Sashe 3
Yar Zaman Wanka Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ki bari mana mu shiga tare baki ga na cikin lokar nan ba ma duk cunkusuwa suka yi wani kan wani, zama da ba na daÉ—i ba yaushe mutum zai ce baya son matsi"
"Ai wallahi ko haɗiyeki micijin nan zai yi sai dai ya haɗiye, ba ke taƙamarki fitsara ba to ma ji ma gani an rufe tsohuwa da ranta" Cewar Inna tana ture hannun yarinyar daga jikin freezer da shige tare da rufe murfin freezer.ƙwafa yarinyar ta yi ta duba mukullin freezer ta ga yana jiki, aikuwa ta kulle, ta ɗauki wayar freezer ta jona a socket ta kunna ta ce .
" Ma ga yadda za ki yi" Ta faɗa tana komawa mafakarta ta ɗazu bayan ƙofa ta raɓe tare da ɗaukan wani buhun shinkafa danya ƙare ta lulluɓa duk gudun kar miciji ya ganta.
A tsakar gida kwa Sadiya ta rasa yadda za ta yi, ta taɓa micijin ya fi sau a irga amma yaƙi komawa mutum kawai sai ta samu wuri ta durƙushe take rasgar kuka abinta da abin ya girmi tunaninta.
A kicin kuwa Inna da ke cikin freezer ta fara jin wani sanyi a ƙafafunta, dan babu takalmi a ƙafarta tun lokacin da ta kwaso fa gudu ta silleshi jin zai hanata wali wajen gudu. Jin wani sanyi yana ratsa ƙafafu da jikinta sai abin ya bata mamaki dan ta san dai da idonta ta ga wayar freezer ma bata jikin socket, amma kuma ya ɗauki sanyi sai hakan ya bata tsoro sosai, jim kaɗan kawai sai ji ta yi gabaɗaga freezer ta ɗauki mugun sanyi, a take ta fara karkarwa jin sanyi na ratsata ta ko ina.
"Habunallahu wa ni'imal wakil, kar dai shegiyar yarinyar nan ce ta rufeni a ciki" Cewar Inna lokacin da take ƙoƙarin buɗe freezer ta ji ta a rufe gam. Jin sanyin ya yi yawa ta fara share hawaye tana cewa.
"Malam ka ga Azuminka dai ko suna ba a yi ba amma ina karɓar uƙuba kala-kala daga wannan sai wannan sai ka ce wacce uwarta ta ce ki je kya gani, ko dai baka yarda da tahowata ba ZAMAN WANKAN nan ba har zuciyarka, a ce ina ganin ƙalubale kamar an min baki" Ta faɗa tana sa hannu ta bugi jikin freezer. Ƴan cikin loka da me ƙunshi da ke lulluɓe da buhu da bata gane daga inda ƙaran ya fito ba duk zatonsu miciji ne ya ƙaraso kicin ɗin, ƴan ckn lokar a take suka cure a wuri ɗaya kamar ƙarago, ta cikin buhu kuma ta tuƙunƙune gefen buhu ta cusa a bakinta gudun kar tsoro ya sa ƙara ya kuɓuce mata micijin ya ga maɓoyarta ya farmata.
09030283375
[24/03, 5:14 AM] Mom Mashkur First class: Wannan littafin kuÉ—i ne 300
Za a tura ta wannan accaunt ɗin Fa'iza Abubakar 0020281885 Unity bank shaidar biya ta wannan no 09030283375 idan katin waya ne mtn Ƴan Niger su tuntuɓi wannan no +22785885134
2ï¸âƒ£3ï¸âƒ£âž¡ï¸2ï¸âƒ£4ï¸âƒ£
"Haba jama'ar annabi ku kawo min ɗauki mana, ni ba tumatur ba ba gwanda ba amma gani a firinji sai ɗaukan sanyi nake" Cewar Inna cikin ɗaga murya tana jin wani kuka na taho mata. Wata atishawa ce ta taho me haɗi da majina saboda sanyin da ya gama ratsa ƙasusuwanta, so take ta yi ihun da kowa zai ji ta, a san cewa tana cikin na'urar bada sanyi dan ta lura duk kwakwazon da take ba wanda ya ji ta.
