Sashe 3
Tarayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko tsuntsaye babu adajin sbd a bushe yake babu damshin ruwa ko kadan itatuwan dajinma duk abushe suke babu mai inuwa.
Jinin dayaga yanabiyo qafafuwantane yasa yayi saurin kallonta murya na rawar wahala yace,
Asma'u cikine dake dama bansaniba?
Innalillahi-wainnalaihirrajiun.
Ganin tana Neman fita hayyacinta yasa ya goyata tareda daukar takardun yacigava da tafiya daqyar shima sbd shima yafara daina gani daidai.
Ahaka rana takuma faduwa wani Daren yayi musu a tsakiyar jeji wannan karon kam ya tabbatarda wata duniyar suka fado sbd kalar yanayin dajin ya sauya sosai
Tun yana gani har duhu yasake yi dare Yakuma tsalawa sosai cak ya tsaya tareda yanke jiki ya fadi asma'u dake bayansa ta fado da qarfi kafin ya bude idanu daqyar Dan taimakonta sai ganin yayi kamar tana gangarawa
Bude idanuwansa yayi awahalce da sauri saiyaga Ashe bakin cliff suke mai tsananin zurfi da ruwa masu tsananin yawa yana miqewa daqyar kafin yakamota idanuwansa suka rufe yasake yanke jiki yafadi tareda fadawa shima.
********
Ahankali ya bude idanuwansa dake gani dishi dishi harsuka bude daqyar suna kallon sama,
Lumshe idanuwan yasakeyi yabudesu yaga tabbas rufin sama bukkar karace yake ciki,
Qoqarin motsawa yakeyi Dan ya yunqura yatashi aka shigo bukkar yayi saurin dagowa.
Tashin namijine kamarsa dago fari tas sanyeda kayan saqi na fulani.
Qarasowa yayi da sauri tareda dafasa yana cewa,
Yi ahankali kana kariya aqafa.
Kallon qafar bulama yayi sai alokacin yaji azaba ya lura da 'dauri amma bai damuba cikin dasashiyar murya da fargabar amsarda za'abasa yace,
Ina matata?
Inane nan?
Ina takardun dake daure ajikina?
Kwana na nawa anan?
Cikeda mamaki da rashin isashiyar hausar fahimtar me bulaman ke fada yake kallonsa kafin ya gyara masa zaman qafar mai 'dori yace,
Kayi hkr sbd bansan mezan fada makaba amsa daya zan iya baka shine kwananka takwas anan sauran tambayar anjima idan mahaifina yadawo ya amsa maka.
Yana fadar haka ya fice
Saigashi yadawo da qwaryar magani da akushin wani irin abinci kamar tuwa kamar kunu ya zauna tareda miqawa bulama yace,
Gashi kaci saikasha magani.
Kallon abincin bulama yayi yaga shi kama ma abincin yayi masa da aman tuwon semo amma sbd yunwa da matsuwar jin inda matarsa take ya karba ya dauke numfashi ya shanye.
Ruwan magani ya miqa masa suma ya karba ba musu ya shanye.
#Mamuhgee
[20/06, 22:50] 80k: *_TARAYYA_*
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association_💡
*4*
Jingina jikinsa yayi jikin darnin ginin qasar dakin da kusan rabin ginin karane ya dafe goshinsa ahankali tareda rufe ido yana zuciyarsa na tsananta fargabar kar asanardashi ba'aga matarsaba kokuma ta rasu.
Qurawa qofar shigowa ido yayi yana sake tabbatarwa da kansa tabbas wata qasar suka fado sbd yanayin shigar Wanda yafita dazu da yanayin abincinsu da maganarsa tareda yanayin muhallin.
Ya jima yana tanane tunanen fargaba da rashin sukuni kafin wani dattijo sosai daya manyanta ya shigo dakin da gwararriyar sallamarsa.
Saurin 'dogowa daga jinginar yayi yatashi zaune daidai duk da rashin qarfin jikin dake tattareda dashi tareda zubawa mutumin ido Dan amatse yake dason jin ina matarsa take.
Kallon bulama dattijon yayi kafin yajuyo yakalli 'dansa dake bayansa cikin wani yare yayi masa magana kafin cikin hausarsu da bata fita yace,
Dama yatashi baka fadaminba kutti ?
Bai dadeba da tashi baabah magani natsaya bashi kafin naje kiranka saigashi kadawo.
Kallon bulama baaban yayi yace,
Sannu da kaji,yanzudai babu inda yakema ciwo ko?
