Sashe 14
Ahalinmu Daya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Eh to ba zamu iya gane komai akan taba yanzu, nidai kwai naji inason temaka mata ne, kuma sannan ma koda da cutar war ma tazo ai bata isa tayi mana komai ba sannan maganar kuɗi da bata dashi ai da zata faɗa mana ku taƙi tashi ko kuma kasani zata fita ta kawo ne?, koma dae Meye ina ruwan mu,
Eh haka ne kuma, Dr.jabir ya furta a hankali, zuciyar sa ce tafara zuga shi wajan cewa gadama tasamu, kafaɗa mata abunda ke cikin zuciyar ka,
"_No I can't_
Ai baza saurari niba a wannan yanayi gashi tagaji sosai,
Shikenan tabbas kuwa zaka yi biyu babu, ka tsaya jira,
Dr. Lafiya ina magana ka tafi dogon tunani",
Na fahimci fa tun ɗazun kamar bakada lpy _what's wrong_?
Allah yasa ba wani abu ke damun kaba kake boyen mun,
A a babu komai wai Meye kika ce?
Cewa nayi idan yarin yar nan bata dawo ba nan da 10 min zantafi gida saidai kaji da ita, ko kasa DR. Muhibbah ta kula da ita saboda naga tana night duty yau,
Ba matsala amma saidai kifaɗa mata kinsan bana son koda magana ne ta haɗa ni da ita,
_Omg look_ Dr.jabir Meye yasa kake son wulaƙan ta DR.muhibbah Meye laifin ta kawai don tana sonka shine kuskuran nata, kai dai bi a hankali baka san Meye so bane haryanzu idan Allah ya jarab ceka da son wata a time ɗin ne zaka gane abunda nake faɗama,
Hmm kawai yace mata,
Suhaima bayan fitar ta daga office ɗin tafiya take batare da sanin inda zata je ba, guri tasamu daga can nisa da mutane ta zauna,!
Tare da rab ka wani abun tagumi hannun biyu duka, ya rabb, kai ne mafi sanin komai, kaine maji ɓancin lamura, ni baiwar kace mai rauni, ina roƙon da da sunayenka tsarkaka siffofin ka ma ɗauka ka, ka kawo min mafuta Allah kabawa khaltum lafiya, da dukkannin wani mara lafiya,
Ace kawai yanzu kinrasa khaltum yazakiyi zuciyar tace taraya mata hakan,
Hak'uri zanyi mana ai Allah yafi ni son ta kuma dama shi Yabani ita, a fili tayi maganar wasu zafafan hawaye nabin kuncin ta wanda Tunda daga jiya har zuwa yau batayi koda kwallaba sai yanzu,
Suhaima kenan yarin yace amma me ɗauke da abubuwa na ban mamaki kala kala ga tawakkali, ga ƙarfafawa kanta gwaiwa Ako da yaushe bata taɓa sarewa game da wani abu da tatunkara ba, walau takar wannan abun ko kuma shi ya karta haka take bata taɓa sarewa,
Ji tayi andafa kafaɗar ta, ɗagowa tayi ahankali don ganin waye ya da fata, wata nurse ce sanye da uniform white complete,
Yauwa kizo ana kiran ki yanzu kubiyo baya na ɗan janye hannun ta nurse ɗin tayi tare daja baya tana ɗan zaro ido ganin irin kwayar idon suhaima, sai kuma ta ɗan ke idon ta tajiyo kubiyo ni, amma fa maganar gaskiya taji tsoro don ba yadda zata yi ne,
Tashi suhaima tayi jiki babu kwari kuma ba musu tabi bayan wannan nurse ɗin suka cigaba da tafiya tun suhaima na saran sun kusa har ta fidda rai, gani tayi sun nufi saman bene, gani tayi stairs ɗin da suka takai bai wuce goma ba, saiga su abakin wani ɗaki, daga sama an rubuta *(THEATER ROOM 7)* tura ƙofar nurse tayi sannan tace shiga ko, ba musu suhaima tashi duk da babu wani wada taccen haske aciki amma ko ɗar bata ji ba azuciyar ta,
Tana shiga kwafar ta koma ta rufe, tsaye suhaima tayi tana kalle kalle ko ina tsaf tsaf ga wani sanyi mai ratsa zuciya mai daɗi yana shigar ta, sai taji ma kamar ta kwanta a gurin don suhaima bai dai son sanyi ba sanyin ma irin na A.C,
"suhaima
Ji tayi ankira sunan ta ahankai, waiwaye ta fara yi don ganin wace wannan take kiran ta, amma tasan ko a bacci taji wannan muryar zata shaidata, cikin ɗan ɗaga murya itama, tace, "khaltum,Tabbas wannan muryar khaltum ɗin tace.