"Halimatus Sa'adiyya, ki bar micijin nan ki taho ki buɗe firinji kafin in yi ƙanƙara, ko masasssara ta kamani Malam ba zai yafe muku ba, Asharofa, Asharofa, ki fito daga bayin nan ki zo ceton rai " Cewar Inna da sanyi ya gama ratsa muryarta har ta fara shaƙewa ta faɗa tana sakin kuka. Jin shiru babu alamar ma ana jiyo ta sai ta fara magana a ranta.
"Yau ni Azumi wannan yarinyar akwai ƴar ƙundun buhun uba, yarinya ƙarama cakuru kuci cikon bancin ta garƙame a cikin wurin nan firinji sai aikinsa yake ni kuma ina ɗaukan sanyi, wannan ZAMAN WANKA bai ƙare ni da komai ba" Ta faɗa tana sanya hannunta ta rufe hancinta saboda sanyin da take shaƙa kamar wanda aka jefa ƙanƙara a cikin hancin.
"Ƴan nepa ku taimaka ku ɗauke wuta dan shi firinjin ba hankali ba gareshi bare ya san Azumi ce a ciki, ya san ba fura bace ya dakata da aiki" Cewar Azumi tana ɗaga ido ta kalli ɗan ƙaramin ƙwan da ke cikin freezer ya kawo haske abinsa.Hannu ta kai ta zage ƙarfinta duk da a takura take saboda matsi amma a haka ta jimƙe hannunta ta daki jikin ƙwan tana cewa.
"Wallahi gwara na fasaka firinjin ya lalace gabaɗaya a kan ina ji ina gani in ke zaune cikin ƙanƙarar nan, ni ba me rayuwa a turai ba, in zo in sandare in mutu a banza a ɗakko ni a daskare makara ma bata karɓeni ba dan ba tanƙwasuwa zan yi ba yadda nake a tsugunnan nan a haka zan ta zama, ko kabarin na san sai ko a gina min me zurfi a zura ni a ciki kawai, babu damar a kwantar da ni, ko ƴan gaisuwar mutuwata suka zo, na san sai dai suke cewa ashe azumi sa'i ya yi to Allah sa tsugunno hutu ne, dan babu me cewa kwanciya hutu ce, dan a tsugunne nake ba a kwance nake ba"
Ta faɗa lokacin da ta naushi jikin ƙwan amma ko gezau be yi ba bare ta sa ran zai fashe,ssi wani zafi da hannun ya ɗauka. Hannu ta kai ta shafo goshinta inda ta bugu ɗazu a garin gudun ceton rai, wurin ya yi ƙullutu ga zafi, tana taɓawa wani tausayin kanta ya kamata haushi ne ya sa ta shiga bugun freezer ba ƙaƙƙautawa dan ta san idan bata yi da gaske ba haka za ta mutu babu wanda ya sani.
