Sashe 22
Ahalinmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alhaji imran bai ƙara bi takansa ba yaci gaba da harkokin sa na yau da kullum cikin farin cikin rayuwa da ahalin sa wanda ya daɗe yana mafarkin tarawa, don a lokacin duka matan sa sun gama haihuwa saidai wasu daga cikin ƴaƴan suna ƙanana ne,
Lokaci ɗaya hameed da ɗan uwan sa Bello suma suka fidda matan da zasu aura, wanda duk a makaranta ɗaya suke karatu, *BAYARO UNIVERSITY KANO* *(B. U. K)*
Hameed wadda yakeso ƴar garin BARNO State ce mai suna maryam ƴa ce ga wazirin babbar MASARAUTAR GABAS dake a cikin garin jihar Maiduguri,
Hameed Arab da maryam iliyas waziri sun shaƙu sosai har soyayya ta shiga tsakanin su suna son junan so sosai tare da bawa soyayyar tasu cikakke yar kulawa soyayya mai tsafta suke yi maryam akwai ta da son mutane sosai amma kuma akwai jan aji wanda wannan jinin na sarauta ne ke yawo acikin jikin ta ga miskilanci amma bata da wulaƙanci,
Ahaka aka je nimar wa hameed auran maryam har masarautar su, cikin iKon Allah suka bashi maryam ɗin kuma hadda shima sunga daga babban gida yafito,
Batare da wani ɗan kan lokaciba aka ɗaura auran su, hameed da Bello da Mansur ɗa na biyu a gurin mama bilki,
Duk a lokaci ɗaya aka ɗaura musu aure, kamar yadda alhaji imran ya bawa hasheem key ɗin house Suma haka yabasu gaba ɗaya acikin ARAB ESTATE ɗin,
Wanda shi Bello dama yagama komai jira yake bayan biki da wata 2 ya wuce Canada inda acan zai ɗora dakaratunsa, shima kuma matar tasa ƴar garin Kano ce ƴar gidan wani babban attajiri ne sannan tsohon ministan lafiya na ƙasa, sunan ta safiyya, itama dai auran soyayya suka yi ita da Bello sannan kuma ra'ayin su komai yazo ɗaya,
Haka rayuwar ahalin alhaji imran ARAB ta cigaba da tafi, duk wani jika acikin ARAB Estate aka haife shi...!!!!
*Comment share nd more like fisabilillah*🙏
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp channel
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
______Dedicated to aunty salma💎
*Page* 3⃣ 5⃣↔️3️⃣6⃣📖
Haka rayuwar ahalin alhaji imran Arab ta cigaba da tafiya, duk wani jika acikin Arab Estate aka haife shi,
Ƴaƴan shi sun taso suna kiran shi da ABUYA daga baya kuma sai suka koma ce masa baffa saboda ƴa ƴan abokin sa alhaji idris haka suke ce wa abokin ma haifin nasu baffa saboda su Fulani ne,
Shine dalilin da yasa suka tashi da baffa abakin su kuma sunan ya bishi hadda jikoki haka suke ce masa, baffa
Daga baya shima Bello ya ɗauke matar shi safiyya da ɗan sa na fari saleem wanda aka haife su kusan lokaci daya da sulaim, suka koma Canada da zama baki daya sabo da yafara aiki acan ɗin,
Komai na dukiyar alhaji imran Arab ɗan sa hameed yaɗora akai mahaifin sulaim saboda yanada amana sosai duk abunda ba nashi ba baya taɓa sai rai akanshi shiya alhaji imran ɗin yake son shi sosai kaf cikin ƴaƴan daga BAHIJJAH wadda yasakama sunan ƙanwar sai shi hameed ɗin,
Sannan ya tara ƴaƴan nasa baki ɗaya da matan sa ya basu labarin *HATIMIN MALLAKA* tare da danƙawa alhaji hameed amanar sa,