*Share and like*
*Beside on creative life story*
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
_______Dedicated to anty salma💎
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
*Page* 2️⃣3️⃣▶️2️⃣4️⃣📖
"Suhaima"
Ji tayi ankira sunan ta a hankali, waiwaye ta fara yi don ganin wacece wannan take kiran ta, amma tasan ko a bacci taji wannan muryar zata shaida ta, cikin ɗan ɗaga murya itama, tace, " khaltum, Tabbas wannan muryar khaltum ɗin tace,
Eh nice fa kinganni anan, a iya sanin khaltum tasan suhaima tafi gani acikin duhu, duhun ma sosai, amma Meye yasa yanzu bata gantaba, hannu takai kan irin moonlight ta gefan bed, ta danna ma dannin dake ajiki, take haske ya bayyana ɗakin ya ƙara haske yadda mutum zai iya ganin komai,
Mamaki, al'ajabi, kullewar kai, farin ciki, gaba ɗaya suka lulluɓe suhaima, wadda take a tsaye kyam tana fuskantar gadon marasa lafiya da khaltum take zaune a tsakiyar sa abunta hannun ta ruƙe da ayaba (banana) tana ci tana yiwa suhaima wani Ƙaya taccen murmushi,
"Karo na farko da tunzuwan su cikin garin Kano fuskantar khaltum tazama abuɗe, al'wala da wanka ne kawai suke sasu buɗe fuskokin su saboda kada agansu, al'walar ma a toilet suke ɗauro ta,"
Khaltum fara ce amma ba irin can ba, mai yalwatacciyar, gashin gira, dogon hancin ta harba ka, ida nuwanta ma kai ɗai abun kallo ne, wani irin shape gare su mai jan hankali, ga ɗan ma dai dai cin bakin ta, wanda take motsa shi a hankali tana cin ayaba, masha Allah, irin ƙana nan kyau ne da khaltum, wanda, idan kana nesa da ita baza ka gane kyan ta yake har haka ba, doguwa ce amma daya ke tana da ƴar ƙiba ƙadan, sai tsayen yaɗan shige,
Kwaɓe fuska tayi, kamar zata yi kuka, tana kallon suhaima wadda ke atsaye, bata da niyyar motsawa gaba ko baya, buɗewa suhaima hannu tayi alamun tataho,
Ba musu suhaima tafara tafiya a hankali, kamar mai tsoron za a kamata, rungume juna sukai sosai suhaima ta rungume ta har saida khaltum tace, "wash" ciwo na, janye jiki suhaima tayi sannan tace sannu aiki akayi miki ne,?
