Sashe 42
Tarayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri ya miqe tareda juyowa bata tsaya bata lokaciba ta rungumesa da qarfi tana sake ajiyar zuciya cikin farin cikin kasancewa dashi har mutuwarsu.
Rintse ido yayi sbd tuno abinda yafaru ayau tsakaninsa da 'yan uwansa.
Wuqar da boka yabasu suka fitar masa da yasa suka basa tareda yimasa bayani yayi saurin wurgi da wuqar yace,
Aikuwa idan har nine Wanda kawai zai iya kasheta har abada bazata mutuba.
Cikin takaici kojo ya kallesa yace,
Baka isa ka rusa mana shirinda muka share shekara da watanni muna sadaukar da rayuwarmuba.
Kabarsa yagama bulayin shirmen son wadda ba jinsinsa idan yagama shirmrn mafarkin zaidawo hayyacinsane lokacinda tagano manufarsa ta aikasa gurinsu dede"""cewar amari dayafi hasala da zancen.
Yonas ya sake dauko masa wuqarsa ya saka masa cikin hannunsa yace,
Idan bakayiba mu zamuyita sukarta harsai ta mutu koda zamu dauki shekara dari ne saidai kasani tana warkewa karasa yan uwanka dasune rayuwarka har abada sbd kashemu duka zatayi kuma harda kai aciki.
Ajani dayafi kowa qaguwa dasu mallaki masarautar ya matso gabansa ya tsaya cikin tabbarwa yace,
Zabi yarage naka kazaba 'yan uwanka ko soyayyarda bazata doreba har abada sbd ba jinsi dayaba dan haka kashirya tana dawowa zamu qarashe aikinmu idan baka yi yanda akaceba kana kallo zata kashemu.
Tafiya sukayi sukabarsa tsaye da wuqar ahannu yana kallo cikeda wasi wasi saidai bazai iya bari yarasa yan uwansaba sbd sune rayuwarsa sunayiwa juna wani irin so da qauna mai qarfi.
Zamewa yayi daga jikinta jin kamar wani abu a gabanta kallo daya yayi mata yayi baya da qarfi cikin wani masifaffen tashin hankali sbd ganin qaramin ciki ajikinta.
Matsosa tayi cikin farin ciki tana Murmushi zatai masa magana yasake ja baya tareda ficewa da sauri.
Dayake safiya ce sosai sauran babu Wanda yatashi suna sassansu kowanne yazabi sashensa sunacan suna hutawa tuni suka samo masu hidima.
A cikin fadar ya shiga ya tsaya jikinsa na wani irin rawa zufa na karyo masa takoina
Ta bayyana a gabansa tareda riqo hannunsa ta 'dora akan cikin ahankali tace,
Cikine dani kuma........cak ta tsaya da maganarta jin sukar data sauka ajikinta daga bayanta
Cikin wani irin yanayin azaba ta juyo dan ganin waye taji wata sukar a gefen cikin duka biyun.
Jajayen idanuwanta ta 'dago cikin radadi da azaba takallesu amari ne da yonas,
Jinine ya fara fitowa daga hancinta ta 'damqe hannun Jamal da idanuwansa suke zubarda wata irin qwalla da kuka mara sauti,
kojo da ajani tareda haji suka tsaya gabanta tareda 'daga wuqaqensu suka soketa da qarfi aciki lokaci 'daya.
Tasake damqe hannun Jamal tareda fitarda wani nishi mai qarfi da wata irin azaba atake Jini ya balle mata mai matuqar yawanda basu taba ganin irinsaba hakama bakinta yafara fitarda jini ta yanke jiki ta zube bakin karagar mineelik tareda kallon Jamal daya fiddo wuqarsa yana hawaye ta lumshe ido cikin tsananin baqin ciki mai tsananin gaske sbd ta tabbatarda cin amanarta da yaudararta sukayi ahankali tabude baki daqyar ta furta,
Duk iya alqawari da soyayyar danake maka meyasa kazabi cuatatar dani.,
Karka kasheni kabarni na rayu kodan cikinka dake jikina nikuma zan maka alqawarin sabuwar rayuwa,
Haryanzu zuciyata nasonka ko ka kasheni bazan daina sonkaba.......
A hankali ya 'daga wuqar ya nufi qirjinta yana kuka yashigarda wuqar qirjinta da qarfi.