Tunda suka ji labarin wannan HATIMI hankalin kowa ya tashi wasu tsoron sa suka ji wasu kuma baƙin ciki suka ji kan anbawa hameed Arab ɗin tare da ɗaura aniyar ko tawane hali sai sun mallake shi,
Shiyasa babu jituwa tsakanin ƴaƴan hajiya umma dana mama bilki,
Yusuf ne kawai ya fita zakka acikin ƴaƴan mama bilkin saboda shi babu ruwan sa kowa ma nashi ne gashi da son ƴan uwan sa, shiyasa yayyin sa suka tsane shi itako mahaifiyar tasuma cewa tayi ta yafe shi cikin ƴaƴan ta Tunda yahaɗa kai da maƙiyan ta,
Lokaci daya hasheem Sambo Mansur, sukyi alƙawarin Tunda mahaifin su ya ware su baya sa kasu cikin dukiyar sa, to sai sunyi kudi na ban mamaki sannan ta ko wace hanya,
Aduk lokacin da mama bilki tayi aiki akan Hajiya umma ko ƴaƴan ta sai aikin ya lala ce, daganan ta ɗauri aniyar duk yadda zata yi sai ta tarwatsa Hajiya umma da ƴaƴan ta,
Da kuma jika mafi soyu wa a cikin family ɗin alhaji Arab, wanda Tunda aka haife shi kowa yaki ƙaunar shi saboda sulaim akwai shiga rai,
Tunda ya taso da farin jini sosai kowa yana son ya zauna da sulaim saboda ko babu komai zaka ƙaru dashi ta fuskoki da dama yana da alkhaeri ga son jama'a gashi da ƙoƙari da hazaƙa,
Tunda ga wannan lokacin sai sulaim ya koma abun harin, mama bilki da ƴa ƴan ta, basa son sulaim basa son ganin sa ko kadan,
A cikin ƙanƙanin lokaci sulaim Yakoma abun tausayi kullum cikin faɗuwa aka rasa Meye yake damun sa Yakoma baya son mutane, ko kadan baya son hayaniya, bai son kallo, bai son yawan magana, miskilanci ya zama ɗabi ar sa, karatun sa kadai yake bawa mahimmanci, sosai
Daga ƙarshe alhaji hameed mahaifin saya ɗauke shi gaba ɗaya yamaida shi ƙasar *AMERICA* 🇺🇸 *UNITED* *STATE* acikin babban birnin _Las Vegas_ _(Nevada)_ don yacigaba da karatun sa nazama cikakkyan likitan zuciya *CARDIOLOGIST DOCTOR*
Alhamdulillahi komai na tafiya dai dai a taɓan garan karatun nasa amma dai game da rayuwar sa abun sai ahankali,
Alhaji imran ya shiga tashin hankali sosai ganin jikan sa mafi soyuwa a gareshi cikin wannan halin wanda da bahaka yakeba kullum cikin yi masa addu'a suke tare da kai masa ziyara lokaci zuwa lokaci,
Ummeetha ko tasha kuka a lokacin har Allah yasa ta dangana ta cigaba dayi masa addu'a, amma kullum cikin tunanin Meye wannan yasameshi lokaci daya sun kai shi asibiti kala kala har ƙasar *INDIA* 🇮🇳 suka fita amma maganar ɗaya ce babu wata matsala ake ce musu,
*WANNAN SHINE ASALIN LABARIN ALHAJI IMRAN ARAB DA IYALAN SA, MUKOMA ASALIN LABARIN MU DOMIJIN YADDA ZATA KAYA* *LABARIN AKWAI TSARƘAƘIYA AMMA MUJE ZUWA*
*In the morning*
"Da wuri saleem ya tashi ya shiga babban perlon Part ɗin don so yake yau ayita taƙare tsakanin sa da suhailat"
"Tunda ya furta yana sonta shikenan suke wasan ƴar ɓuya bata ƙara bari sun haɗu ba ko da gano shi tayi sata koma da sauri" ,
"Ya rasa Meye dalilin ta tayi mishi haka da yana tunanin ko kunya ce,"
"To amma yanzu gani yake kawai bata sonshi ne kuma aganin shi ai gara ta fito tafaɗa masa kawai amma sai ta rinƙa gudu wa idan tagan shi,"