Cikin qarfin hali yace,
Banajin komai yanxu qafardaice idan na motsata da 'Dan zafi,
Nagode sosai baabah amma Dan Allah ina asma'u mata.....
Kwnatarda hankalinka matarka nanan tareda kai saidai itama tayi jinya ta rasa cikin jikinta amma ta warke sosai.
Ajiyar zuciya yasake a6oye sbd ba qaramin dauke numfashi yayiba Dan gudun jin muguwar amsa.
Kutti ne yasake shigowa dakin wannan karon Asma'u na bayansa bakinta daukeda siririyar sallama.
Qura mata ido yayi sanye takeda kayan saqi irin nasu da wani juyayyen 'dankwali dako kanta bai rufe dukaba tayi wani irin mummunan baqi ta rame gabaki 'daya kamanninta sun fara sauyawa
Wani irin tausayinta Dana kansa ya rufeshi amma dai tunda sun tsira kuma suna cikin qoshin lafiya daidai gwargwado to alhmdllh.
Cikin sanyin jiki ta durqusa qasa tace,
Ina wuni baabah.
Lafiya lafiya mai sunan innejo mijinki ya farka daga yanxu kar asake kuka Dan ba'a kuka agidan baabah namiki uzirine kema.
Duqar dakai tayi cikin sanyi ta 'daga kai sbd akwanakin datayi agidan taga dokoki da sabbin alamuran rayuwa a gidan da mutanen garin wanda cikin qanqanin lokaci ta fahimci tsantsar jahilci da rashin wadataccen ilimin addini suke ciki Dan acikin duhu suke sosai.
Fita baabah yayi kutti yabi bayansa ta 'dago kai ahankali takallesa sai kawai tasaki qaramin kuka ahankali tareda toshe bakinta.
Hannu yamiqa yajawota kusadashi ya rungumeta shima daurewa kawai yayi amma yasan gararin rayuwa yasamesu.
Rarrashinta yayi daqyar yana cewa,
Asma'u kiyi hkr insha Allah komai zai daidaita Dana sake warwarewa zamu koma gida mu fuskanci su......
Kallonsa tayi amatuqar razane tana girgiza kai tace,
Yaya Dan Allah mubar maganar komawa yanxu kwata kwata nan inda muke wani yankine dabashida suna acikin wani lungun daji mai nisa daya ruwa masu yawa ya raba tsakaninsu da Nigeria dakuma wasu qasashen,
Sunada kwanciyar hankali duk da suna cikin tsananin duhun ilimi da rayuwa,
Jin dadi ba komai bane idan ga kwanciyar hankali da Wanda kakeso,
Bamuda uwaye ko 'daya duk ankashesu su yakurah komawarmu yanxu zamu saka rayuwarsu acikin hadarine suma,
Mu gwada bawa rayuwa wani chance anan sbd kwanciyar hankali da nutsuwa,
Mubari gaba idan komai ya Dade da shidewa saimuje da zuriar da Allah zaibamu anan cikin kwanciyar hankali.
Shiru yayi yana kallonta sbd tagama kashe masa jiki tunowa da mutuwar iyayensu kuma tabbas komawarsu saka rayuwarsu yakurah ne ahadari.
Ganin yana tambabar yarda da zancenta yasa hawayenta tsananta cikin kuka tace,
Yaya kadaina tuno dukiya da rayuwarmu tabaya sbd rayuwa dakai anan yafimin komawa cikin daular dazata saka mu rasa juna.
Tsananin tsoro da figicin datake cikine yasa yayi saurin rungumeta yace,
Asma'u zamanki cikin kwanciyar hankali yafimin wata dukiya da daular rayuwa.
Satinsa biyu da farfadowa yafara miqewa kutti ne keta faman dawainiyar kula dashi
Ahankali yake koyan tafiya da sanda har waje suke fita suna zago qauyen Wanda tsaf yagama gano tabbas cikin duhun rayuwa suke sbd dajine zallah saidai akwai niima kasancewar zagaye sukeda ruwa.
Asma'u tuni tasaki jiki da matan gidan zuriar baabah Dan tuni aka ware musu fili acikin gidan da nufin bulama na warkewa yaje ya sassaqo icce ya Gina musu dakinsu acikin gidan.
Cikin ikon Allah ya warke sosai bai tsaya wata wataba yafara binsu kutti daji baji ba gani ya zage yazama nimiji sbd dolene yasaba da baqar wahala sbd itace rayuwar garin gashi garin koina hakine mai shegen tsawo Wanda wani gurinma idan kana tahowa baka ganin mai tahowa.