Atake tasaki wani irin azababen nishi mai qarfi daya amsa masarautar gabaki daya ta kallesa idanuwanta na fitarda wasu irin hawayen ahankali ta bude baki tace,
Meyasa????
Cikin izza ajani yace,
Sbd karagar mineelik.
Kallon Jamal tayi ya juya mata baya yana sake sakin sabon kuka ta kalli karagar tasaka hannu ta debi jininta dake zuba ta zubawa karagar ta lumshe ido sbd wata irin azaba dake ratsata cikin,
Hawayen azaba tace,
Ayau ni sarauniya mineelik 'yarda,soyayya dakuma amincewa yasa bawa mafi soyuwa a rayuwata ya kasheni ya zubar da jinin 'dana ko 'yata dan haka haqqin jinana bazai taba barin bibiyarku ba har qarnin qarshe harsai ranarda jini ya maida jini maimakon jini dan haka nayiwa mineelik baki zata zame muku masifa mara magani da ganewa,,,,daga yanxu jini ya ringa zuba kenan amaimakon jinin 'dana.
Kallon bayan Jamal tayi lokacinda taji ko maganar takasa sbd tsananin azaba ahankali ta furta nabar maka dukiyata sbd sarauniya bata alqawari ta 'daga saidai bazakaji dadinta ba......
Cikin rashin imani yonas ya daga wuqar ya soke mata maqogoro atake ta saki numfashi da ajiyar zuciya ahankali jikinta ya saki ta bace 6at.
Zubewa agurin Jamal yayi yana wani irin kuka mai sauti.
Cikin tsananin farin ciki da murna amari ya nufi karagar zai hau boka aqoob ya bayyana gabansa cikin wani irin murmushin mugunta yace,
Nine mai hawa wannan karagar duk Wanda ya........bai qarasaba sukaga kansa ya fille yafadi qasa.
Kojo sukaga yani a bayansa kenan shine ya fille masa kai
Cikin murna ajani ya nufi kojo zaiyi magana yonas ya sha gabansa cikin tsananin baqin ciki da zafin zuciyar ubansu da aka kashe yana 'daga wuqarsa zai cirewa ajani kai aka soke masa zuciya daga bayansa saida takobin ta fito ta qirjinsa.
Wanda amari ne yayi wannan aikin.
Haji na ganin haka ya juya da gudu ya fice yace,
Kusani wannan gabace da masifar dazata zo har zuriar zuriar bayanmu.
Cikin zaquwa amari ya juya zai hau karaga Jamal ya buge qafafunsa tareda miqewa ya isa karagar kai tsaye ya hau ya zauna tareda kallonsu da jajayen ido yace,
Nine magajin mineelik dan haka nine zanyi sarautar duk Wanda hakan baimasaba yana buqatar hada kwanji dani.
Kallon juna sukayi ga mamakinsa saiyaga sun nuna amincewarsu.
A ranar Jamal ya karbi sarautar mineelik kuma aranar aka dauki masu hidima 'Dari da hamsin atake masarauta ta cike da mutan gari ko sati ba'a rufa dukkaninsu sukayi auren mataye uku uku lokaci 'daya,
Mineelik cikin qanqanin lokaci tazama masarauta mafi girma da iko a wannan qarnin musamman data zama babban gari mafi girma
Kafin mulkin Jamal yaqare saida mineelik takoma itace a tsakiyar babban birnin Ethiopia sbd cika da garuwan qasar sukayi koina ya cike tazama babbar qasar cin kasuwar jiragen ruwan dake wajen gari.
Mulkin Jamal wani irin mulkine na daukar rayuka ba abakin komaiba,
Suna arziki da yawa da girma babu kamar mineelik a wannan qarnin sbd garin da masarautar take ko zakayi wata daya kana yawo bazaka zagayesaba.
Duk wani burinsu Jamal dasu kojo yacika saidai rashin haihuwar 'yaya maza daya addabesu daga qarshe har sultan jamal ya rasu bai samu 'da namijiba sai mata
Bayan saukarsa sultan kojo ya hau shima duk tsawon shekarunsa harya mutu bai haifi namiji ba dukkaninsu sunyi mulki ajani kawai yasamu namiji 'daya acikin 'yayansa Wanda bayan rasuwarsa shima dansa sultan amed yahau bayan sultan amed sai sultan nurin,dagashi sai sultan abaass da haka mulkin yayita zuwa qarni qarni so 'daya akayi assultana Wanda mulkinta karagar tafi ta6ata kasanewarta mace,
Alokacin mulkin assultana ankashe rayukane tamkar dabbobi sbd jini daya yawaita a mulkinta sbd iya zubar jini iya qarawa karagar qarfi qarshe abin taba kwaqwalwarta yayi ta samu tabin hankali ahaka ta rasu.