"Tabbas rashin ganin ta baƙaramin cutar da zuciyar sa yakeba tare da idanuwan sa, ko dinning ta daina zuwa, duk dan saboda shi" ,
"Zancan zuci yake tafaman yi shi kadai abun duniya duk ya ishe shi,"
"Cikin shigar sa mai kyau na shirin zuwa office yafito yayi shigar favourite colour ɗin shi white and black hannun shi ɗa ruƙe da suit Kamar koda yaushe kunnan sa ɗaya maƙale da _pot_"
"Kai tsaye wuce Part ɗin baffa dama can ɗin yake fara zuwa kullum",
"tunani ya farayi aransa anya bai yi wuri ba Ace yaje yanzu duk da yasan baffa ya tashi amma dai bai son shiga da wuri haka"
"Da wannan tunani ya ƙarasa shiga parlon saboda bazai iya tafiya batare da yaje gurin kakan nasa ba"
"Kodan addu'oin da yake yi masa da salla ya shiga," cikin perlon
"Yaci sa a kuwa yana parlon zaune shida uwar gidan sa Hajiya umma,"
"Barka da asuba baffa"
"Da murmushi akan fuskar shi ya amsa barka dai sulaim katashi lpy? "
"Alhamdulillahi" cewar sulaim dai dai yana zama kusa da kakan nasa kuma abokin sa"
"Kallon sulaim alhaji imran yayi cike da mamakin ganin sulaim ɗin da shirin sa na fita da alama kuma hospital ya nufa abunda baitaɓa gani ba Tunda aka gina ma sulaim asibitin,
" Dumin kyau da tantama sai yace sulaim ina zaka Tunda wuri haka?"
" Batare da da jinkomai ba sulaim yabashi amsa da"
"Zanje office ne, bai jira cewar baffa ba yaɗora da cewa sannan inaso da yammacin yau zan wuce *BARNO STATE* insha Allah YARIMA SULTAN SHAREEF ya dawo daran jiya"
"Magana yake amma tamkar bashi ke yin maganar ba cikin sanyin sa yake maganar"
"Masha Allah hakan yayi dai dai allah yakaimu anjima ɗin cewar baffa wanda duk shifa duk abunda sulaim zaiyi bazai hana shiba matuqar bai saɓawa adduni ba"
"Tashi yayi da niyar tafiya sai ya tsinci muryar Hajiya umma tana magana"
"Wai kai me kaɗau keni ne ina zaune a gurin shine zaka gama magana da wanda kafiso katashi ka tafi ko?"
"Duban inda Hajiya umma ke zaune sulaim yayi saboda shi tsakanin sa da Allah bai san tana gurin ba hankalin da bai kai gurin taba"
Ɗan dafe kai yayi ƙaɗan kafin yace mata
"barka da fitowa" don shi duk tunanin sa a lokacin tazo"
"kallon shi tayi sannan tace Au cemaka akayi yanzu na fito,"
"Kuma haka zaka fita bakaci komai ba to Kazauna kayi karin kumallo" idan ba shiba waye Hajiya umma zata yiwa haka kaf cikin jikoki ta" da wani ne da yasha fada,
"Babu musu sulaim Yakoma ya zauna don shi da wuya yayi musu da manya koda bazai yi abunda suka ce ba to bazai Musa bisa yadda suka ce ɗin ba"
"Jamila Waike bakya tunanin anya bokan da matar nan kebi bai fi namu iya aiki ba,"
"WA kenan cewar anty jamila dake kallon Mahaifiyar tasu"
"Akan wa zanyi magana kuwa idan ba Amina ba (Hajiya umma),"
"Au lallai ma mama to ke sai yau kikasan da hakan aini na dade dangane wa, saida na gaya miki mu canza gurin malami amma kinkafe akan wannan ɗin"
"Jamila kenan kebaza kigane ba yanzu haka da kike gani na bashi sabon wani aikin, mai girman gaske wanda ya tabbatar min idan har"
"Muka kawo masa HATIMIN mallaka to tabbas aikin gama ya riga ya gama takai ƙarshan maganar tare da sakin wani shu'umin murmushi, mai wuyar fassarawa,"
