Sashe 10
Ahalinmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kallon kallo tsakanin mai girma hasheem, He excellency Sambo, uncle Mansur, barrister Sulaiman, Sun Kai kusan minti 2 ahaka kowa yayi shock acikin su banda Sulaiman wanda dama shi yaji ya ƙara ji ba wannan ne na farko ba,
Cikin fushi uncle Mansur yace amma kai wlh Sulaiman shashasha ne har kasan da wannan recording ɗin amma kaƙi Bamu muji komai, ai da tuni wani zancen ake ba wannan ba,
Hahaha Ai yanzu kun tabbatar da magana ta ko wannan abun da muka daɗe muna nema yana hannun shegen sulaim ɗin nan ko gidan uban wa yaɓoyeshi Oho amma dole sai mun nemo sa har yana wani cewa wai ko ƙuda bai isa shigaba to ni gani zanje ko inane yaɓoyeshi kuma zanshiga in ɗakko shi,
Sulaiman meye yasa tun sanda dabarar saka recorder tazo maka baka faɗa mana ba, ai da sai asa darect recorder Wanda a lokacin da suke tattaunawa zamuji komai kai tsaye Kaga da yana fitowa da HATIMIN zamu bige shi mu ɗauke, amma yanzu gashi kusan shekara 2 ake magana muna ta fafutuka, cewar Sambo wanda ya ajiye karan sigarin sa yana kallon Sulaiman,
Tunanin hakan bai zomin ba (DADA). Cewar Sulaiman wanda Sunan da suke kiran he excellency Sambo dashi kenan DADA, kuma sannan bayan na ɗakko recorder ɗin daga private perlo ɗin wannan tsohon naku (baffa) sai nanemi recorder ɗin narasa shiyasa ma ban faɗa muku ba sai yanzu da naganta last week, nace to zakuji komai amma sai mun shirya zama,
To amma taya akayi ka iya shiga private perlon sa har ma kasamu damar saka audio recorder ko shine yakira,
Kallon mahaifin nasa Sulaiman yayi kafin yayi wata ƴar dariya irin ta mutun ya raina wayon ka kenan, zan faɗa muku amma bayau ba,
Daga nan kawai kamar haɗin baki suka fashe da wata irin mahaukaciyar dariya mun samo abun harin mu, suka furta atare cikin kausashshiyar murya,
SUHAIMA.
*Wannan kenan...!*
_Akwai tsarƙaƙiya masu karatu kada kubari aba ku lbr_🤗
*💕AHALIN MU DAYA*💕
*🖊️🖊️Alƙalami yafi takobi*⚔️
*Story & writeen°°°*✍️
*💞Fatima Y zakariyya*
💞
_😍Oum Ameerah_😍
_Taku har kullum mai son farin cikin ku_❤️
*Sarauniyar 🫅nazari writer's association*📚
_Muje zuwa ✍️yanzu ma akafara_
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
*✍️📚Nazari writer's association✍️*📚
_Kyakkyawan nazari kafin rubutu na ɗanfare da bin ƙa ido jin rubutu_
_Cikyakkyan nazari kafin rubutu kan Ƙaya ta duniyar adabin hausa_
_Ina godiya da fatan alkhaerin da kuke agare ni tare da addu'oin ku ina jin daɗin hakan matuƙa🤗 thanks u fan's_❤️❤️❤️
*AHALIN MU DAYA*
*NA*
*💞Fatima Y zakariyya*💞
_{😍Ummu ameerah_😍}
*Sarauniyar👸👸nazariwriter's association*📚
*Page* 1️⃣7⃣▶️1️⃣8⃣📖
SUHAIMA_
tanitsu sosai tana sauraran sauraron hajiya fanteka dake tafaman kwararo mata bayani, ita da khaltum, suna zaune daga gefan kate farsu suna sauraron ta fuskokin nan nasu kamar kullum a rufe suke da mayafi sunyi irin na ɗin buzaye, ita kuma tana daga ƙasa saman ɗan abun salla (salla ya).