Da haka 'daruruwan shekaru suka shide musuluncin gske yashigo cikin qasar suka karbesa sosai inda a yanxu suna cikin qasashen dasukafi yawan musulmai duk da wasu haryanxu suna aladar bin bokaye.
A yanxu muna wani lokacine na waye da ilimin zamani tareda qarni mai dadi sbd rayuwar ilimin boko dana addini daya shiga koina ya wadata.
Sultan abdulshams sarkine mai tsananin son kansa fiyeda duk wani abu a duniya har yayansa har matansa shidai arayuwa kansa yasani shiyasa yadau alqawarin karya alkadarin mineelik domin yaci gaba da mulkinta shikadai sbd shikansa yaxubarda jinin alumma fiyeda qima dan haka yanason mulkin bazai barshiba shiyasa yayi bibiyar yanda zaiyi yagano ma'anar kalmar,
""""jini ne zai wanke jini domin jini"""" a cikin littafin tarihin masarautar mineelik.
Ma'ana soyayyace tamkar wadda takewa jamal mai hadeda jinin cikinta zata karya wannan masifar shiyasa azamansa da bawansa bulama ya fahimci wata irin qauna da soyayyarsa da matarsa yayi amfani da qarfin ikonsa yasa jakadiya ta ware musu wata 'daya suna kebantuwa da juna ranarda Jakadiya tagano asma'u ta samu wani cikin tasanarda sultan nan yafadawa sultana zaarah nufinsa bawai danta hanaba saidanta kawo masa asma'u gaban karagar da safe daidai irin lokacinda aka kashe sarauniya mineelik.
Badan sultana tasoba saidan tsananin iko da barazanar sultan agareta ranar wata laraba da safe tashirya tace Jakadiya tasa asma'u cikin 'yan rakata gurin sultan kai gaisuwa.
Koda suka isa tace asma'u tabita suna shiga suka rararda bulama tsaye yana jiran fitowar sultan nan sultana tashiga gurinsa tabarsu tsaye suka qurawa juna ido cikin qauna da soyayyar junansu ya kalleta cikin nutsuwa yace,
Idan kika haihu ko bananan kisawa yaron suna bilal idan mace ce kisaka mata asma'u.
Murmushi tayi zatai magana sultan da sultana suka fito sultan yakallesu kafin yayi magana Jakadiya tashigo daukeda qaton tray daukeda kofuna guda biyar takai gaban sultana da sultan suka dauka ta juyo ta miqawa bulama 'daya asma'u 'daya babu musu suka karba sultan yace,
Wannan taya murnace ga bawana bulama na 'yantasa daga yau.
Cikin tsananin farin ciki suka zube qasa suna godia sbd sunsan nesa tazo kusa sunkusa komawa qasarsu kenan.
Cikin tausayi Jakadiya tace,
Kusha kyautar sultan Ku godewa Allah.
Da sauri suka kwankwade lemon suna sake godiya suka miqe suka fice sultana ta sauke numfashin damuwa da tausayinsu tareda baqin ciki da dana sani Wanda take kallon kanta amatsayin wadda takashesu shiyasa take tsananin qaunar yarsu.
Acikin daren bulama ya rasu da ciwon ciki asma'u ma ta rasu da cikinta dabata haifeba Wanda babu Wanda yasan dashi saisu dasukai aikin saidai abinda basu saniba shine kozaku sadaukar da rayukan masoya 'Dari to masifar mineelik bazata karyeba sai masoyan dasuka kasance sunada jini da masarautar.
**
A matuqar gigice ta farka a firgice suka miqe tsaye amatuqar firgice suna watsa ruwan magani sbd basusan a yaya ta farko ba.
Maheer dake zaune hannunsa cikin na suhailat ya zare ya miqe ya nufi gadon yana kallon fuskarta dake bawa duniyarsa nutsuwa.
#mamuhgee.
_*TARAYYA*_
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association_💡
*39*
_not edited_
Kallonta yayi da idanuwansa dasukai laushi sbd damuwa
Ahankali ya qarasa bakin gadon
Negasi ya bude baki zai dakatarda dashi ya daga masa hannu ahankali cikin mulki da bada umarni ya bude baki yace,
Ina buqatar ganawa da ita.