"A wai da gaske fada min wannan wane irin aiki ne haka, cewar anty jamila tana washe baki taji mugunta"
Lokaci ɗaya hameed da ɗan uwan sa Bello suma suka fidda matan da zasu aura, wanda duk a makaranta ɗaya suke karatu, *BAYARO UNIVERSITY KANO* *(B. U. K)*
Hameed wadda yakeso ƴar garin BARNO State ce mai suna maryam ƴa ce ga wazirin babbar MASARAUTAR GABAS dake a cikin garin jihar Maiduguri,
Hameed Arab da maryam iliyas waziri sun shaƙu sosai har soyayya ta shiga tsakanin su suna son junan so sosai tare da bawa soyayyar tasu cikakke yar kulawa soyayya mai tsafta suke yi maryam akwai ta da son mutane sosai amma kuma akwai jan aji wanda wannan jinin na sarauta ne ke yawo acikin jikin ta ga miskilanci amma bata da wulaƙanci,
Ahaka aka je nimar wa hameed auran maryam har masarautar su, cikin iKon Allah suka bashi maryam ɗin kuma hadda shima sunga daga babban gida yafito,
Batare da wani ɗan kan lokaciba aka ɗaura auran su, hameed da Bello da Mansur ɗa na biyu a gurin mama bilki,
Duk a lokaci ɗaya aka ɗaura musu aure, kamar yadda alhaji imran ya bawa hasheem key ɗin house Suma haka yabasu gaba ɗaya acikin ARAB ESTATE ɗin,
Wanda shi Bello dama yagama komai jira yake bayan biki da wata 2 ya wuce Canada inda acan zai ɗora dakaratunsa, shima kuma matar tasa ƴar garin Kano ce ƴar gidan wani babban attajiri ne sannan tsohon ministan lafiya na ƙasa, sunan ta safiyya, itama dai auran soyayya suka yi ita da Bello sannan kuma ra'ayin su komai yazo ɗaya,
Haka rayuwar ahalin alhaji imran ARAB ta cigaba da tafi, duk wani jika acikin ARAB Estate aka haife shi...!!!!
*Comment share nd more like fisabilillah*🙏
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
WhatsApp channel
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
______Dedicated to aunty salma💎
*Page* 3⃣ 5⃣↔️3️⃣6⃣📖
Haka rayuwar ahalin alhaji imran Arab ta cigaba da tafiya, duk wani jika acikin Arab Estate aka haife shi,
Ƴaƴan shi sun taso suna kiran shi da ABUYA daga baya kuma sai suka koma ce masa baffa saboda ƴa ƴan abokin sa alhaji idris haka suke ce wa abokin ma haifin nasu baffa saboda su Fulani ne,
Shine dalilin da yasa suka tashi da baffa abakin su kuma sunan ya bishi hadda jikoki haka suke ce masa, baffa
Daga baya shima Bello ya ɗauke matar shi safiyya da ɗan sa na fari saleem wanda aka haife su kusan lokaci daya da sulaim, suka koma Canada da zama baki daya sabo da yafara aiki acan ɗin,
Komai na dukiyar alhaji imran Arab ɗan sa hameed yaɗora akai mahaifin sulaim saboda yanada amana sosai duk abunda ba nashi ba baya taɓa sai rai akanshi shiya alhaji imran ɗin yake son shi sosai kaf cikin ƴaƴan daga BAHIJJAH wadda yasakama sunan ƙanwar sai shi hameed ɗin,
Sannan ya tara ƴaƴan nasa baki ɗaya da matan sa ya basu labarin *HATIMIN MALLAKA* tare da danƙawa alhaji hameed amanar sa,
Tunda suka ji labarin wannan HATIMI hankalin kowa ya tashi wasu tsoron sa suka ji wasu kuma baƙin ciki suka ji kan anbawa hameed Arab ɗin tare da ɗaura aniyar ko tawane hali sai sun mallake shi,