Hannu suhaima khaltum ta kamo, sannan ta kalle ta sosai, tafara magana,
"haƙiƙa ke tada bance acikin muta ne, sannan ke ta mu samman ce aciki ƴan uwa, da ace ko wanne mutum yana da ɗan uwa ko ƴar uwa irin ki da ya ji ɗaɗi, ke ɗin ɗaya ce acikin dubu, irin ki ɗaya ake samu acikin ko wane ƙarni, to a wannan ƙarnin kece tauraruwar,
Murmushi suhaima tayi mai sauti, hannun ta ɗaya ta janye daga cikin na khaltum , ta ɗan ja hancin khaltum ɗin tare da furta kingan ki ko, baki ji
murmushi itama khaltum ɗin tayi tare da faɗin Allah gaskiya ai na faɗa, ni banida wata sauran kalma, wajan yi miki godiya, amma bazan gushe ba ina yi miki addu'ar Allah ya biya miki buƙa tunki na alkhairi, sannan Allah yaba mu nasara akan FANSAR MU, Allah yabaki miji wanda zai kula dake fiye da kansa, mai kyawun zuciya da na fuska, fiye da ke, sai kuma ta tayi shiru ganin suhaima tayi ƙasa da kanta, shikenan nabari iya abun da khaltum kawai ta furta kenan,
Khaltum Tunsan da na shigo ɗakin nan, idanuwa na suka yi tozali dake, amma zuciya ta taƙi gamsuwa dake ɗin ce kuwa, anya? Har sanda kika kira sunana ina kokwanto akan ke ɗince ko baƙe bace, ke kuma kinyi tunanin bana ganinki ne shiyasa kika kunna haske to ba haka bane, zallar mamaki ne ya rufeni,
Mamaki kuma? Ta tambaya
Eh saboda kamar yadda kika ganki ahaka kin farfaɗo, to bansan komai akan hakan ba, nidai abunda nasani shine kawai na kawo ki wannan asibitin, aka ɗauke ki tun daga harabar asibitin, daga nan bansan inda akayi da keba, likitan da tasa aka karɓe kice, ta ce nabi bayan ta,
"ciki da sa rai nabi bayanta nata domin gani nake muna shiga zasu dubaki, na maman ta da ana maganar kuɗi gashi private hospital Ne, ni bata wannan nake bama kawai kisa mu lafiya shine agaba ne, muka je office ɗinta, suhaima ta kwashe komai tafaɗawa khaltum, hadda labarin wancan asibitin da abunda securities ɗin nan suka yi mata,
Taciga ba da magana, ina zaune ne cikin rashin sarewa da tunanin inda zan samo kuɗin nan zuwa dare, a duba lafiyar ki, nafara tunanin ko inje wajan wannan matar ta gidan da muka sauka, ko zansamu aro, daga baya zanyi aiki tuƙuro nabiyata, ita kaɗai ce wadda muka sani anan, bani da wani fata ko buri, da yawuce ganin tashin ki, sai kwatsam wannan nurse ɗin tayi min magana tace inzo ana kira na,
Khaltum kinsan duk tsananin tashin hankali baya sakani, hawaye bare ma kuka, to amma yau rashin wani akusa da mu, da kuma kaɗai ce yasa kani kuka, khaltum babu godiya atsakanin mu, kece ni nice ke, sanin kanki ne Bamu da kowa sai junan mu, sai mother, Allah Kuma shine gatan mu kuma shine fatan mu, a duk sanda na rasa kwarin gwaiwa, Allah shine fatana, yanzu tunani na ɗaya ne waye ya duba kuma acikin ɗan ƙaramin lokacin nan, da zuwan mu asibitin nan da yi miki aikin ai ba afi awa ɗaya da rabi ba,
Khaltum wadda hawaye suke ta sintiri a fuskar ta Tunda suhaima tafara magana, tace wlh suhaima babu kamar ki, idan ma akwai to za a sha wahalar gaske kafin asamu,
Sannan nima gani nayi kawai na farfaɗo acikin wannan ɗakin sannan saitin zuciya ta yana min zafi, ana cikin haka ne, wannan nurse ɗin data zo dake, ta kawo min wannan tea mai kauri nasha, sannan ta koma ta kawomin wannan tire ɗin kayan marmarin da kike gani, kallon gurin da tire ɗin kayan marmarin yake suhaima tayi tare da ɗaga kai alamar eh tagani, to amma yanzu idan suka ce mu biya su fa ya zamuyi?