Rintse ido yayi sbd tuno abinda yafaru ayau tsakaninsa da 'yan uwansa.
Wuqar da boka yabasu suka fitar masa da yasa suka basa tareda yimasa bayani yayi saurin wurgi da wuqar yace,
Aikuwa idan har nine Wanda kawai zai iya kasheta har abada bazata mutuba.
Cikin takaici kojo ya kallesa yace,
Baka isa ka rusa mana shirinda muka share shekara da watanni muna sadaukar da rayuwarmuba.
Kabarsa yagama bulayin shirmen son wadda ba jinsinsa idan yagama shirmrn mafarkin zaidawo hayyacinsane lokacinda tagano manufarsa ta aikasa gurinsu dede"""cewar amari dayafi hasala da zancen.
Yonas ya sake dauko masa wuqarsa ya saka masa cikin hannunsa yace,
Idan bakayiba mu zamuyita sukarta harsai ta mutu koda zamu dauki shekara dari ne saidai kasani tana warkewa karasa yan uwanka dasune rayuwarka har abada sbd kashemu duka zatayi kuma harda kai aciki.
Ajani dayafi kowa qaguwa dasu mallaki masarautar ya matso gabansa ya tsaya cikin tabbarwa yace,
Zabi yarage naka kazaba 'yan uwanka ko soyayyarda bazata doreba har abada sbd ba jinsi dayaba dan haka kashirya tana dawowa zamu qarashe aikinmu idan baka yi yanda akaceba kana kallo zata kashemu.
Tafiya sukayi sukabarsa tsaye da wuqar ahannu yana kallo cikeda wasi wasi saidai bazai iya bari yarasa yan uwansaba sbd sune rayuwarsa sunayiwa juna wani irin so da qauna mai qarfi.
Zamewa yayi daga jikinta jin kamar wani abu a gabanta kallo daya yayi mata yayi baya da qarfi cikin wani masifaffen tashin hankali sbd ganin qaramin ciki ajikinta.
Matsosa tayi cikin farin ciki tana Murmushi zatai masa magana yasake ja baya tareda ficewa da sauri.
Dayake safiya ce sosai sauran babu Wanda yatashi suna sassansu kowanne yazabi sashensa sunacan suna hutawa tuni suka samo masu hidima.
A cikin fadar ya shiga ya tsaya jikinsa na wani irin rawa zufa na karyo masa takoina
Ta bayyana a gabansa tareda riqo hannunsa ta 'dora akan cikin ahankali tace,
Cikine dani kuma........cak ta tsaya da maganarta jin sukar data sauka ajikinta daga bayanta
Cikin wani irin yanayin azaba ta juyo dan ganin waye taji wata sukar a gefen cikin duka biyun.
Jajayen idanuwanta ta 'dago cikin radadi da azaba takallesu amari ne da yonas,
Jinine ya fara fitowa daga hancinta ta 'damqe hannun Jamal da idanuwansa suke zubarda wata irin qwalla da kuka mara sauti,
kojo da ajani tareda haji suka tsaya gabanta tareda 'daga wuqaqensu suka soketa da qarfi aciki lokaci 'daya.
Tasake damqe hannun Jamal tareda fitarda wani nishi mai qarfi da wata irin azaba atake Jini ya balle mata mai matuqar yawanda basu taba ganin irinsaba hakama bakinta yafara fitarda jini ta yanke jiki ta zube bakin karagar mineelik tareda kallon Jamal daya fiddo wuqarsa yana hawaye ta lumshe ido cikin tsananin baqin ciki mai tsananin gaske sbd ta tabbatarda cin amanarta da yaudararta sukayi ahankali tabude baki daqyar ta furta,
Duk iya alqawari da soyayyar danake maka meyasa kazabi cuatatar dani.,
Karka kasheni kabarni na rayu kodan cikinka dake jikina nikuma zan maka alqawarin sabuwar rayuwa,
Haryanzu zuciyata nasonka ko ka kasheni bazan daina sonkaba.......
A hankali ya 'daga wuqar ya nufi qirjinta yana kuka yashigarda wuqar qirjinta da qarfi.
Atake tasaki wani irin azababen nishi mai qarfi daya amsa masarautar gabaki daya ta kallesa idanuwanta na fitarda wasu irin hawayen ahankali ta bude baki tace,
Meyasa????