Shiyasa babu jituwa tsakanin ƴaƴan hajiya umma dana mama bilki,
Yusuf ne kawai ya fita zakka acikin ƴaƴan mama bilkin saboda shi babu ruwan sa kowa ma nashi ne gashi da son ƴan uwan sa, shiyasa yayyin sa suka tsane shi itako mahaifiyar tasuma cewa tayi ta yafe shi cikin ƴaƴan ta Tunda yahaɗa kai da maƙiyan ta,
Lokaci daya hasheem Sambo Mansur, sukyi alƙawarin Tunda mahaifin su ya ware su baya sa kasu cikin dukiyar sa, to sai sunyi kudi na ban mamaki sannan ta ko wace hanya,
Aduk lokacin da mama bilki tayi aiki akan Hajiya umma ko ƴaƴan ta sai aikin ya lala ce, daganan ta ɗauri aniyar duk yadda zata yi sai ta tarwatsa Hajiya umma da ƴaƴan ta,
Da kuma jika mafi soyu wa a cikin family ɗin alhaji Arab, wanda Tunda aka haife shi kowa yaki ƙaunar shi saboda sulaim akwai shiga rai,
Tunda ya taso da farin jini sosai kowa yana son ya zauna da sulaim saboda ko babu komai zaka ƙaru dashi ta fuskoki da dama yana da alkhaeri ga son jama'a gashi da ƙoƙari da hazaƙa,
Tunda ga wannan lokacin sai sulaim ya koma abun harin, mama bilki da ƴa ƴan ta, basa son sulaim basa son ganin sa ko kadan,
A cikin ƙanƙanin lokaci sulaim Yakoma abun tausayi kullum cikin faɗuwa aka rasa Meye yake damun sa Yakoma baya son mutane, ko kadan baya son hayaniya, bai son kallo, bai son yawan magana, miskilanci ya zama ɗabi ar sa, karatun sa kadai yake bawa mahimmanci, sosai
Daga ƙarshe alhaji hameed mahaifin saya ɗauke shi gaba ɗaya yamaida shi ƙasar *AMERICA* 🇺🇸 *UNITED* *STATE* acikin babban birnin _Las Vegas_ _(Nevada)_ don yacigaba da karatun sa nazama cikakkyan likitan zuciya *CARDIOLOGIST DOCTOR*
Alhamdulillahi komai na tafiya dai dai a taɓan garan karatun nasa amma dai game da rayuwar sa abun sai ahankali,
Alhaji imran ya shiga tashin hankali sosai ganin jikan sa mafi soyuwa a gareshi cikin wannan halin wanda da bahaka yakeba kullum cikin yi masa addu'a suke tare da kai masa ziyara lokaci zuwa lokaci,
Ummeetha ko tasha kuka a lokacin har Allah yasa ta dangana ta cigaba dayi masa addu'a, amma kullum cikin tunanin Meye wannan yasameshi lokaci daya sun kai shi asibiti kala kala har ƙasar *INDIA* 🇮🇳 suka fita amma maganar ɗaya ce babu wata matsala ake ce musu,
*WANNAN SHINE ASALIN LABARIN ALHAJI IMRAN ARAB DA IYALAN SA, MUKOMA ASALIN LABARIN MU DOMIJIN YADDA ZATA KAYA* *LABARIN AKWAI TSARƘAƘIYA AMMA MUJE ZUWA*
*In the morning*
"Da wuri saleem ya tashi ya shiga babban perlon Part ɗin don so yake yau ayita taƙare tsakanin sa da suhailat"
"Tunda ya furta yana sonta shikenan suke wasan ƴar ɓuya bata ƙara bari sun haɗu ba ko da gano shi tayi sata koma da sauri" ,
"Ya rasa Meye dalilin ta tayi mishi haka da yana tunanin ko kunya ce,"
"To amma yanzu gani yake kawai bata sonshi ne kuma aganin shi ai gara ta fito tafaɗa masa kawai amma sai ta rinƙa gudu wa idan tagan shi,"
"Tabbas rashin ganin ta baƙaramin cutar da zuciyar sa yakeba tare da idanuwan sa, ko dinning ta daina zuwa, duk dan saboda shi" ,
"Zancan zuci yake tafaman yi shi kadai abun duniya duk ya ishe shi,"