Sai ki zauna anan nikuma naje na nemo na biya su, cewar suhaima
To ina zaki sa mesu? Don daki kaɓi aron kuɗi agurin wannan matar gara na mutu don bana sonta (hajiya fanteka)
Eh haka ne kuma, Dr.jabir ya furta a hankali, zuciyar sa ce tafara zuga shi wajan cewa gadama tasamu, kafaɗa mata abunda ke cikin zuciyar ka,
"_No I can't_
Ai baza saurari niba a wannan yanayi gashi tagaji sosai,
Shikenan tabbas kuwa zaka yi biyu babu, ka tsaya jira,
Dr. Lafiya ina magana ka tafi dogon tunani",
Na fahimci fa tun ɗazun kamar bakada lpy _what's wrong_?
Allah yasa ba wani abu ke damun kaba kake boyen mun,
A a babu komai wai Meye kika ce?
Cewa nayi idan yarin yar nan bata dawo ba nan da 10 min zantafi gida saidai kaji da ita, ko kasa DR. Muhibbah ta kula da ita saboda naga tana night duty yau,
Ba matsala amma saidai kifaɗa mata kinsan bana son koda magana ne ta haɗa ni da ita,
_Omg look_ Dr.jabir Meye yasa kake son wulaƙan ta DR.muhibbah Meye laifin ta kawai don tana sonka shine kuskuran nata, kai dai bi a hankali baka san Meye so bane haryanzu idan Allah ya jarab ceka da son wata a time ɗin ne zaka gane abunda nake faɗama,
Hmm kawai yace mata,
Suhaima bayan fitar ta daga office ɗin tafiya take batare da sanin inda zata je ba, guri tasamu daga can nisa da mutane ta zauna,!
Tare da rab ka wani abun tagumi hannun biyu duka, ya rabb, kai ne mafi sanin komai, kaine maji ɓancin lamura, ni baiwar kace mai rauni, ina roƙon da da sunayenka tsarkaka siffofin ka ma ɗauka ka, ka kawo min mafuta Allah kabawa khaltum lafiya, da dukkannin wani mara lafiya,
Ace kawai yanzu kinrasa khaltum yazakiyi zuciyar tace taraya mata hakan,
Hak'uri zanyi mana ai Allah yafi ni son ta kuma dama shi Yabani ita, a fili tayi maganar wasu zafafan hawaye nabin kuncin ta wanda Tunda daga jiya har zuwa yau batayi koda kwallaba sai yanzu,
Suhaima kenan yarin yace amma me ɗauke da abubuwa na ban mamaki kala kala ga tawakkali, ga ƙarfafawa kanta gwaiwa Ako da yaushe bata taɓa sarewa game da wani abu da tatunkara ba, walau takar wannan abun ko kuma shi ya karta haka take bata taɓa sarewa,
Ji tayi andafa kafaɗar ta, ɗagowa tayi ahankali don ganin waye ya da fata, wata nurse ce sanye da uniform white complete,
Yauwa kizo ana kiran ki yanzu kubiyo baya na ɗan janye hannun ta nurse ɗin tayi tare daja baya tana ɗan zaro ido ganin irin kwayar idon suhaima, sai kuma ta ɗan ke idon ta tajiyo kubiyo ni, amma fa maganar gaskiya taji tsoro don ba yadda zata yi ne,
Tashi suhaima tayi jiki babu kwari kuma ba musu tabi bayan wannan nurse ɗin suka cigaba da tafiya tun suhaima na saran sun kusa har ta fidda rai, gani tayi sun nufi saman bene, gani tayi stairs ɗin da suka takai bai wuce goma ba, saiga su abakin wani ɗaki, daga sama an rubuta *(THEATER ROOM 7)* tura ƙofar nurse tayi sannan tace shiga ko, ba musu suhaima tashi duk da babu wani wada taccen haske aciki amma ko ɗar bata ji ba azuciyar ta,
Tana shiga kwafar ta koma ta rufe, tsaye suhaima tayi tana kalle kalle ko ina tsaf tsaf ga wani sanyi mai ratsa zuciya mai daɗi yana shigar ta, sai taji ma kamar ta kwanta a gurin don suhaima bai dai son sanyi ba sanyin ma irin na A.C,
"suhaima
Ji tayi ankira sunan ta ahankai, waiwaye ta fara yi don ganin wace wannan take kiran ta, amma tasan ko a bacci taji wannan muryar zata shaidata, cikin ɗan ɗaga murya itama, tace, "khaltum,Tabbas wannan muryar khaltum ɗin tace.