Cikin izza ajani yace,
Sbd karagar mineelik.
Kallon Jamal tayi ya juya mata baya yana sake sakin sabon kuka ta kalli karagar tasaka hannu ta debi jininta dake zuba ta zubawa karagar ta lumshe ido sbd wata irin azaba dake ratsata cikin,
Hawayen azaba tace,
Ayau ni sarauniya mineelik 'yarda,soyayya dakuma amincewa yasa bawa mafi soyuwa a rayuwata ya kasheni ya zubar da jinin 'dana ko 'yata dan haka haqqin jinana bazai taba barin bibiyarku ba har qarnin qarshe harsai ranarda jini ya maida jini maimakon jini dan haka nayiwa mineelik baki zata zame muku masifa mara magani da ganewa,,,,daga yanxu jini ya ringa zuba kenan amaimakon jinin 'dana.
Kallon bayan Jamal tayi lokacinda taji ko maganar takasa sbd tsananin azaba ahankali ta furta nabar maka dukiyata sbd sarauniya bata alqawari ta 'daga saidai bazakaji dadinta ba......
Cikin rashin imani yonas ya daga wuqar ya soke mata maqogoro atake ta saki numfashi da ajiyar zuciya ahankali jikinta ya saki ta bace 6at.
Zubewa agurin Jamal yayi yana wani irin kuka mai sauti.
Cikin tsananin farin ciki da murna amari ya nufi karagar zai hau boka aqoob ya bayyana gabansa cikin wani irin murmushin mugunta yace,
Nine mai hawa wannan karagar duk Wanda ya........bai qarasaba sukaga kansa ya fille yafadi qasa.
Kojo sukaga yani a bayansa kenan shine ya fille masa kai
Cikin murna ajani ya nufi kojo zaiyi magana yonas ya sha gabansa cikin tsananin baqin ciki da zafin zuciyar ubansu da aka kashe yana 'daga wuqarsa zai cirewa ajani kai aka soke masa zuciya daga bayansa saida takobin ta fito ta qirjinsa.
Wanda amari ne yayi wannan aikin.
Haji na ganin haka ya juya da gudu ya fice yace,
Kusani wannan gabace da masifar dazata zo har zuriar zuriar bayanmu.
Cikin zaquwa amari ya juya zai hau karaga Jamal ya buge qafafunsa tareda miqewa ya isa karagar kai tsaye ya hau ya zauna tareda kallonsu da jajayen ido yace,
Nine magajin mineelik dan haka nine zanyi sarautar duk Wanda hakan baimasaba yana buqatar hada kwanji dani.
Kallon juna sukayi ga mamakinsa saiyaga sun nuna amincewarsu.
A ranar Jamal ya karbi sarautar mineelik kuma aranar aka dauki masu hidima 'Dari da hamsin atake masarauta ta cike da mutan gari ko sati ba'a rufa dukkaninsu sukayi auren mataye uku uku lokaci 'daya,
Mineelik cikin qanqanin lokaci tazama masarauta mafi girma da iko a wannan qarnin musamman data zama babban gari mafi girma
Kafin mulkin Jamal yaqare saida mineelik takoma itace a tsakiyar babban birnin Ethiopia sbd cika da garuwan qasar sukayi koina ya cike tazama babbar qasar cin kasuwar jiragen ruwan dake wajen gari.
Mulkin Jamal wani irin mulkine na daukar rayuka ba abakin komaiba,
Suna arziki da yawa da girma babu kamar mineelik a wannan qarnin sbd garin da masarautar take ko zakayi wata daya kana yawo bazaka zagayesaba.
Duk wani burinsu Jamal dasu kojo yacika saidai rashin haihuwar 'yaya maza daya addabesu daga qarshe har sultan jamal ya rasu bai samu 'da namijiba sai mata
Bayan saukarsa sultan kojo ya hau shima duk tsawon shekarunsa harya mutu bai haifi namiji ba dukkaninsu sunyi mulki ajani kawai yasamu namiji 'daya acikin 'yayansa Wanda bayan rasuwarsa shima dansa sultan amed yahau bayan sultan amed sai sultan nurin,dagashi sai sultan abaass da haka mulkin yayita zuwa qarni qarni so 'daya akayi assultana Wanda mulkinta karagar tafi ta6ata kasanewarta mace,
Alokacin mulkin assultana ankashe rayukane tamkar dabbobi sbd jini daya yawaita a mulkinta sbd iya zubar jini iya qarawa karagar qarfi qarshe abin taba kwaqwalwarta yayi ta samu tabin hankali ahaka ta rasu.