"Cikin shigar sa mai kyau na shirin zuwa office yafito yayi shigar favourite colour ɗin shi white and black hannun shi ɗa ruƙe da suit Kamar koda yaushe kunnan sa ɗaya maƙale da _pot_"
"Kai tsaye wuce Part ɗin baffa dama can ɗin yake fara zuwa kullum",
"tunani ya farayi aransa anya bai yi wuri ba Ace yaje yanzu duk da yasan baffa ya tashi amma dai bai son shiga da wuri haka"
"Da wannan tunani ya ƙarasa shiga parlon saboda bazai iya tafiya batare da yaje gurin kakan nasa ba"
"Kodan addu'oin da yake yi masa da salla ya shiga," cikin perlon
"Yaci sa a kuwa yana parlon zaune shida uwar gidan sa Hajiya umma,"
"Barka da asuba baffa"
"Da murmushi akan fuskar shi ya amsa barka dai sulaim katashi lpy? "
"Alhamdulillahi" cewar sulaim dai dai yana zama kusa da kakan nasa kuma abokin sa"
"Kallon sulaim alhaji imran yayi cike da mamakin ganin sulaim ɗin da shirin sa na fita da alama kuma hospital ya nufa abunda baitaɓa gani ba Tunda aka gina ma sulaim asibitin,
" Dumin kyau da tantama sai yace sulaim ina zaka Tunda wuri haka?"
" Batare da da jinkomai ba sulaim yabashi amsa da"
"Zanje office ne, bai jira cewar baffa ba yaɗora da cewa sannan inaso da yammacin yau zan wuce *BARNO STATE* insha Allah YARIMA SULTAN SHAREEF ya dawo daran jiya"
"Magana yake amma tamkar bashi ke yin maganar ba cikin sanyin sa yake maganar"
"Masha Allah hakan yayi dai dai allah yakaimu anjima ɗin cewar baffa wanda duk shifa duk abunda sulaim zaiyi bazai hana shiba matuqar bai saɓawa adduni ba"
"Tashi yayi da niyar tafiya sai ya tsinci muryar Hajiya umma tana magana"
"Wai kai me kaɗau keni ne ina zaune a gurin shine zaka gama magana da wanda kafiso katashi ka tafi ko?"
"Duban inda Hajiya umma ke zaune sulaim yayi saboda shi tsakanin sa da Allah bai san tana gurin ba hankalin da bai kai gurin taba"
Ɗan dafe kai yayi ƙaɗan kafin yace mata
"barka da fitowa" don shi duk tunanin sa a lokacin tazo"
"kallon shi tayi sannan tace Au cemaka akayi yanzu na fito,"
"Kuma haka zaka fita bakaci komai ba to Kazauna kayi karin kumallo" idan ba shiba waye Hajiya umma zata yiwa haka kaf cikin jikoki ta" da wani ne da yasha fada,
"Babu musu sulaim Yakoma ya zauna don shi da wuya yayi musu da manya koda bazai yi abunda suka ce ba to bazai Musa bisa yadda suka ce ɗin ba"
"Jamila Waike bakya tunanin anya bokan da matar nan kebi bai fi namu iya aiki ba,"
"WA kenan cewar anty jamila dake kallon Mahaifiyar tasu"
"Akan wa zanyi magana kuwa idan ba Amina ba (Hajiya umma),"
"Au lallai ma mama to ke sai yau kikasan da hakan aini na dade dangane wa, saida na gaya miki mu canza gurin malami amma kinkafe akan wannan ɗin"
"Jamila kenan kebaza kigane ba yanzu haka da kike gani na bashi sabon wani aikin, mai girman gaske wanda ya tabbatar min idan har"
"Muka kawo masa HATIMIN mallaka to tabbas aikin gama ya riga ya gama takai ƙarshan maganar tare da sakin wani shu'umin murmushi, mai wuyar fassarawa,"
"A wai da gaske fada min wannan wane irin aiki ne haka, cewar anty jamila tana washe baki taji mugunta"