Sashe 45
Tarayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suhailat idan babu so biyayya na jawo soyayya fiyeda komai,
Idan akwai so rashin biyayya na rusashi komai qarfinsa..
Har abada suhailat matsayinki daban yake cikin zuciyata bazan ta6a daina ganin girma da qimarkiba.
Sanyi jikinta yayi masifar yi sbd gane amfani yayi da ita gurin isarda saqo ga rumanah...
Wani irin ciwo da radadi taji yana tasowa a zuciyarta akaro na farko data kasa riqe abinda yake zuciyarta tasaki wani irin kuka mai ciwo tareda ficewa tana dafe qirjinta dayake mata zafi sosai.
Gabanta ya qaraso ya tsaya yana kallon cikin idanuwanta dake zubard hawayen abinda yayi yanxu dan ta tabbarda ita yake fadawa magana bada suhailat din yake.
#mamuhgee.
*_TARAYYA_*
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association💡_
*41*
_Not edited_
_*Marubucin gskia baya rubuta abu acikin labarinsa batareda yayi bincike ko tambaya ba yayiwa abin cikakken sani kusani marubuci ba jahili bane sbd wata tambayar ko comment din tamkar wanka da jirwayene akewa marubuci dan haka kusani ni bana rubuta abinda banida sani akansa.*_
Juyawa tayi tabasa baya zuciyarta na wani irin bugu sbd zafin maganar daya gama fada mata,
Kobai fadaba tasani yafi ganin girma da qimar suhailat sbd ko babu komai itace uwar 'yayansa kuma macen data girmama dukkanin abinda zaizo mata dashi saidai tasan itama baza'ace bata masa biyayyaba,,,,
Rintse idanuwanta tayi zuciyarta na sake jiyo mata zafin abin,
Da kishiyarta yake gaya mata maganar bata masa biyayya...sabon ciwon hakan taji ta rintse ido da qarfi tareda girgiza kai ta juya ta nufi qofa tana qoqarin maida kukanta.
Riqo hannunta yayi daidai lokacinda tazo wucesa ya dawo da ita gabansa yana kallon fuskarta data qi kallonsa saidai yanayinta ya nuna jin zafinsa ne cikin ranta.
Kujera ya nufa ya zaunar da ita ahankali kafin shima ya zauna tareda riqo hannunta cikin nutsuwa da kulawa yace,
Kina tunanin wannan itace mafita???
Kina tunanin a halinda muke ciki yanxune lokacinda yakamata mu ringa samun matsala akan abinda nake buqata nakuma baki umarni?....
Kina tunanin sbd kare mahaifina nakeson dakatar dake daga abinda kike shirin aikatawa???
A musulince duk Wanda ya kashe a kashesa amma idan kashewar zata kawo kashe kashen bayin Allah da basujiba basu ganiba to an yarda abar Wanda yayi kisar sai ayi masa wani hukuncin kwatan kwacin zafin abinda ya aikata.
Kina tunanin sultan mahaifanki kawai ya kashe?
Sultan ya bada umarni ankashe mutanen da sukafi mahaifanki abin tausayi,
Ya maida yara qanana marayu babu adadi,
Ya saka mata zaman takaba babu adadi,
Duk kina tunanin yin kansa ne kokuma ra'ayin kansa ne???
Dana barki da tun a shrkaran jiyar kinzama abinda yafi sultan ha'dari dan kuwa da yanxu jinin mutanen da kika zubar yafara ta6a qwaqwalwarki...
Kinga abinda mu bamu ganiba labari kawai mukeji na asalin abinda ya faru har aka samu karagar kuma kinsan duk wata masifa dake bibiyar masarauta nan har yau ankasa samun Wanda zaiyi amfani da tunani da baairarsa domin kawo sauyi domin kuwa tun farko kisar cin amana ce ta samarda karagar kuma har yanxu kisar ce akeyi kina tunanin hakan shine mafita da sauyi tareda jin qan da talakawan qasar ke buqata bayan sune ake kashewa wainda basujiba basu ganiba.,
Kinason yankewa sultan hukuncin kisa bawai dan fadar musulunci ba saidan daukar fansar kisar iyayenka Wanda hukuncinki kwata kwata baiyiba a musulunce sbd kai tsaye fansa ne kika dauka,,
Kafin sultan anyi kashe kashe da dama wainda ma sukafi nasa dan haka...