Cikin sati uku ya kammala musu dakinsu ita kuma asma'u matansu suka koya mata kara taringa binsu suna yowa tare harta hada musu gadansu na kara da tabarmar saqi.
Ahankali suka saje suka zama 'yangari suma baabah yabasu sunan zuriarsa kasancewarsa shine shugaba agarin nan kowa agari suka sakasu cikin zuriar gidan baabah.
Duk wata wahala ta rayuwa sun iya sunsaba yanxu sbd sun tasarwa shekara biyu agarin
Kwata kwata kamanninsu sun tashi daga nada sunkoma wasu kamannin daban duk wani kyau da tsari suncireshi sunkoma munana kamar sauran 'yan garin
Iliminsu na addini dasukazo dashi ya haskaka qauyen sbd sosai suka qararda 'yan qauyen yanxu ba laifi ilimin addini yadan yadu Dan yanxu wasunsu na wankan janaba idan sun sadu da iyalansu.
Suna cikin kwanciyar hankali sosai sbd ana qaunarsu har mantawa akeda su 'din ba asalin nan bane tuni aka zama daya,
Asma'u ma tuni tashiga jerin surukan gidan baabah babu bambamci
Matar kutti MAMANI ce kawai ma suke samun matsala wasu lokutan sbd kishin matan sauri.
Shekaru sunja sosai manyanci yafara kamasu amma har lokacin babu haihuwa sai 6ari takeyi data samu ciki kusan 6arinta biyar gashi girma yazo musu.
Lokacinda baabah yabuqaci bulama ya qara aure bai musaba sbd bin umarnin baabah din
Haka aka hadasa da wata 'yar maqocinsu sbd shi baabah 'yayansa mata takwas duk sunyi aure.
Tuni bulama ya duqufa aikin sassaqo itace ba dare ba rana sbd yiwa kantali 'dakinda zaisata idan anyi auren danma wata uku aka dibarwa bikin sbd yasamu yin dakin cikin nutsuwa.
Cikin ikon Allah asma'u Ashe tanada shigar ciki har wata biyu amma tayi shiru sbd kar ayi tunanin fasa auren Dan ko yanxu tana tunanin bazai tsayaba.
Sauran sati biyu bikin cikin na wata biyar tuni yafito kowa yafahimci cikine da ita nan murna ta kaure sbd cikinta baita6a wuce wata biyu zuwa ukuba.
Duk da haka tace kar bulama yafasa auren ayi kawai ta yanda zai samu 'yaya da yawa tunda yafara manyanta ba haihuwa,
Hakan datayi yaqara kawo fahimta da shaquwa tareda qaunarta ga matanen qauyen tuni aka fara shagulgulan biki irin nasu na al'adarsu.
Ana saura kwana biyu 'daurin aure da tsakar dare asma'u ta fito fitsari ta nufi bayinsu na kara dake baya na kowa da kowa na gidansu
Tayi tagama harta juya saitaga kamar tana hango hutattaki na tahowa cikin qauyen ta bude idanu da kyau saitaga tabbas kamar mutane ne da yawa ke shigowa qauyen.
Sakin butar qasar hannunta tayi ta nufi bukkarsu da sauri tashige jikinta na rawa ta tayarda bulama,
Cikin sauri da magagi yatashi Dan yadauka cikinne yasamu matsala yana kallon cikinta da sauri yace,
Innaje lafiyanki kuwa?sbd shine sunan datun zuwansu ake kiranta dashi sbd sunan mahaifiyar baabah ce tuni aka manta sunan asma'u.
Murya na matuqar rawa tana kallon qofa qasa qasa tace,
Mutane ne da hutattaki suka shigo qauyen nan na hangosu kuma......
Ihu da hayaniyarda qauyen ya 'dauka ne ya katse maganarta suka kalli qofa afirgice tayi saurin cakumosa tana cewa,
Kajiko wlh mutane suke kashewa...
Zabura yayi ya miqe tareda damqo hannunta suka fito tsakar gidanda kowa yafito cikin tashin hankali da firgici.
Baabah cikin tsananin firgici da tashin hankali yace,
Dukkaninku kubi ta bayan gari ku gudu karku tsaya saikun kai iyakar ruwa Ku shiga Ku lafe qasan ruwa masu kamen mutane ne su sayar wata qasar amatsayin bayi.