Gaskiya suhaima saidai kuyi haƙuri don bansan ta inda zan fara ne momuku wannan unguwar ba bare har akai ga samun gidan da kuke nema kinga Kano da girma idan baka san guri ba to za kasha wahala kafin ka samo shi idan ma kasa meshi ɗin kenan, kuma sannan nifa hajiya zaituna ba haka mukayi da itaba cewa tayi, mu taho tare ane momuku gidan da za kuyi aiki kawai haka tace, kuma kinga duk wadda kika gani acikin gidan nan to aiki za a samo mata kuma duk inda aka samu suka ɗauki mutum to anan zai hakura ya zauna, kinga ke yanzu ba lalle asamu gidan daza su ma ɗauke ku kubiyun ba saidai ko wacce da inda za a kaita,
Kallon ta suhaima take ido cikin ido wanda dama ita hakan ɗabi ar tane bata jin shakkar kallon mutum cikin ido duk girman sa ga idanuwan masha Allah,
Bashiri fanteka tayi ƙasa da idon ta don ita wlh tsoron wannan hatsabibiyar yarin yar take, wadda take da tabbacin aljana ce ko kuma rabin ta mutum rabi aljana, ita fa Tunda take yawan barekin ta bata taɓa haɗuwa da abunda ya firgita taba kuma yake kan firgita ta irin yarin yar nan ita fa har addu'a takeyi kar Allah yasa taga fuskar suhaima don tasan babu alkhaeri a ganin fuskar ta saboda iya idon ta ma abun tsoro ne bare akai ga fuskar gaba ɗaya, ita bata sani ba iya ita kaɗai take ganin ida nuwan suhaima haka ko kowa ma haka yake ganin su, ace wai idon bil adama ne haka babu kalar dababu acikin kwayar sa rainbow colour, acewar fanteka fab amma,
Shirun fanteka taji yayi yawa shine ta ɗago don ta saci kallon suhaima, kawai taci karo da waɗan nan idanuwan na suhaima da suke furgita ta tafita da ga hayyacin ta saboda tsoro, da sauri ta ɗauke idon ta tamai da kan khaltum, don ita taga ya yanayin taya ke saboda taga ita ko magana bata fiyaye ba,
Suna haɗa ido khaltum ta watsawa fanteka harara tare da faɗin zaki iya tafiya kibamu guri,
Ko ƙala hajiya fanteka bata ƙara furtawa ba tatashi tana ɗan ɗingisa ƙafar ta ɗaya har ta fuce musu daga ɗagaki aranta tace waisu waɗan nan mai suke nufi dani ne so suke su kasheni Tun lokacina bai ƙare ba, gaskiya dole in rage jin tsoron nan nasu ta haka ne zan nuna musu basu isaba idan aljanune da su to ai nima ina dasu ahe takai ƙarshan zancan zucin nata tare da yin ga tsine kamar gaske, amma taɗauki alwashin yaran nan ko turo su akayi baza su taɓa gane komai Akan taba,
Aɓan garan su suhaima kuwa tana fita suhaima ta kwashe da dariya khaltum kuwa sai kallon ta takeyi saida tayi mai isar ta sannan ta tsaya da dariyar,
"Wai Meye yabaki dariya? cewar khaltum
Wlh matar nan ce nafaɗa miki babu gaskiya acikin lamarinta ko sannan ina sane nake bata tsoro saboda kada ta samu damar hanamu ai watar da aikin mu cikin daɗin rai, shiyasa, nake yi mata haka,
To Meye rashin gaskiyar da take ai ka tawa? Khaltum ta sake tambayar suhaima akaro na biyu,
Bata da gaskiya sosai ma kuwa sannan ke kina ganin matan da suke shigowa gidan nan da waɗan da take ɗakko wa daga ƙauyen wai atunanin ki aiki ake kawo su? Hmm Khaltum kenan sana ɗiyar matar nan Allah ne kaɗai yasan ƴan matan da rayuwar su talalace wasu kuma suka salwanta anraba su da iyayen su na har abada,
Emm amma ke taya akai kikasan du wannan abubuwan?