Ina sonki bazan iya bari kibi hanyar da sauran sukabiba,
Bazan iya bari rayuwarmu ta lalace ba sbd rayuwata zata lalace ne daga lokacinda taki ta lalace dan haka bazan iya bariba,
mahaifina tun tuni naso na kubutardashi daga hakan amma yayi aiki da qarfinsa na zama mahaifi agareni ya nesantani da kansa dan haka bazan sake aikata wannan kuskuren ba sbd ke din ikona ce.
Na auri suhailat shekaru shida zuwa bakwai yanxu...,
A cikin shekaru bakwai dinnan bantaba fada suhailat ta fadaba sbd soyayyarta gareni mai girma ce irin girmanda yake sakata shanye duk wani tauyewa dazai fito daga gareni.,
Kece rayuwata,kece abinda zuciyata tafiso fiyeda komai saidai gaskiyar maganar shine suhailat itace nutsuwata......itace mace mafi girma da qima a idanuwa na bayan mahaifiyata...
Rintse idanuwanta tayi da qarfi zuciyarta na tsananta bugawa jikinta na daukar rawa hawayenta na tsananta.
Kallon yanayinta yayi cikin damuwa yace,
I can't lie to you amma steps dinda kika fara son dauka sun fara ankarar dani babban kuskuren danake shirin aikatawa na barin suhailat ta fita daga rayuwata and idan kika cigaba da qoqarin binsa to tabbas zaki rasani......
Wani irin kuka ta fashe dashi mai qarfi da shiga zuciya tareda zamewa qasa ta zauna ta cusa kanta cikin qafafunta tana jin sabon nauyi cikin zuciyarta sbd dukkanin rayuwarta ta hargitse ta juya ta zama wani abu na daban,
Tana tunanin zatayi rayuwar aure mai dadai saidai gabaki dayama rayuwar auren data kowama ta lalace tun haihuwarsu masarautar ta hargitse takoma gidan baqin ciki sbd kowa yarasa gane inda aka dosa.
Dafata yayi ahankali tareda furta,
I love you queen ummu-rumanah bulama,
Ina sonki zanci gaba da sonki har numfashina na qarshe.
Miqewa yayi ahankali yabar dakin idanuwansa na qara kadawa zuwa jajir.
Sabon kuka tasaki bayan fitarsa tanajin maraici da baqin cikin wainda sukayi sanadin barowar iyayenta da gida har sukazo nan aka haifeta..wace irin rayuwa tasamu kanta ne aciki..
Tabbas tanason yankewa sultan hukuncin kisa ne badan ya cancanta ba sai dan daukar fansar kisar dayasa akayiwa iyayenta,
kwata kwata zuciyarta takasa yarda tayi masa hukunci akan dukkanin abubuwan dayayiwa bayin Allah kanta kawai da iyayenta take gani Wanda idan tayi masa kisa akan hakan sun zamo daya babu banbanci a tsakaninsu.
Kuka takeyi sosai tanason ko nauyin dake danne da zuciyarta ya sauka amma saima wani sabon qunci dake qara mata nauyi.
Kuka takeyi sosai tareda dafe zuciyarta dake mata tsananin radadi da ciwo,
Kukan datakeyi ayau yafi na ko yaushe sbd duk wani hope datake dashi akan zai sota wata rana ya rusashi dan kuwa ta tabbarda zuciyarsa ba ita takesoba kuma bazata ta6a sontaba.
Taso ta zauna dashi har qarshen rayuwarta sbd qaunarta garesa mai girma da tsafta ce saidai kuma hakan bamai yiyuwa bace sbd tasa zuciyar takai qololuwa gurin son wata
Saisai Bazataga laifin rumanah ba sbd tun kafin aurenta tasan babu soyayyarta a zuciyarsa saidai qauna da girmamawa zuciyarta ta dauki wannan sbd babu wata a zuciyarsa tana fatar tashiga wata rana saidai yanzu dayakeda wadda yakeso rayuwarsu su duka na neman lalacewa sbd soyayyarsa dan haka yau duk wani abinda takeson tabbatarwa ta tabbatar dan kuwa har abada bazai ta6a sonta tunda bai sota sbd 'yayanta da shekarun dasuka diba ba.