Ƴan cikin loka ƙaran bugujn freezer da Inna take sai suka ɗauka micijin ne ya ƙaraso jikin lokarsu yake bugawa hakan ya sanya kowacce ta tsure, wata ƴar gidan ƙanwar Mama da yake ƴar siririya ce ita ce daga ƙasa sai wata bazawara ƙatuwa ƴar uwar Imran a kan ta tsabar yadda bazawarar ke da nauyi kuma a kan siririyar budurwar take dakyar take jan numfashi dan gabaɗaya ta danne mata har wajen kanta amma saboda tsoro sai bata ce komai ba, wannnan ƙaran da ya sanya suka firgita sai ƙatuwar ta ɗan muskuta ɗuwawunta aikuwa tsabar tsurewa ta saki wata uwar tusa da ta gama ratsa hancin siririyar ji ta yi kamar an saka hancinta a cikin kashi, tsabar wari har wani ɗaci-ɗaci ta ji a maƙoshinta. Kai ta shiga girgizawa, tsabar. Inna da bata san wainar da ake toyawa ba tana ta ƙoƙarin a zo a ceceta dan ta san har ƙwara na cikin lokar sau dubu a kan ita da ke ciki duk ta fara sandarewa dan da wani zai taɓa jikinta yanzu sai ya ji kamar ƙanƙara ya taɓa. Wani uban zabura ƙatuwar matar ta yi aikuwa kanta da ke dab da saman lokar ta ciki ya bada wani gum, gumewar da ta yi a kanta sai kuwa ta sake sakin tusar, gabaɗaya lokar ta haɗe da wari su duka a takure suke, ba dan micijin nan ba da babu wanda zai iya shaƙar numfashi saboda ɗoyi amma tsoro ya sa ba za su fito ba, siririyar nan jin an ƙara sakar mata tusa haushi da takaici ya sa ta ɗan gota kanta daga saitin ɗuwawun matar dan hancinta ma a wajen maraba biyu yake ta tsagar ɗuwawun matar aikuwa cikin fusata ta buɗe bakinta ta gantsara mata cizo a ɗuwawun wani azababban zafi ne ya ratsa matar da ta manta da cewar a ɓoye suke ta hangame baki ta saki wani uban ƙaran ta ce.
"Wayyo ya gantsara min cizo a ɗuwawu" Duk ta ruɗe da zafin cizo sai ta zata micijin ne ya shigo ya cijeta dan ƙuncin da suke ciki ko ƙasa baka iya kallo duka a wuri ɗaya suke a cure. Yarinyar nan me ƙunshi jin an ce an yi cizo a ɗuwawu sai ta fara karkarwa dan ta san ita ma micijin dole ya ganta tunda ya ga na cikin loka ma bare ita aikuwa ta saki wani kuka, ga buhun da ta tuƙunƙuna ta saka a bakinta sai sautin kukan ya bada wani wuuuuu kamar wata jiniya. Inna da ke cikin freezer jin ihun da kuma ambaton da aka yi na an yi cizo sai ta ce.
"Wallahi gwara ku a kaina duk tsiya ai inda sauran kwananku za a sa muku maganin dafin miciji ku warke, idan kuma kuka mutu ai zaku kwanta a kabarinku a kan ni da sai dai ake Allah sa Azumi tsugunno hutu ne" Ta faÉ—a tana sakin kuka tana da na sanin zuwa ZAMAN WANKAN ma gabaÉ—aya.
Sauran ƴan cikin lokar kuwa sai tsoro ya ƙara shigarsu ji micijin har ya shigo lokar ya yi cizo banda wacce ta yi cizon da ta san ita ce ta yi cizon ba miciji ba, hakan ya sanya ɗaya kama jikin ɗaya ta damƙe da hannu biyu aikuwa wacce aka damƙa ta wage baki ta saki ihu ta ce.
"Wayyo an damƙe min nono, wayyo ni Allah na, ni ba a min ƙunshi ba amma za a min lahani" Ta faɗa cikin kuka da azabar da ta ji a jikinta, da yake yarinya ce ba wata babba ba irin ƙirgen dangin nan ne ta fara wanda ko ɗan bigewa ka yi a jiki sai ka ji azaba. Ita kuwa wacce ta damƙi yarinyar bata ma san abin da ta yi ba, jin wai an ce ta damƙi nono da sauri ta saka dan ita bata ma san ina ta kama ba ta dai ji fitsarin yarinyar na gangara a kan ƙafafunta.
"Wayyo Allah wallahi da a taɓa min wurin nonona, ko da kuwa da ɗan yatsa ne gwara in bada kyautar naira dubu saboda azabar ciwo amma kin zo kin damƙa kamar kin samu ƙanzo" Ta faɗa cikin kuka, babu wanda ya ce wani abu dan yanzu ta kai- ta kai ake.