*Share and like*
*Beside on creative life story*
https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V
*AHALIN MU DAYA*
*CREATED AND WRITTEN*
*BY*
*Fatima Y zakariyya*
_😍Oum Ameerah_😍
_______Dedicated to anty salma💎
*NAZARI WRITER'S ASSOCIATION*📚
_Sarauniyar👸Nazari writer's association_
*Page* 2️⃣3️⃣▶️2️⃣4️⃣📖
"Suhaima"
Ji tayi ankira sunan ta a hankali, waiwaye ta fara yi don ganin wacece wannan take kiran ta, amma tasan ko a bacci taji wannan muryar zata shaida ta, cikin ɗan ɗaga murya itama, tace, " khaltum, Tabbas wannan muryar khaltum ɗin tace,
Eh nice fa kinganni anan, a iya sanin khaltum tasan suhaima tafi gani acikin duhu, duhun ma sosai, amma Meye yasa yanzu bata gantaba, hannu takai kan irin moonlight ta gefan bed, ta danna ma dannin dake ajiki, take haske ya bayyana ɗakin ya ƙara haske yadda mutum zai iya ganin komai,
Mamaki, al'ajabi, kullewar kai, farin ciki, gaba ɗaya suka lulluɓe suhaima, wadda take a tsaye kyam tana fuskantar gadon marasa lafiya da khaltum take zaune a tsakiyar sa abunta hannun ta ruƙe da ayaba (banana) tana ci tana yiwa suhaima wani Ƙaya taccen murmushi,
"Karo na farko da tunzuwan su cikin garin Kano fuskantar khaltum tazama abuɗe, al'wala da wanka ne kawai suke sasu buɗe fuskokin su saboda kada agansu, al'walar ma a toilet suke ɗauro ta,"
Khaltum fara ce amma ba irin can ba, mai yalwatacciyar, gashin gira, dogon hancin ta harba ka, ida nuwanta ma kai ɗai abun kallo ne, wani irin shape gare su mai jan hankali, ga ɗan ma dai dai cin bakin ta, wanda take motsa shi a hankali tana cin ayaba, masha Allah, irin ƙana nan kyau ne da khaltum, wanda, idan kana nesa da ita baza ka gane kyan ta yake har haka ba, doguwa ce amma daya ke tana da ƴar ƙiba ƙadan, sai tsayen yaɗan shige,
Kwaɓe fuska tayi, kamar zata yi kuka, tana kallon suhaima wadda ke atsaye, bata da niyyar motsawa gaba ko baya, buɗewa suhaima hannu tayi alamun tataho,
Ba musu suhaima tafara tafiya a hankali, kamar mai tsoron za a kamata, rungume juna sukai sosai suhaima ta rungume ta har saida khaltum tace, "wash" ciwo na, janye jiki suhaima tayi sannan tace sannu aiki akayi miki ne,?