Ahankali ta tsaida kukanta saidai hawayenta dasuka kasa tsayuwa cikin muryar kuka da tsananin karaya tace,
Ka tarwatsa duk wata soyayyarka dake raina maheer.
Kallon abeel dake kwance tayi tabbas tana qaunarsa saidai bazata rayu dashiba dan kuwa zama a tsakanin iyayensa ya qare mata har abada.
Hawayenta dasuka kasa tsayuwa ta share tareda miqewa ahankali ta nufi wardrobe dinta ta bude.
Ahankali ta fidda dukkanin kayanta ta hada na abeel tareda duk wani abinsa dake gurinta.
Acikin daren babu Wanda yayi bacci acikinsu sbd babu Wanda yake cikin nutsuwa kowannensu tunanin step 'din dazai dauka dan kawo sauyi arayuwarsa mai kyau yakeyi.
Suhailat tagama yanke shawarar rabuwa dasu takoma qasarta sbd tabbas kota cigaba da zama zaman takurawa juna zasucigaba dayi musamman yanzu dayake buqatar lokacinda zai daidaita komai na masarautar ta hanyar matarsa dan haka tafiyarta shine mafita ga dukkaninsu gabaki 'daya.
Tsaye yake bakin windon palon sama na gidan khaleefa ya qurawa waje idanuwansa dake cikeda rashin bacci da damuwa..
Khaleefa dake zaune yana kallonsa cikin tsananin kulawa yace,
Kaine shugaba kuma kaine haqqin kawo gyara acikin zamanka da matanka ya rataya akanka.,
Tun farko kaso kawo gyara batareda ka hau ba Allah bai nufa ba sbd lokacin yanke ijabar baiyiba amma yanzu lokaci yayi sbd Allah yabaka dama da ikon kawo sauyi ta hanyar matarka dake qarqashin ikonka itace sarauniya....
Saidai kuma saikayi taka tsantsan gurin gyaran sbd zai iya kawo rashin fahimta da matsaloli ga rayuwar aurenku musamman suhailat......
Juyowa yayi ya zauna ahankali tareda rintse ido damuwarsa na ninkuwa sbd sanin rayuwace zasuyi sarqaqqiya sbd har abada bazai hada soyayyar dayakewa rumanah da wadda yakewa suhailat ba sbd soyayyar rumanah a jininsa take tun haihuwarta..
Yanayin iya qoqarinsa gurin ganin bai tauye haqqin suhailat da 'yayansa ba saidai zuciya batada shamaki akan abinda takeso wani lokacin Wanda hakan yafara jawo masa tsana daga suhailat abinda bazai taba fatar yakasanceba.
Dafasa khaleefa yayi cikin sanyin murya yace,
Musulunci ya yardar maka da kasaki matarka idan har babu sonta a zuciyarka sbd gudun shiga haqqi dan haka zaka iya duba hakan sbd a yanxu bazata iya jure abinda ta jureba lokacinda take ita kadai....
Rintse ido yayi da qarfi jin wani irin zafi daya soki zuciyarsa da khaleefa yayi maganar rabuwarsa da suhailat.
Miqewa tsaye yayi tareda nufar qofa ya fice batareda yace komaiba.
Kai tsaye part dinsa ya nufa harya kai qofa ya tsaya cak.
Juyowa yayi ahankali ya kalli qofar sashen suhailat da ake fita da akwatinanta.
Ya saki numfashi ahankali cikin wani irin yanayi na damuwa sbd yasan za'ai hakan.
Tabbas yana qaunar suhailat har cikin ransa kuma a shirye yakeda yin rayuwa da ita har mutuwarsa sbd abinda bata ganeba shine tanada wani matsayi mai girma a zuciyarsa na qima Wanda ko rumanah dayake so batadashi sbd ita zai iya rufe ido yayi mata wani abin amma bazai iya yiwa suhailat ba sbd akwai kunyarta mai girma a idanuwansa saidai bazai tilas ta mata ba ga duk abinda ta zaba akansa sbd ta cancanci abarta da abinda take raayi ayanxu.
Juyowa yayi ya nufi sashenta a karo na biyu duk tsawon zamansu Wanda hakan na yasakasa jin wata sabuwar gagarumar kunyarta.
Carolina ce a palo tana qoqarin fitowa da akwatinan qarshe wainda suke na abeel ne tana fitowa ta nufi sashen assultana dasu.