"Ai wallahi ko haɗiyeki micijin nan zai yi sai dai ya haɗiye, ba ke taƙamarki fitsara ba to ma ji ma gani an rufe tsohuwa da ranta" Cewar Inna tana ture hannun yarinyar daga jikin freezer da shige tare da rufe murfin freezer.ƙwafa yarinyar ta yi ta duba mukullin freezer ta ga yana jiki, aikuwa ta kulle, ta ɗauki wayar freezer ta jona a socket ta kunna ta ce .
" Ma ga yadda za ki yi" Ta faɗa tana komawa mafakarta ta ɗazu bayan ƙofa ta raɓe tare da ɗaukan wani buhun shinkafa danya ƙare ta lulluɓa duk gudun kar miciji ya ganta.
A tsakar gida kwa Sadiya ta rasa yadda za ta yi, ta taɓa micijin ya fi sau a irga amma yaƙi komawa mutum kawai sai ta samu wuri ta durƙushe take rasgar kuka abinta da abin ya girmi tunaninta.
A kicin kuwa Inna da ke cikin freezer ta fara jin wani sanyi a ƙafafunta, dan babu takalmi a ƙafarta tun lokacin da ta kwaso fa gudu ta silleshi jin zai hanata wali wajen gudu. Jin wani sanyi yana ratsa ƙafafu da jikinta sai abin ya bata mamaki dan ta san dai da idonta ta ga wayar freezer ma bata jikin socket, amma kuma ya ɗauki sanyi sai hakan ya bata tsoro sosai, jim kaɗan kawai sai ji ta yi gabaɗaga freezer ta ɗauki mugun sanyi, a take ta fara karkarwa jin sanyi na ratsata ta ko ina.
"Habunallahu wa ni'imal wakil, kar dai shegiyar yarinyar nan ce ta rufeni a ciki" Cewar Inna lokacin da take ƙoƙarin buɗe freezer ta ji ta a rufe gam. Jin sanyin ya yi yawa ta fara share hawaye tana cewa.
"Malam ka ga Azuminka dai ko suna ba a yi ba amma ina karɓar uƙuba kala-kala daga wannan sai wannan sai ka ce wacce uwarta ta ce ki je kya gani, ko dai baka yarda da tahowata ba ZAMAN WANKAN nan ba har zuciyarka, a ce ina ganin ƙalubale kamar an min baki" Ta faɗa tana sa hannu ta bugi jikin freezer. Ƴan cikin loka da me ƙunshi da ke lulluɓe da buhu da bata gane daga inda ƙaran ya fito ba duk zatonsu miciji ne ya ƙaraso kicin ɗin, ƴan ckn lokar a take suka cure a wuri ɗaya kamar ƙarago, ta cikin buhu kuma ta tuƙunƙune gefen buhu ta cusa a bakinta gudun kar tsoro ya sa ƙara ya kuɓuce mata micijin ya ga maɓoyarta ya farmata.
09030283375
[24/03, 5:14 AM] Mom Mashkur First class: Wannan littafin kuÉ—i ne 300
Za a tura ta wannan accaunt ɗin Fa'iza Abubakar 0020281885 Unity bank shaidar biya ta wannan no 09030283375 idan katin waya ne mtn Ƴan Niger su tuntuɓi wannan no +22785885134
2ï¸âƒ£3ï¸âƒ£âž¡ï¸2ï¸âƒ£4ï¸âƒ£
"Haba jama'ar annabi ku kawo min ɗauki mana, ni ba tumatur ba ba gwanda ba amma gani a firinji sai ɗaukan sanyi nake" Cewar Inna cikin ɗaga murya tana jin wani kuka na taho mata. Wata atishawa ce ta taho me haɗi da majina saboda sanyin da ya gama ratsa ƙasusuwanta, so take ta yi ihun da kowa zai ji ta, a san cewa tana cikin na'urar bada sanyi dan ta lura duk kwakwazon da take ba wanda ya ji ta.