***
Khaltum kenan to tun ganin fari da nayi wa wannan matar nagane akwai wani abu a tattare da ita sannan bugu da ƙari tunshigowar mu gidan nan nagane hakan, amma duk ma ba wannan ba ni yanzu ba wannan ne agabana ba kamar yadda nayi mata alƙawari zandawo kanta to tabbas zai cika alkawari na, ke bama iya wannan ne laifin taba a raina nakeji aikin da yakawo mu garin nan to itama tana cikin criminal, amma bazan gane hakan yanzuba dole sai nafara shiga wannan gidan,
Take kwayar idanuwan ta suka juye, zuwa asalin kalar su wato ruwan toka ash, ya kan koma rainbow colour Ne Idan zatayi mugun ta, tabbas akwai wani lamari mai nauyi game da rayuwar suhaima,
Nifa kinsan Meye yake hanani yiwa matar nan magana? Khaltum ce ta tambayi suhaima,
A a, tabata amsa ataƙaice
Wlh ko son ganin ta banayi bare har inji ina son yi mata magana, na tsane ta,
Mtsssss takai ƙarshan maganar tare da jan dogon tsaki, sannan ta ɗora da cewa,
Da ina saran zamu bar gidan nan nankusa amma yanzu kinaji ko unguwar bata sani ba bare ma tasan gidan yanzu kenan ya zamuyi?
Suhaima wadda ta ɗan lumshe idanuwan ta tana sauraron Khaltum, buɗe su tayi a hankali, kada ki damu kanki ukhteey, sunan da suhaima take kiran Khaltum dashi kenan (ukhteey). Zamu bar gidan nan zuwa nan da kwana biyu 2 wannan alƙawari nane,
To ta yaya kenan Khaltum ta ƙara tambayar suhaima,
Zuwa yanzu nima bansaniba taɗan faɗa a ƙufule alamun tafara gaji da tambayoyin da Khaltum ɗin keyi mata, suhaima bata son tambaya ko kaɗan bare ma game da rayuwar ta, yanzu za kuyi faɗa da ita kuwa,
Itama Khaltum ɗin tasan hakan, ahaka ma gani take yau tayi mata mutunci da tayi ta tambayar ta kuma tana bata amsa, idan ba mother ba babu wanda ya isa ya tambayi suhaima wani abu dan gane da rayuwar ta, ta tsaya kula shi harma ya samu amsa daga gareta,
***
Salama alaikum, wata doguwar yarin yace mai dogon hanci black beauty tsaye tayi musu sallama sai faman rarraba manyan idanuwan ta takeyi, da hanzari suka kai duban su bakin ƙofar atare, don ganin waye wannan, domin su wannan abun mamaki ne agurin su, jin wani abakin ƙofarsu abunda tun zuwan su gidan banda hajiya fanteka da ta shiga ɗakin nasu itama yau, to babu wanda ya taɓa gigin shiga gurin su Tunda kowa ya fahimci ko fitowa ba sayi daga ɗaki to babu mai zuwa inda suke, gashi kullum ko fitowa suka yi zuwa toilet fuska arufe take, dayawa ma daga cikin, ƴan mata da zawarawan dake gidan tsoron su suhaima suke ji gani suke yi kamar basu da gaskiya, bugu da ƙarima fanteka ta tarasu baki ɗaya ta faɗa musu babu ruwan su da su suhaima kada su sake sushiga harkar su, to shiyasa ma tsoron nasu yaƙaru, amma acikin su akwai masu target ɗin sai sun kama su sunyi musu shegyan duka kuma sannan suga fuskar su wai Tunda baƙarfin su suka fiba,
Sallama ta ƙara yi musu akaro na biyu 2, cikin haɗa baki suka amsa, da sauri suka kalli juna don suma abun ya basu mamaki, jin sun amsa mata atare,