Bedroom dinta ya shiga alokacinda ta dauki handbag dinta da abeel zata fito.
Idan akwai so rashin biyayya na rusashi komai qarfinsa..
Har abada suhailat matsayinki daban yake cikin zuciyata bazan ta6a daina ganin girma da qimarkiba.
Sanyi jikinta yayi masifar yi sbd gane amfani yayi da ita gurin isarda saqo ga rumanah...
Wani irin ciwo da radadi taji yana tasowa a zuciyarta akaro na farko data kasa riqe abinda yake zuciyarta tasaki wani irin kuka mai ciwo tareda ficewa tana dafe qirjinta dayake mata zafi sosai.
Gabanta ya qaraso ya tsaya yana kallon cikin idanuwanta dake zubard hawayen abinda yayi yanxu dan ta tabbarda ita yake fadawa magana bada suhailat din yake.
#mamuhgee.
*_TARAYYA_*
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association💡_
*41*
_Not edited_
_*Marubucin gskia baya rubuta abu acikin labarinsa batareda yayi bincike ko tambaya ba yayiwa abin cikakken sani kusani marubuci ba jahili bane sbd wata tambayar ko comment din tamkar wanka da jirwayene akewa marubuci dan haka kusani ni bana rubuta abinda banida sani akansa.*_
Juyawa tayi tabasa baya zuciyarta na wani irin bugu sbd zafin maganar daya gama fada mata,
Kobai fadaba tasani yafi ganin girma da qimar suhailat sbd ko babu komai itace uwar 'yayansa kuma macen data girmama dukkanin abinda zaizo mata dashi saidai tasan itama baza'ace bata masa biyayyaba,,,,
Rintse idanuwanta tayi zuciyarta na sake jiyo mata zafin abin,
Da kishiyarta yake gaya mata maganar bata masa biyayya...sabon ciwon hakan taji ta rintse ido da qarfi tareda girgiza kai ta juya ta nufi qofa tana qoqarin maida kukanta.
Riqo hannunta yayi daidai lokacinda tazo wucesa ya dawo da ita gabansa yana kallon fuskarta data qi kallonsa saidai yanayinta ya nuna jin zafinsa ne cikin ranta.
Kujera ya nufa ya zaunar da ita ahankali kafin shima ya zauna tareda riqo hannunta cikin nutsuwa da kulawa yace,
Kina tunanin wannan itace mafita???
Kina tunanin a halinda muke ciki yanxune lokacinda yakamata mu ringa samun matsala akan abinda nake buqata nakuma baki umarni?....
Kina tunanin sbd kare mahaifina nakeson dakatar dake daga abinda kike shirin aikatawa???
A musulince duk Wanda ya kashe a kashesa amma idan kashewar zata kawo kashe kashen bayin Allah da basujiba basu ganiba to an yarda abar Wanda yayi kisar sai ayi masa wani hukuncin kwatan kwacin zafin abinda ya aikata.
Kina tunanin sultan mahaifanki kawai ya kashe?
Sultan ya bada umarni ankashe mutanen da sukafi mahaifanki abin tausayi,
Ya maida yara qanana marayu babu adadi,
Ya saka mata zaman takaba babu adadi,
Duk kina tunanin yin kansa ne kokuma ra'ayin kansa ne???
Dana barki da tun a shrkaran jiyar kinzama abinda yafi sultan ha'dari dan kuwa da yanxu jinin mutanen da kika zubar yafara ta6a qwaqwalwarki...
Kinga abinda mu bamu ganiba labari kawai mukeji na asalin abinda ya faru har aka samu karagar kuma kinsan duk wata masifa dake bibiyar masarauta nan har yau ankasa samun Wanda zaiyi amfani da tunani da baairarsa domin kawo sauyi domin kuwa tun farko kisar cin amana ce ta samarda karagar kuma har yanxu kisar ce akeyi kina tunanin hakan shine mafita da sauyi tareda jin qan da talakawan qasar ke buqata bayan sune ake kashewa wainda basujiba basu ganiba.,
Kinason yankewa sultan hukuncin kisa bawai dan fadar musulunci ba saidan daukar fansar kisar iyayenka Wanda hukuncinki kwata kwata baiyiba a musulunce sbd kai tsaye fansa ne kika dauka,,
Kafin sultan anyi kashe kashe da dama wainda ma sukafi nasa dan haka...