Gaban bulama da innaje ya buga da mugun qarfi ya qara damqe hannunta tareda kallon fuskarta yace,
Jinin dayaga yanabiyo qafafuwantane yasa yayi saurin kallonta murya na rawar wahala yace,
Asma'u cikine dake dama bansaniba?
Innalillahi-wainnalaihirrajiun.
Ganin tana Neman fita hayyacinta yasa ya goyata tareda daukar takardun yacigava da tafiya daqyar shima sbd shima yafara daina gani daidai.
Ahaka rana takuma faduwa wani Daren yayi musu a tsakiyar jeji wannan karon kam ya tabbatarda wata duniyar suka fado sbd kalar yanayin dajin ya sauya sosai
Tun yana gani har duhu yasake yi dare Yakuma tsalawa sosai cak ya tsaya tareda yanke jiki ya fadi asma'u dake bayansa ta fado da qarfi kafin ya bude idanu daqyar Dan taimakonta sai ganin yayi kamar tana gangarawa
Bude idanuwansa yayi awahalce da sauri saiyaga Ashe bakin cliff suke mai tsananin zurfi da ruwa masu tsananin yawa yana miqewa daqyar kafin yakamota idanuwansa suka rufe yasake yanke jiki yafadi tareda fadawa shima.
********
Ahankali ya bude idanuwansa dake gani dishi dishi harsuka bude daqyar suna kallon sama,
Lumshe idanuwan yasakeyi yabudesu yaga tabbas rufin sama bukkar karace yake ciki,
Qoqarin motsawa yakeyi Dan ya yunqura yatashi aka shigo bukkar yayi saurin dagowa.
Tashin namijine kamarsa dago fari tas sanyeda kayan saqi na fulani.
Qarasowa yayi da sauri tareda dafasa yana cewa,
Yi ahankali kana kariya aqafa.
Kallon qafar bulama yayi sai alokacin yaji azaba ya lura da 'dauri amma bai damuba cikin dasashiyar murya da fargabar amsarda za'abasa yace,
Ina matata?
Inane nan?
Ina takardun dake daure ajikina?
Kwana na nawa anan?
Cikeda mamaki da rashin isashiyar hausar fahimtar me bulaman ke fada yake kallonsa kafin ya gyara masa zaman qafar mai 'dori yace,
Kayi hkr sbd bansan mezan fada makaba amsa daya zan iya baka shine kwananka takwas anan sauran tambayar anjima idan mahaifina yadawo ya amsa maka.
Yana fadar haka ya fice
Saigashi yadawo da qwaryar magani da akushin wani irin abinci kamar tuwa kamar kunu ya zauna tareda miqawa bulama yace,
Gashi kaci saikasha magani.
Kallon abincin bulama yayi yaga shi kama ma abincin yayi masa da aman tuwon semo amma sbd yunwa da matsuwar jin inda matarsa take ya karba ya dauke numfashi ya shanye.
Ruwan magani ya miqa masa suma ya karba ba musu ya shanye.
#Mamuhgee
[20/06, 22:50] 80k: *_TARAYYA_*
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers association_💡
*4*
Jingina jikinsa yayi jikin darnin ginin qasar dakin da kusan rabin ginin karane ya dafe goshinsa ahankali tareda rufe ido yana zuciyarsa na tsananta fargabar kar asanardashi ba'aga matarsaba kokuma ta rasu.
Qurawa qofar shigowa ido yayi yana sake tabbatarwa da kansa tabbas wata qasar suka fado sbd yanayin shigar Wanda yafita dazu da yanayin abincinsu da maganarsa tareda yanayin muhallin.
Ya jima yana tanane tunanen fargaba da rashin sukuni kafin wani dattijo sosai daya manyanta ya shigo dakin da gwararriyar sallamarsa.
Saurin 'dogowa daga jinginar yayi yatashi zaune daidai duk da rashin qarfin jikin dake tattareda dashi tareda zubawa mutumin ido Dan amatse yake dason jin ina matarsa take.
Kallon bulama dattijon yayi kafin yajuyo yakalli 'dansa dake bayansa cikin wani yare yayi masa magana kafin cikin hausarsu da bata fita yace,
Dama yatashi baka fadaminba kutti ?
Bai dadeba da tashi baabah magani natsaya bashi kafin naje kiranka saigashi kadawo.
Kallon bulama baaban yayi yace,
Sannu da kaji,yanzudai babu inda yakema ciwo ko?
