar uwar ki, idan kikayi hak'uri zaki samu duka amsoshin tambayar ki gobe insha Allah.!!.
Share and more like fisabilillah🙏.
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp channel
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
______Dedicated to aunty salma💎
*Page* 2️⃣7⃣▶️2️⃣8⃣📖
Idan kikayi hak'uri zaki samu duka amso shin tambayoyin ki gobe insha Allah Dr.muhibba, takai ƙarshen maganar tare da miƙewa, tafara haɗawa wasu takaddu, da alama dasu zata tafi,
Ɗan Jim, suhaima tayi kafin tace to Allah yakaimu, mungode,
Karki damu, fatan mu dai shine Allah ya ƙara bata lafiya,
Muje ko sai in duba jikin nata daga nan sai in wuce, zan haɗa ku da doctor ɗin da yake on duty night, nima YAU ina da duty to amma wani dalili yasa, dole zan koma gida, key tayi wa ƙofar sannan suka nufi hanyar da zata sada su da ɗakin da khaltum take,
Shiru suhaima tayi bata ce komai ba, tana biye da likitan, dama ita ba ma abociyar, magana bace, sai wadda tazama dole ayi ta,
Kallon khaltum Dr.muhibba tayi, sannan tace masha Allah jiki yayi kyau, koda abunda kike da buƙa tane? Tayi tambayar tana kallon khaltum ɗin,
Girgiza kai khaltum tayi ala mar, a a
To Allah ya ƙara sauƙi ta faɗa tare da juyawa har takai ƙofa ta jiyo, zafa aka womuku dinner yanzu,Sannan takai hannu jikin madannar fitala, ta kunna take wani haske ya gauraye ɗakin kai kace rana ce ba dare ba, har saida Suhaima ta ɗan runtse ido, kuna zaune a ɗaki babu haske sosai, tana kaiwa nan ta fice abunta,
Duka bayan ta suka bi da kallo, ajiyar zuciya suhaima tayi, khaltum kuwa wadda dama kamar jira take likitan ta fita, da sauri ta kalli suhaima, wannan fa ita ɗin wace?,
"Likita ce, sunan ta Dr. Muhibba,"
To abinci fa naji tace za a kawo mana, to dama hadda abinci suke rabawa,? Khaltum taƙara tambar Suhaima akaro na 2,
Nima haka tacemin kuma wai hadda kaya muyi wanka Musa,
To wai ko dai kinbiya su kuɗi ne bansani ba,?