Suhaima tace ƙarasu ciki mana, ita kuwa baiwar Allah jikin ta yaƙarayin sanyi ga tsoro, tanaji don dagani kasan ba ason ranta itama ta shigo musu ba,
Ƙarasawa tayi ciki hannun ta riƙe da wani ɗan madai dai cin food flask, daga ɗan nesa dasu ta tsugunna,
cikin rawar baki tace dama hajiya ce tace na kawo muku abinci,
Cikin fushi uncle Mansur yace amma kai wlh Sulaiman shashasha ne har kasan da wannan recording ɗin amma kaƙi Bamu muji komai, ai da tuni wani zancen ake ba wannan ba,
Hahaha Ai yanzu kun tabbatar da magana ta ko wannan abun da muka daɗe muna nema yana hannun shegen sulaim ɗin nan ko gidan uban wa yaɓoyeshi Oho amma dole sai mun nemo sa har yana wani cewa wai ko ƙuda bai isa shigaba to ni gani zanje ko inane yaɓoyeshi kuma zanshiga in ɗakko shi,
Sulaiman meye yasa tun sanda dabarar saka recorder tazo maka baka faɗa mana ba, ai da sai asa darect recorder Wanda a lokacin da suke tattaunawa zamuji komai kai tsaye Kaga da yana fitowa da HATIMIN zamu bige shi mu ɗauke, amma yanzu gashi kusan shekara 2 ake magana muna ta fafutuka, cewar Sambo wanda ya ajiye karan sigarin sa yana kallon Sulaiman,
Tunanin hakan bai zomin ba (DADA). Cewar Sulaiman wanda Sunan da suke kiran he excellency Sambo dashi kenan DADA, kuma sannan bayan na ɗakko recorder ɗin daga private perlo ɗin wannan tsohon naku (baffa) sai nanemi recorder ɗin narasa shiyasa ma ban faɗa muku ba sai yanzu da naganta last week, nace to zakuji komai amma sai mun shirya zama,
To amma taya akayi ka iya shiga private perlon sa har ma kasamu damar saka audio recorder ko shine yakira,
Kallon mahaifin nasa Sulaiman yayi kafin yayi wata ƴar dariya irin ta mutun ya raina wayon ka kenan, zan faɗa muku amma bayau ba,
Daga nan kawai kamar haɗin baki suka fashe da wata irin mahaukaciyar dariya mun samo abun harin mu, suka furta atare cikin kausashshiyar murya,
SUHAIMA.
*Wannan kenan...!*
_Akwai tsarƙaƙiya masu karatu kada kubari aba ku lbr_🤗
*💕AHALIN MU DAYA*💕
*🖊️🖊️Alƙalami yafi takobi*⚔️
*Story & writeen°°°*✍️
*💞Fatima Y zakariyya*
💞
_😍Oum Ameerah_😍
_Taku har kullum mai son farin cikin ku_❤️
*Sarauniyar 🫅nazari writer's association*📚
_Muje zuwa ✍️yanzu ma akafara_
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
*✍️📚Nazari writer's association✍️*📚
_Kyakkyawan nazari kafin rubutu na ɗanfare da bin ƙa ido jin rubutu_
_Cikyakkyan nazari kafin rubutu kan Ƙaya ta duniyar adabin hausa_
_Ina godiya da fatan alkhaerin da kuke agare ni tare da addu'oin ku ina jin daɗin hakan matuƙa🤗 thanks u fan's_❤️❤️❤️
*AHALIN MU DAYA*
*NA*
*💞Fatima Y zakariyya*💞
_{😍Ummu ameerah_😍}
*Sarauniyar👸👸nazariwriter's association*📚
*Page* 1️⃣7⃣▶️1️⃣8⃣📖
SUHAIMA_
tanitsu sosai tana sauraran sauraron hajiya fanteka dake tafaman kwararo mata bayani, ita da khaltum, suna zaune daga gefan kate farsu suna sauraron ta fuskokin nan nasu kamar kullum a rufe suke da mayafi sunyi irin na ɗin buzaye, ita kuma tana daga ƙasa saman ɗan abun salla (salla ya).