"Halimatus Sa'adiyya, ki bar micijin nan ki taho ki buɗe firinji kafin in yi ƙanƙara, ko masasssara ta kamani Malam ba zai yafe muku ba, Asharofa, Asharofa, ki fito daga bayin nan ki zo ceton rai " Cewar Inna da sanyi ya gama ratsa muryarta har ta fara shaƙewa ta faɗa tana sakin kuka. Jin shiru babu alamar ma ana jiyo ta sai ta fara magana a ranta.
"Yau ni Azumi wannan yarinyar akwai ƴar ƙundun buhun uba, yarinya ƙarama cakuru kuci cikon bancin ta garƙame a cikin wurin nan firinji sai aikinsa yake ni kuma ina ɗaukan sanyi, wannan ZAMAN WANKA bai ƙare ni da komai ba" Ta faɗa tana sanya hannunta ta rufe hancinta saboda sanyin da take shaƙa kamar wanda aka jefa ƙanƙara a cikin hancin.
"Ƴan nepa ku taimaka ku ɗauke wuta dan shi firinjin ba hankali ba gareshi bare ya san Azumi ce a ciki, ya san ba fura bace ya dakata da aiki" Cewar Azumi tana ɗaga ido ta kalli ɗan ƙaramin ƙwan da ke cikin freezer ya kawo haske abinsa.Hannu ta kai ta zage ƙarfinta duk da a takura take saboda matsi amma a haka ta jimƙe hannunta ta daki jikin ƙwan tana cewa.
"Wallahi gwara na fasaka firinjin ya lalace gabaɗaya a kan ina ji ina gani in ke zaune cikin ƙanƙarar nan, ni ba me rayuwa a turai ba, in zo in sandare in mutu a banza a ɗakko ni a daskare makara ma bata karɓeni ba dan ba tanƙwasuwa zan yi ba yadda nake a tsugunnan nan a haka zan ta zama, ko kabarin na san sai ko a gina min me zurfi a zura ni a ciki kawai, babu damar a kwantar da ni, ko ƴan gaisuwar mutuwata suka zo, na san sai dai suke cewa ashe azumi sa'i ya yi to Allah sa tsugunno hutu ne, dan babu me cewa kwanciya hutu ce, dan a tsugunne nake ba a kwance nake ba"
Ta faɗa lokacin da ta naushi jikin ƙwan amma ko gezau be yi ba bare ta sa ran zai fashe,ssi wani zafi da hannun ya ɗauka. Hannu ta kai ta shafo goshinta inda ta bugu ɗazu a garin gudun ceton rai, wurin ya yi ƙullutu ga zafi, tana taɓawa wani tausayin kanta ya kamata haushi ne ya sa ta shiga bugun freezer ba ƙaƙƙautawa dan ta san idan bata yi da gaske ba haka za ta mutu babu wanda ya sani.