Hannu suhaima khaltum ta kamo, sannan ta kalle ta sosai, tafara magana,
"haƙiƙa ke tada bance acikin muta ne, sannan ke ta mu samman ce aciki ƴan uwa, da ace ko wanne mutum yana da ɗan uwa ko ƴar uwa irin ki da ya ji ɗaɗi, ke ɗin ɗaya ce acikin dubu, irin ki ɗaya ake samu acikin ko wane ƙarni, to a wannan ƙarnin kece tauraruwar,
Murmushi suhaima tayi mai sauti, hannun ta ɗaya ta janye daga cikin na khaltum , ta ɗan ja hancin khaltum ɗin tare da furta kingan ki ko, baki ji
murmushi itama khaltum ɗin tayi tare da faɗin Allah gaskiya ai na faɗa, ni banida wata sauran kalma, wajan yi miki godiya, amma bazan gushe ba ina yi miki addu'ar Allah ya biya miki buƙa tunki na alkhairi, sannan Allah yaba mu nasara akan FANSAR MU, Allah yabaki miji wanda zai kula dake fiye da kansa, mai kyawun zuciya da na fuska, fiye da ke, sai kuma ta tayi shiru ganin suhaima tayi ƙasa da kanta, shikenan nabari iya abun da khaltum kawai ta furta kenan,
Khaltum Tunsan da na shigo ɗakin nan, idanuwa na suka yi tozali dake, amma zuciya ta taƙi gamsuwa dake ɗin ce kuwa, anya? Har sanda kika kira sunana ina kokwanto akan ke ɗince ko baƙe bace, ke kuma kinyi tunanin bana ganinki ne shiyasa kika kunna haske to ba haka bane, zallar mamaki ne ya rufeni,
Mamaki kuma? Ta tambaya
Eh saboda kamar yadda kika ganki ahaka kin farfaɗo, to bansan komai akan hakan ba, nidai abunda nasani shine kawai na kawo ki wannan asibitin, aka ɗauke ki tun daga harabar asibitin, daga nan bansan inda akayi da keba, likitan da tasa aka karɓe kice, ta ce nabi bayan ta,
"ciki da sa rai nabi bayanta nata domin gani nake muna shiga zasu dubaki, na maman ta da ana maganar kuɗi gashi private hospital Ne, ni bata wannan nake bama kawai kisa mu lafiya shine agaba ne, muka je office ɗinta, suhaima ta kwashe komai tafaɗawa khaltum, hadda labarin wancan asibitin da abunda securities ɗin nan suka yi mata,
Taciga ba da magana, ina zaune ne cikin rashin sarewa da tunanin inda zan samo kuɗin nan zuwa dare, a duba lafiyar ki, nafara tunanin ko inje wajan wannan matar ta gidan da muka sauka, ko zansamu aro, daga baya zanyi aiki tuƙuro nabiyata, ita kaɗai ce wadda muka sani anan, bani da wani fata ko buri, da yawuce ganin tashin ki, sai kwatsam wannan nurse ɗin tayi min magana tace inzo ana kira na,
Khaltum kinsan duk tsananin tashin hankali baya sakani, hawaye bare ma kuka, to amma yau rashin wani akusa da mu, da kuma kaɗai ce yasa kani kuka, khaltum babu godiya atsakanin mu, kece ni nice ke, sanin kanki ne Bamu da kowa sai junan mu, sai mother, Allah Kuma shine gatan mu kuma shine fatan mu, a duk sanda na rasa kwarin gwaiwa, Allah shine fatana, yanzu tunani na ɗaya ne waye ya duba kuma acikin ɗan ƙaramin lokacin nan, da zuwan mu asibitin nan da yi miki aikin ai ba afi awa ɗaya da rabi ba,
Khaltum wadda hawaye suke ta sintiri a fuskar ta Tunda suhaima tafara magana, tace wlh suhaima babu kamar ki, idan ma akwai to za a sha wahalar gaske kafin asamu,
Sannan nima gani nayi kawai na farfaɗo acikin wannan ɗakin sannan saitin zuciya ta yana min zafi, ana cikin haka ne, wannan nurse ɗin data zo dake, ta kawo min wannan tea mai kauri nasha, sannan ta koma ta kawomin wannan tire ɗin kayan marmarin da kike gani, kallon gurin da tire ɗin kayan marmarin yake suhaima tayi tare da ɗaga kai alamar eh tagani, to amma yanzu idan suka ce mu biya su fa ya zamuyi?
Sai ki zauna anan nikuma naje na nemo na biya su, cewar suhaima
To ina zaki sa mesu? Don daki kaɓi aron kuɗi agurin wannan matar gara na mutu don bana sonta (hajiya fanteka)