Cikin qarfin hali yace,
Banajin komai yanxu qafardaice idan na motsata da 'Dan zafi,
Nagode sosai baabah amma Dan Allah ina asma'u mata.....
Kwnatarda hankalinka matarka nanan tareda kai saidai itama tayi jinya ta rasa cikin jikinta amma ta warke sosai.
Ajiyar zuciya yasake a6oye sbd ba qaramin dauke numfashi yayiba Dan gudun jin muguwar amsa.
Kutti ne yasake shigowa dakin wannan karon Asma'u na bayansa bakinta daukeda siririyar sallama.
Qura mata ido yayi sanye takeda kayan saqi irin nasu da wani juyayyen 'dankwali dako kanta bai rufe dukaba tayi wani irin mummunan baqi ta rame gabaki 'daya kamanninta sun fara sauyawa
Wani irin tausayinta Dana kansa ya rufeshi amma dai tunda sun tsira kuma suna cikin qoshin lafiya daidai gwargwado to alhmdllh.
Cikin sanyin jiki ta durqusa qasa tace,
Ina wuni baabah.
Lafiya lafiya mai sunan innejo mijinki ya farka daga yanxu kar asake kuka Dan ba'a kuka agidan baabah namiki uzirine kema.
Duqar dakai tayi cikin sanyi ta 'daga kai sbd akwanakin datayi agidan taga dokoki da sabbin alamuran rayuwa a gidan da mutanen garin wanda cikin qanqanin lokaci ta fahimci tsantsar jahilci da rashin wadataccen ilimin addini suke ciki Dan acikin duhu suke sosai.
Fita baabah yayi kutti yabi bayansa ta 'dago kai ahankali takallesa sai kawai tasaki qaramin kuka ahankali tareda toshe bakinta.
Hannu yamiqa yajawota kusadashi ya rungumeta shima daurewa kawai yayi amma yasan gararin rayuwa yasamesu.
Rarrashinta yayi daqyar yana cewa,
Asma'u kiyi hkr insha Allah komai zai daidaita Dana sake warwarewa zamu koma gida mu fuskanci su......
Kallonsa tayi amatuqar razane tana girgiza kai tace,
Yaya Dan Allah mubar maganar komawa yanxu kwata kwata nan inda muke wani yankine dabashida suna acikin wani lungun daji mai nisa daya ruwa masu yawa ya raba tsakaninsu da Nigeria dakuma wasu qasashen,
Sunada kwanciyar hankali duk da suna cikin tsananin duhun ilimi da rayuwa,
Jin dadi ba komai bane idan ga kwanciyar hankali da Wanda kakeso,
Bamuda uwaye ko 'daya duk ankashesu su yakurah komawarmu yanxu zamu saka rayuwarsu acikin hadarine suma,
Mu gwada bawa rayuwa wani chance anan sbd kwanciyar hankali da nutsuwa,
Mubari gaba idan komai ya Dade da shidewa saimuje da zuriar da Allah zaibamu anan cikin kwanciyar hankali.
Shiru yayi yana kallonta sbd tagama kashe masa jiki tunowa da mutuwar iyayensu kuma tabbas komawarsu saka rayuwarsu yakurah ne ahadari.
Ganin yana tambabar yarda da zancenta yasa hawayenta tsananta cikin kuka tace,
Yaya kadaina tuno dukiya da rayuwarmu tabaya sbd rayuwa dakai anan yafimin komawa cikin daular dazata saka mu rasa juna.
Tsananin tsoro da figicin datake cikine yasa yayi saurin rungumeta yace,
Asma'u zamanki cikin kwanciyar hankali yafimin wata dukiya da daular rayuwa.
Satinsa biyu da farfadowa yafara miqewa kutti ne keta faman dawainiyar kula dashi
Ahankali yake koyan tafiya da sanda har waje suke fita suna zago qauyen Wanda tsaf yagama gano tabbas cikin duhun rayuwa suke sbd dajine zallah saidai akwai niima kasancewar zagaye sukeda ruwa.
Asma'u tuni tasaki jiki da matan gidan zuriar baabah Dan tuni aka ware musu fili acikin gidan da nufin bulama na warkewa yaje ya sassaqo icce ya Gina musu dakinsu acikin gidan.
Cikin ikon Allah ya warke sosai bai tsaya wata wataba yafara binsu kutti daji baji ba gani ya zage yazama nimiji sbd dolene yasaba da baqar wahala sbd itace rayuwar garin gashi garin koina hakine mai shegen tsawo Wanda wani gurinma idan kana tahowa baka ganin mai tahowa.