Ina sonki bazan iya bari kibi hanyar da sauran sukabiba,
Bazan iya bari rayuwarmu ta lalace ba sbd rayuwata zata lalace ne daga lokacinda taki ta lalace dan haka bazan iya bariba,
mahaifina tun tuni naso na kubutardashi daga hakan amma yayi aiki da qarfinsa na zama mahaifi agareni ya nesantani da kansa dan haka bazan sake aikata wannan kuskuren ba sbd ke din ikona ce.
Na auri suhailat shekaru shida zuwa bakwai yanxu...,
A cikin shekaru bakwai dinnan bantaba fada suhailat ta fadaba sbd soyayyarta gareni mai girma ce irin girmanda yake sakata shanye duk wani tauyewa dazai fito daga gareni.,
Kece rayuwata,kece abinda zuciyata tafiso fiyeda komai saidai gaskiyar maganar shine suhailat itace nutsuwata......itace mace mafi girma da qima a idanuwa na bayan mahaifiyata...
Rintse idanuwanta tayi da qarfi zuciyarta na tsananta bugawa jikinta na daukar rawa hawayenta na tsananta.
Kallon yanayinta yayi cikin damuwa yace,
I can't lie to you amma steps dinda kika fara son dauka sun fara ankarar dani babban kuskuren danake shirin aikatawa na barin suhailat ta fita daga rayuwata and idan kika cigaba da qoqarin binsa to tabbas zaki rasani......
Wani irin kuka ta fashe dashi mai qarfi da shiga zuciya tareda zamewa qasa ta zauna ta cusa kanta cikin qafafunta tana jin sabon nauyi cikin zuciyarta sbd dukkanin rayuwarta ta hargitse ta juya ta zama wani abu na daban,
Tana tunanin zatayi rayuwar aure mai dadai saidai gabaki dayama rayuwar auren data kowama ta lalace tun haihuwarsu masarautar ta hargitse takoma gidan baqin ciki sbd kowa yarasa gane inda aka dosa.
Dafata yayi ahankali tareda furta,
I love you queen ummu-rumanah bulama,
Ina sonki zanci gaba da sonki har numfashina na qarshe.
Miqewa yayi ahankali yabar dakin idanuwansa na qara kadawa zuwa jajir.
Sabon kuka tasaki bayan fitarsa tanajin maraici da baqin cikin wainda sukayi sanadin barowar iyayenta da gida har sukazo nan aka haifeta..wace irin rayuwa tasamu kanta ne aciki..
Tabbas tanason yankewa sultan hukuncin kisa ne badan ya cancanta ba sai dan daukar fansar kisar dayasa akayiwa iyayenta,
kwata kwata zuciyarta takasa yarda tayi masa hukunci akan dukkanin abubuwan dayayiwa bayin Allah kanta kawai da iyayenta take gani Wanda idan tayi masa kisa akan hakan sun zamo daya babu banbanci a tsakaninsu.
Kuka takeyi sosai tanason ko nauyin dake danne da zuciyarta ya sauka amma saima wani sabon qunci dake qara mata nauyi.
Kuka takeyi sosai tareda dafe zuciyarta dake mata tsananin radadi da ciwo,
Kukan datakeyi ayau yafi na ko yaushe sbd duk wani hope datake dashi akan zai sota wata rana ya rusashi dan kuwa ta tabbarda zuciyarsa ba ita takesoba kuma bazata ta6a sontaba.
Taso ta zauna dashi har qarshen rayuwarta sbd qaunarta garesa mai girma da tsafta ce saidai kuma hakan bamai yiyuwa bace sbd tasa zuciyar takai qololuwa gurin son wata
Saisai Bazataga laifin rumanah ba sbd tun kafin aurenta tasan babu soyayyarta a zuciyarsa saidai qauna da girmamawa zuciyarta ta dauki wannan sbd babu wata a zuciyarsa tana fatar tashiga wata rana saidai yanzu dayakeda wadda yakeso rayuwarsu su duka na neman lalacewa sbd soyayyarsa dan haka yau duk wani abinda takeson tabbatarwa ta tabbatar dan kuwa har abada bazai ta6a sonta tunda bai sota sbd 'yayanta da shekarun dasuka diba ba.
Ahankali ta tsaida kukanta saidai hawayenta dasuka kasa tsayuwa cikin muryar kuka da tsananin karaya tace,
Ka tarwatsa duk wata soyayyarka dake raina maheer.