Ƴan cikin loka ƙaran bugujn freezer da Inna take sai suka ɗauka micijin ne ya ƙaraso jikin lokarsu yake bugawa hakan ya sanya kowacce ta tsure, wata ƴar gidan ƙanwar Mama da yake ƴar siririya ce ita ce daga ƙasa sai wata bazawara ƙatuwa ƴar uwar Imran a kan ta tsabar yadda bazawarar ke da nauyi kuma a kan siririyar budurwar take dakyar take jan numfashi dan gabaɗaya ta danne mata har wajen kanta amma saboda tsoro sai bata ce komai ba, wannnan ƙaran da ya sanya suka firgita sai ƙatuwar ta ɗan muskuta ɗuwawunta aikuwa tsabar tsurewa ta saki wata uwar tusa da ta gama ratsa hancin siririyar ji ta yi kamar an saka hancinta a cikin kashi, tsabar wari har wani ɗaci-ɗaci ta ji a maƙoshinta. Kai ta shiga girgizawa, tsabar. Inna da bata san wainar da ake toyawa ba tana ta ƙoƙarin a zo a ceceta dan ta san har ƙwara na cikin lokar sau dubu a kan ita da ke ciki duk ta fara sandarewa dan da wani zai taɓa jikinta yanzu sai ya ji kamar ƙanƙara ya taɓa. Wani uban zabura ƙatuwar matar ta yi aikuwa kanta da ke dab da saman lokar ta ciki ya bada wani gum, gumewar da ta yi a kanta sai kuwa ta sake sakin tusar, gabaɗaya lokar ta haɗe da wari su duka a takure suke, ba dan micijin nan ba da babu wanda zai iya shaƙar numfashi saboda ɗoyi amma tsoro ya sa ba za su fito ba, siririyar nan jin an ƙara sakar mata tusa haushi da takaici ya sa ta ɗan gota kanta daga saitin ɗuwawun matar dan hancinta ma a wajen maraba biyu yake ta tsagar ɗuwawun matar aikuwa cikin fusata ta buɗe bakinta ta gantsara mata cizo a ɗuwawun wani azababban zafi ne ya ratsa matar da ta manta da cewar a ɓoye suke ta hangame baki ta saki wani uban ƙaran ta ce.
"Wayyo ya gantsara min cizo a ɗuwawu" Duk ta ruɗe da zafin cizo sai ta zata micijin ne ya shigo ya cijeta dan ƙuncin da suke ciki ko ƙasa baka iya kallo duka a wuri ɗaya suke a cure. Yarinyar nan me ƙunshi jin an ce an yi cizo a ɗuwawu sai ta fara karkarwa dan ta san ita ma micijin dole ya ganta tunda ya ga na cikin loka ma bare ita aikuwa ta saki wani kuka, ga buhun da ta tuƙunƙuna ta saka a bakinta sai sautin kukan ya bada wani wuuuuu kamar wata jiniya. Inna da ke cikin freezer jin ihun da kuma ambaton da aka yi na an yi cizo sai ta ce.
"Wallahi gwara ku a kaina duk tsiya ai inda sauran kwananku za a sa muku maganin dafin miciji ku warke, idan kuma kuka mutu ai zaku kwanta a kabarinku a kan ni da sai dai ake Allah sa Azumi tsugunno hutu ne" Ta faÉ—a tana sakin kuka tana da na sanin zuwa ZAMAN WANKAN ma gabaÉ—aya.
Sauran ƴan cikin lokar kuwa sai tsoro ya ƙara shigarsu ji micijin har ya shigo lokar ya yi cizo banda wacce ta yi cizon da ta san ita ce ta yi cizon ba miciji ba, hakan ya sanya ɗaya kama jikin ɗaya ta damƙe da hannu biyu aikuwa wacce aka damƙa ta wage baki ta saki ihu ta ce.
"Wayyo an damƙe min nono, wayyo ni Allah na, ni ba a min ƙunshi ba amma za a min lahani" Ta faɗa cikin kuka da azabar da ta ji a jikinta, da yake yarinya ce ba wata babba ba irin ƙirgen dangin nan ne ta fara wanda ko ɗan bigewa ka yi a jiki sai ka ji azaba. Ita kuwa wacce ta damƙi yarinyar bata ma san abin da ta yi ba, jin wai an ce ta damƙi nono da sauri ta saka dan ita bata ma san ina ta kama ba ta dai ji fitsarin yarinyar na gangara a kan ƙafafunta.
"Wayyo Allah wallahi da a taɓa min wurin nonona, ko da kuwa da ɗan yatsa ne gwara in bada kyautar naira dubu saboda azabar ciwo amma kin zo kin damƙa kamar kin samu ƙanzo" Ta faɗa cikin kuka, babu wanda ya ce wani abu dan yanzu ta kai- ta kai ake.