Cikin sati uku ya kammala musu dakinsu ita kuma asma'u matansu suka koya mata kara taringa binsu suna yowa tare harta hada musu gadansu na kara da tabarmar saqi.
Ahankali suka saje suka zama 'yangari suma baabah yabasu sunan zuriarsa kasancewarsa shine shugaba agarin nan kowa agari suka sakasu cikin zuriar gidan baabah.
Duk wata wahala ta rayuwa sun iya sunsaba yanxu sbd sun tasarwa shekara biyu agarin
Kwata kwata kamanninsu sun tashi daga nada sunkoma wasu kamannin daban duk wani kyau da tsari suncireshi sunkoma munana kamar sauran 'yan garin
Iliminsu na addini dasukazo dashi ya haskaka qauyen sbd sosai suka qararda 'yan qauyen yanxu ba laifi ilimin addini yadan yadu Dan yanxu wasunsu na wankan janaba idan sun sadu da iyalansu.
Suna cikin kwanciyar hankali sosai sbd ana qaunarsu har mantawa akeda su 'din ba asalin nan bane tuni aka zama daya,
Asma'u ma tuni tashiga jerin surukan gidan baabah babu bambamci
Matar kutti MAMANI ce kawai ma suke samun matsala wasu lokutan sbd kishin matan sauri.
Shekaru sunja sosai manyanci yafara kamasu amma har lokacin babu haihuwa sai 6ari takeyi data samu ciki kusan 6arinta biyar gashi girma yazo musu.
Lokacinda baabah yabuqaci bulama ya qara aure bai musaba sbd bin umarnin baabah din
Haka aka hadasa da wata 'yar maqocinsu sbd shi baabah 'yayansa mata takwas duk sunyi aure.
Tuni bulama ya duqufa aikin sassaqo itace ba dare ba rana sbd yiwa kantali 'dakinda zaisata idan anyi auren danma wata uku aka dibarwa bikin sbd yasamu yin dakin cikin nutsuwa.
Cikin ikon Allah asma'u Ashe tanada shigar ciki har wata biyu amma tayi shiru sbd kar ayi tunanin fasa auren Dan ko yanxu tana tunanin bazai tsayaba.
Sauran sati biyu bikin cikin na wata biyar tuni yafito kowa yafahimci cikine da ita nan murna ta kaure sbd cikinta baita6a wuce wata biyu zuwa ukuba.
Duk da haka tace kar bulama yafasa auren ayi kawai ta yanda zai samu 'yaya da yawa tunda yafara manyanta ba haihuwa,
Hakan datayi yaqara kawo fahimta da shaquwa tareda qaunarta ga matanen qauyen tuni aka fara shagulgulan biki irin nasu na al'adarsu.
Ana saura kwana biyu 'daurin aure da tsakar dare asma'u ta fito fitsari ta nufi bayinsu na kara dake baya na kowa da kowa na gidansu
Tayi tagama harta juya saitaga kamar tana hango hutattaki na tahowa cikin qauyen ta bude idanu da kyau saitaga tabbas kamar mutane ne da yawa ke shigowa qauyen.
Sakin butar qasar hannunta tayi ta nufi bukkarsu da sauri tashige jikinta na rawa ta tayarda bulama,
Cikin sauri da magagi yatashi Dan yadauka cikinne yasamu matsala yana kallon cikinta da sauri yace,
Innaje lafiyanki kuwa?sbd shine sunan datun zuwansu ake kiranta dashi sbd sunan mahaifiyar baabah ce tuni aka manta sunan asma'u.
Murya na matuqar rawa tana kallon qofa qasa qasa tace,
Mutane ne da hutattaki suka shigo qauyen nan na hangosu kuma......
Ihu da hayaniyarda qauyen ya 'dauka ne ya katse maganarta suka kalli qofa afirgice tayi saurin cakumosa tana cewa,
Kajiko wlh mutane suke kashewa...
Zabura yayi ya miqe tareda damqo hannunta suka fito tsakar gidanda kowa yafito cikin tashin hankali da firgici.
Baabah cikin tsananin firgici da tashin hankali yace,
Dukkaninku kubi ta bayan gari ku gudu karku tsaya saikun kai iyakar ruwa Ku shiga Ku lafe qasan ruwa masu kamen mutane ne su sayar wata qasar amatsayin bayi.
Gaban bulama da innaje ya buga da mugun qarfi ya qara damqe hannunta tareda kallon fuskarta yace,