Kallon abeel dake kwance tayi tabbas tana qaunarsa saidai bazata rayu dashiba dan kuwa zama a tsakanin iyayensa ya qare mata har abada.
Hawayenta dasuka kasa tsayuwa ta share tareda miqewa ahankali ta nufi wardrobe dinta ta bude.
Ahankali ta fidda dukkanin kayanta ta hada na abeel tareda duk wani abinsa dake gurinta.
Acikin daren babu Wanda yayi bacci acikinsu sbd babu Wanda yake cikin nutsuwa kowannensu tunanin step 'din dazai dauka dan kawo sauyi arayuwarsa mai kyau yakeyi.
Suhailat tagama yanke shawarar rabuwa dasu takoma qasarta sbd tabbas kota cigaba da zama zaman takurawa juna zasucigaba dayi musamman yanzu dayake buqatar lokacinda zai daidaita komai na masarautar ta hanyar matarsa dan haka tafiyarta shine mafita ga dukkaninsu gabaki 'daya.
Tsaye yake bakin windon palon sama na gidan khaleefa ya qurawa waje idanuwansa dake cikeda rashin bacci da damuwa..
Khaleefa dake zaune yana kallonsa cikin tsananin kulawa yace,
Kaine shugaba kuma kaine haqqin kawo gyara acikin zamanka da matanka ya rataya akanka.,
Tun farko kaso kawo gyara batareda ka hau ba Allah bai nufa ba sbd lokacin yanke ijabar baiyiba amma yanzu lokaci yayi sbd Allah yabaka dama da ikon kawo sauyi ta hanyar matarka dake qarqashin ikonka itace sarauniya....
Saidai kuma saikayi taka tsantsan gurin gyaran sbd zai iya kawo rashin fahimta da matsaloli ga rayuwar aurenku musamman suhailat......
Juyowa yayi ya zauna ahankali tareda rintse ido damuwarsa na ninkuwa sbd sanin rayuwace zasuyi sarqaqqiya sbd har abada bazai hada soyayyar dayakewa rumanah da wadda yakewa suhailat ba sbd soyayyar rumanah a jininsa take tun haihuwarta..
Yanayin iya qoqarinsa gurin ganin bai tauye haqqin suhailat da 'yayansa ba saidai zuciya batada shamaki akan abinda takeso wani lokacin Wanda hakan yafara jawo masa tsana daga suhailat abinda bazai taba fatar yakasanceba.
Dafasa khaleefa yayi cikin sanyin murya yace,
Musulunci ya yardar maka da kasaki matarka idan har babu sonta a zuciyarka sbd gudun shiga haqqi dan haka zaka iya duba hakan sbd a yanxu bazata iya jure abinda ta jureba lokacinda take ita kadai....
Rintse ido yayi da qarfi jin wani irin zafi daya soki zuciyarsa da khaleefa yayi maganar rabuwarsa da suhailat.
Miqewa tsaye yayi tareda nufar qofa ya fice batareda yace komaiba.
Kai tsaye part dinsa ya nufa harya kai qofa ya tsaya cak.
Juyowa yayi ahankali ya kalli qofar sashen suhailat da ake fita da akwatinanta.
Ya saki numfashi ahankali cikin wani irin yanayi na damuwa sbd yasan za'ai hakan.
Tabbas yana qaunar suhailat har cikin ransa kuma a shirye yakeda yin rayuwa da ita har mutuwarsa sbd abinda bata ganeba shine tanada wani matsayi mai girma a zuciyarsa na qima Wanda ko rumanah dayake so batadashi sbd ita zai iya rufe ido yayi mata wani abin amma bazai iya yiwa suhailat ba sbd akwai kunyarta mai girma a idanuwansa saidai bazai tilas ta mata ba ga duk abinda ta zaba akansa sbd ta cancanci abarta da abinda take raayi ayanxu.
Juyowa yayi ya nufi sashenta a karo na biyu duk tsawon zamansu Wanda hakan na yasakasa jin wata sabuwar gagarumar kunyarta.
Carolina ce a palo tana qoqarin fitowa da akwatinan qarshe wainda suke na abeel ne tana fitowa ta nufi sashen assultana dasu.
Bedroom dinta ya shiga alokacinda ta dauki handbag dinta da abeel zata fito.