Da haka 'daruruwan shekaru suka shide musuluncin gske yashigo cikin qasar suka karbesa sosai inda a yanxu suna cikin qasashen dasukafi yawan musulmai duk da wasu haryanxu suna aladar bin bokaye.
A yanxu muna wani lokacine na waye da ilimin zamani tareda qarni mai dadi sbd rayuwar ilimin boko dana addini daya shiga koina ya wadata.
Sultan abdulshams sarkine mai tsananin son kansa fiyeda duk wani abu a duniya har yayansa har matansa shidai arayuwa kansa yasani shiyasa yadau alqawarin karya alkadarin mineelik domin yaci gaba da mulkinta shikadai sbd shikansa yaxubarda jinin alumma fiyeda qima dan haka yanason mulkin bazai barshiba shiyasa yayi bibiyar yanda zaiyi yagano ma'anar kalmar,
""""jini ne zai wanke jini domin jini"""" a cikin littafin tarihin masarautar mineelik.
Ma'ana soyayyace tamkar wadda takewa jamal mai hadeda jinin cikinta zata karya wannan masifar shiyasa azamansa da bawansa bulama ya fahimci wata irin qauna da soyayyarsa da matarsa yayi amfani da qarfin ikonsa yasa jakadiya ta ware musu wata 'daya suna kebantuwa da juna ranarda Jakadiya tagano asma'u ta samu wani cikin tasanarda sultan nan yafadawa sultana zaarah nufinsa bawai danta hanaba saidanta kawo masa asma'u gaban karagar da safe daidai irin lokacinda aka kashe sarauniya mineelik.
Badan sultana tasoba saidan tsananin iko da barazanar sultan agareta ranar wata laraba da safe tashirya tace Jakadiya tasa asma'u cikin 'yan rakata gurin sultan kai gaisuwa.
Koda suka isa tace asma'u tabita suna shiga suka rararda bulama tsaye yana jiran fitowar sultan nan sultana tashiga gurinsa tabarsu tsaye suka qurawa juna ido cikin qauna da soyayyar junansu ya kalleta cikin nutsuwa yace,
Idan kika haihu ko bananan kisawa yaron suna bilal idan mace ce kisaka mata asma'u.
Murmushi tayi zatai magana sultan da sultana suka fito sultan yakallesu kafin yayi magana Jakadiya tashigo daukeda qaton tray daukeda kofuna guda biyar takai gaban sultana da sultan suka dauka ta juyo ta miqawa bulama 'daya asma'u 'daya babu musu suka karba sultan yace,
Wannan taya murnace ga bawana bulama na 'yantasa daga yau.
Cikin tsananin farin ciki suka zube qasa suna godia sbd sunsan nesa tazo kusa sunkusa komawa qasarsu kenan.
Cikin tausayi Jakadiya tace,
Kusha kyautar sultan Ku godewa Allah.
Da sauri suka kwankwade lemon suna sake godiya suka miqe suka fice sultana ta sauke numfashin damuwa da tausayinsu tareda baqin ciki da dana sani Wanda take kallon kanta amatsayin wadda takashesu shiyasa take tsananin qaunar yarsu.
Acikin daren bulama ya rasu da ciwon ciki asma'u ma ta rasu da cikinta dabata haifeba Wanda babu Wanda yasan dashi saisu dasukai aikin saidai abinda basu saniba shine kozaku sadaukar da rayukan masoya 'Dari to masifar mineelik bazata karyeba sai masoyan dasuka kasance sunada jini da masarautar.
**
A matuqar gigice ta farka a firgice suka miqe tsaye amatuqar firgice suna watsa ruwan magani sbd basusan a yaya ta farko ba.
Maheer dake zaune hannunsa cikin na suhailat ya zare ya miqe ya nufi gadon yana kallon fuskarta dake bawa duniyarsa nutsuwa.
#mamuhgee.
_*TARAYYA*_
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association_💡
*39*
_not edited_
Kallonta yayi da idanuwansa dasukai laushi sbd damuwa
Ahankali ya qarasa bakin gadon
Negasi ya bude baki zai dakatarda dashi ya daga masa hannu ahankali cikin mulki da bada umarni ya bude baki yace,
Ina buqatar ganawa da ita.