Gaskiya suhaima saidai kuyi haƙuri don bansan ta inda zan fara ne momuku wannan unguwar ba bare har akai ga samun gidan da kuke nema kinga Kano da girma idan baka san guri ba to za kasha wahala kafin ka samo shi idan ma kasa meshi ɗin kenan, kuma sannan nifa hajiya zaituna ba haka mukayi da itaba cewa tayi, mu taho tare ane momuku gidan da za kuyi aiki kawai haka tace, kuma kinga duk wadda kika gani acikin gidan nan to aiki za a samo mata kuma duk inda aka samu suka ɗauki mutum to anan zai hakura ya zauna, kinga ke yanzu ba lalle asamu gidan daza su ma ɗauke ku kubiyun ba saidai ko wacce da inda za a kaita,
Kallon ta suhaima take ido cikin ido wanda dama ita hakan ɗabi ar tane bata jin shakkar kallon mutum cikin ido duk girman sa ga idanuwan masha Allah,
Bashiri fanteka tayi ƙasa da idon ta don ita wlh tsoron wannan hatsabibiyar yarin yar take, wadda take da tabbacin aljana ce ko kuma rabin ta mutum rabi aljana, ita fa Tunda take yawan barekin ta bata taɓa haɗuwa da abunda ya firgita taba kuma yake kan firgita ta irin yarin yar nan ita fa har addu'a takeyi kar Allah yasa taga fuskar suhaima don tasan babu alkhaeri a ganin fuskar ta saboda iya idon ta ma abun tsoro ne bare akai ga fuskar gaba ɗaya, ita bata sani ba iya ita kaɗai take ganin ida nuwan suhaima haka ko kowa ma haka yake ganin su, ace wai idon bil adama ne haka babu kalar dababu acikin kwayar sa rainbow colour, acewar fanteka fab amma,
Shirun fanteka taji yayi yawa shine ta ɗago don ta saci kallon suhaima, kawai taci karo da waɗan nan idanuwan na suhaima da suke furgita ta tafita da ga hayyacin ta saboda tsoro, da sauri ta ɗauke idon ta tamai da kan khaltum, don ita taga ya yanayin taya ke saboda taga ita ko magana bata fiyaye ba,
Suna haɗa ido khaltum ta watsawa fanteka harara tare da faɗin zaki iya tafiya kibamu guri,
Ko ƙala hajiya fanteka bata ƙara furtawa ba tatashi tana ɗan ɗingisa ƙafar ta ɗaya har ta fuce musu daga ɗagaki aranta tace waisu waɗan nan mai suke nufi dani ne so suke su kasheni Tun lokacina bai ƙare ba, gaskiya dole in rage jin tsoron nan nasu ta haka ne zan nuna musu basu isaba idan aljanune da su to ai nima ina dasu ahe takai ƙarshan zancan zucin nata tare da yin ga tsine kamar gaske, amma taɗauki alwashin yaran nan ko turo su akayi baza su taɓa gane komai Akan taba,
Aɓan garan su suhaima kuwa tana fita suhaima ta kwashe da dariya khaltum kuwa sai kallon ta takeyi saida tayi mai isar ta sannan ta tsaya da dariyar,
"Wai Meye yabaki dariya? cewar khaltum
Wlh matar nan ce nafaɗa miki babu gaskiya acikin lamarinta ko sannan ina sane nake bata tsoro saboda kada ta samu damar hanamu ai watar da aikin mu cikin daɗin rai, shiyasa, nake yi mata haka,
To Meye rashin gaskiyar da take ai ka tawa? Khaltum ta sake tambayar suhaima akaro na biyu,
Bata da gaskiya sosai ma kuwa sannan ke kina ganin matan da suke shigowa gidan nan da waɗan da take ɗakko wa daga ƙauyen wai atunanin ki aiki ake kawo su? Hmm Khaltum kenan sana ɗiyar matar nan Allah ne kaɗai yasan ƴan matan da rayuwar su talalace wasu kuma suka salwanta anraba su da iyayen su na har abada,
Emm amma ke taya akai kikasan du wannan abubuwan?
***
Khaltum kenan to tun ganin fari da nayi wa wannan matar nagane akwai wani abu a tattare da ita sannan bugu da ƙari tunshigowar mu gidan nan nagane hakan, amma duk ma ba wannan ba ni yanzu ba wannan ne agabana ba kamar yadda nayi mata alƙawari zandawo kanta to tabbas zai cika alkawari na, ke bama iya wannan ne laifin taba a raina nakeji aikin da yakawo mu garin nan to itama tana cikin criminal, amma bazan gane hakan yanzuba dole sai nafara shiga wannan gidan,
Take kwayar idanuwan ta suka juye, zuwa asalin kalar su wato ruwan toka ash, ya kan koma rainbow colour Ne Idan zatayi mugun ta, tabbas akwai wani lamari mai nauyi game da rayuwar suhaima,
Nifa kinsan Meye yake hanani yiwa matar nan magana? Khaltum ce ta tambayi suhaima,
A a, tabata amsa ataƙaice
Wlh ko son ganin ta banayi bare har inji ina son yi mata magana, na tsane ta,
Mtsssss takai ƙarshan maganar tare da jan dogon tsaki, sannan ta ɗora da cewa,
Da ina saran zamu bar gidan nan nankusa amma yanzu kinaji ko unguwar bata sani ba bare ma tasan gidan yanzu kenan ya zamuyi?
Suhaima wadda ta ɗan lumshe idanuwan ta tana sauraron Khaltum, buɗe su tayi a hankali, kada ki damu kanki ukhteey, sunan da suhaima take kiran Khaltum dashi kenan (ukhteey). Zamu bar gidan nan zuwa nan da kwana biyu 2 wannan alƙawari nane,
To ta yaya kenan Khaltum ta ƙara tambayar suhaima,
Zuwa yanzu nima bansaniba taɗan faɗa a ƙufule alamun tafara gaji da tambayoyin da Khaltum ɗin keyi mata, suhaima bata son tambaya ko kaɗan bare ma game da rayuwar ta, yanzu za kuyi faɗa da ita kuwa,
Itama Khaltum ɗin tasan hakan, ahaka ma gani take yau tayi mata mutunci da tayi ta tambayar ta kuma tana bata amsa, idan ba mother ba babu wanda ya isa ya tambayi suhaima wani abu dan gane da rayuwar ta, ta tsaya kula shi harma ya samu amsa daga gareta,
***
Salama alaikum, wata doguwar yarin yace mai dogon hanci black beauty tsaye tayi musu sallama sai faman rarraba manyan idanuwan ta takeyi, da hanzari suka kai duban su bakin ƙofar atare, don ganin waye wannan, domin su wannan abun mamaki ne agurin su, jin wani abakin ƙofarsu abunda tun zuwan su gidan banda hajiya fanteka da ta shiga ɗakin nasu itama yau, to babu wanda ya taɓa gigin shiga gurin su Tunda kowa ya fahimci ko fitowa ba sayi daga ɗaki to babu mai zuwa inda suke, gashi kullum ko fitowa suka yi zuwa toilet fuska arufe take, dayawa ma daga cikin, ƴan mata da zawarawan dake gidan tsoron su suhaima suke ji gani suke yi kamar basu da gaskiya, bugu da ƙarima fanteka ta tarasu baki ɗaya ta faɗa musu babu ruwan su da su suhaima kada su sake sushiga harkar su, to shiyasa ma tsoron nasu yaƙaru, amma acikin su akwai masu target ɗin sai sun kama su sunyi musu shegyan duka kuma sannan suga fuskar su wai Tunda baƙarfin su suka fiba,
Sallama ta ƙara yi musu akaro na biyu 2, cikin haɗa baki suka amsa, da sauri suka kalli juna don suma abun ya basu mamaki, jin sun amsa mata atare,
Suhaima tace ƙarasu ciki mana, ita kuwa baiwar Allah jikin ta yaƙarayin sanyi ga tsoro, tanaji don dagani kasan ba ason ranta itama ta shigo musu ba,
Ƙarasawa tayi ciki hannun ta riƙe da wani ɗan madai dai cin food flask, daga ɗan nesa dasu ta tsugunna,
cikin rawar baki tace dama hajiya ce tace na kawo muku abinci,