← Book details Raina Kama Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 73 OF 76

Sashe 73

Raina Kama Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Tunda ta fito daga bedroom d'inta idon Galadima a kanta, fitowarsa kenan daga wanka sanye da bathrobe da k'aramin towel a hannu yana tsane ruwan kansa zuwa fuska da wuya, daina tsane ruwan yayi yatsaya kallonta ta cikin Computer d'in, harta shigo falonsa, tad'anyi kalle-kalle da lakatar center table d'in falon da d'an yatsa, da alama tana duba ko da dattine, idonsa yad'an lumshe yana lasar lips, yabar gaban Computer d'in zuwa ga mirror, zamansa babu dad'ewa tayi knocking k'ofar tare da sallama, kamar bayaso ya amsa mata, ko kad'an bata wani jisaba, Dan haka ta harari k'ofar sannan ta bud'e ta shigo.
Ko motsi baiyiba daga inda yake, saima cigaba da shafa mansa dayayi, itama batareda ta kallesa ba ta wuce zuwa ga bed d'insa tana fad'in “yalla6ai barka da asuba”.
Yanda tayi wani masifar basar dashi saiya d'an waigo ya kalleta, sa6anin da da yake kallonta ta cikin mirror. Zanin gadon ta cire hankalinta kwance, ta wuce ga wardrobe nashi ta d'akko wani tazo tana k'ok'arin shinfid'awa.
Mik'ewa yay ya tako gareta.
Jinsa akwai nayi a kaina, amma ban lura da sanda yabaro gaban mirror d'inba, k'amshin sabulun dayay wanka dashi da man days shafa duksun addabi hancina, na d'ago gaba d'aya na ina gyara mayafina domin ya rufemin k'irji da k'yau, saboda kayan babu laifi sun kamani, wajen yakuma cika sakamakon shayarwa. Dab dani yake a she, koda na mik'e sainayi kamar zan fad'a masa a jiki, nadai samu nad'an jaa baya ina tunzura baki, taku d'aya yayi yakuma matsoni, na matsa nima, shima ya matso, hardai muka kai k'arshen bango, kad'an ya rage na yandda Prime dake saman drowan gefen gadon, Wanda hoton Y'an uku ne yasa akayi ya ajiyeshi a wajen, na kalla ina gyara masa zama cikin d'an rankwafawa kad'an, hakkane yabama gyalen damar kuma zamewa, batareda na luraba na tsaya sosai, nad'an 6ata fusaka ina fad'in “yalla6ai lafiya kuwa?”.
Luuu yay da idanu saikuma ya bud'e a kaina yana cizar lips, ganin ya tsurama waje d'aya ido a jikina saina kalli wajen, baki na bud'e nakama gyalen zan rufe k'irjina da sauri ina tura baki.
Caraf ya rik'e hannun, zan saka d'ayanma shima ya rik'esa, sosai na had'e fuska idona na tara kwalla, kuma matsoni yayi sosai, ya rankwafo da kansa saitin k'irjina, rufe idona nayi ina k'ank'amesu sosai saboda tsoron mizaiyine haka?.........
Bankai k'arshen tunanina ba naji saukar iska a wajen, a hankali na bud'e idona, sainaga Ashe gyalen yake hurawa da iskar bakinsa danya bud'e sosai, kunya ta kamani, dan rabin k'irjin duk abid'e yake, wuyan rigar ya cika girma.
Wata muguwar girgiza nayi, had'eda shock a lokaci d'aya, saboda saukar nutsatstsiyar Sumbata danaji a wajen, babu shiri na maida idona na lumshe ina sauke ajiyar zuciya cikin shashsheka da nima bansan nayiba.
Hakan ba k'aramin yamutsa jinin Galadima yayiba, ya d'ago yana matsoni jikinsa sosai da maida hannuna duka baya ya rik'e da hannu d'aya, na manne da jikinsa sosai. K'asa nayi da kaina saboda wata matsananciyar kunya data ratsani da mamakinsa, murmushi ya saki, Wanda tundaga zuciyarsa ya taho, Dan naji alamar hakan ta k'irjinsa, ya wani kuma maida muryarsa very slowly cikeda k'asaita yace, “yalla6iya dama kinada lafiya haka?”.
Bansan na d'ago kai da idoba na kallesa, baki bud'e nace, “kamarya? Dama nace maka banida lafiya ne? ni kabarni nayi aikina inada abunyi”. ta k'are maganar da kauda kai gefe tana tura baki.
Gira d'aya ya d'age sama, cikin ta6e baki yasa yatsu biyu ya maido fuskata Inda take, yace, “kin tabbatar kinada lafiya?”. Yay maganar yana d'aura yatsansa kan la66ana da zagayasu a hankali.
Yanzunma tilas na lumshe ido, jikina harya fara tauma, zuciyata kam sai fat-fat take tamkar zata faso k'irji ta fito.
Gangaro da yatsansa yafarayi daga saman bakina zuwa wuyana har yazo k'irijina.
Bansan nafara kamo addu'a inayiba azuciyata, gashi na kasa bud'e idanu, muryata na rawa nace, “please yalla6ai k...ka...kabari”.. Uffan bai ceba, idonsa akan fuskarta yana murmushi da taunar lips, kuma bai bar abinda yakeba har saida ya dire saitin da zuciyata take, yace “ita wannan miyasata fargaba?”.
Bud'e ido nayi a hankali dan naga miyake nufi? Na kallesa, ya nunamin k'irjina da ido, a d'arare na kalla inda yatsan nasa yake, na had'iye wani yawu dak'yar ina fad'in “babu komaifa, kaga yara zasu iya kuka ina nan fa”.
“Uhmyim” yafad'a yana d'auke yatsansa daga saman k'irjina yana maidawa kan k'uguna, ya tura hannunsa cikin rigata cikeda wani salo, hannuna nafara yunk'urin kwacewa, saiya tsaya kawai yana kallona, saida nayi harna jigata kafin yayi wani munafikin murmushi, ya matso da k'uguna da k'arfi ya had'e da jikinsa, saida naji zafi na yamutsa fuska da cewa “Uhchhh! Yalla6ai ciwo”.
“Da gaske?”. ‘yay maganar cikin matso da fuskarsa dab da tawa tamkar zai had'e bakinmu, idonsa cikin nawa yace, “kinsan mizan baki?”.
Kaina Na girgiza masa kamar wata sokuwa.
Hannunsa Yakuma turawa cikin rigata har zuwa gadon bayana, a hankali yace, “k'yauta”.
“K'yauta kuma? Tami to?”.
K'ala baice daniba ya juyani ta hanyar murza k'uguna ya maidani saitin gadon yana lankwasani a hankali, yayinda shikuma yake biyoni idonsa kan lips d'ina danake motsawa amma maganar ta gaza fita.
Muna gab da kaiwa gadon ya saki hannayena ya tallafe bayana da hannunsa, d'ayan kuma yana rik'e da k'uguna har yanzun, ahaka muka fad'a saman gadon, saidai bai sakemin nauyinsaba sosai, koda ya fad'o jikina banji zafi mai tsananiba, yay min runfa da faffad'an k'irjinsa yana matso da face nashi daf da tawa. cikin wata iriyar murya mai sanyi da k'asaita yace, “bud'e ido ki gani”.
Ban musaba na bud'esu, sai cikin mayun nasa da har yau launinsu yakeda sirkin jaa, duk yanda naso fiddawa na kasa, dan ya hanani wannan damar, saima wasu abubuwa danaga tamkar yana zubawa cikin idona, batareda na fargaba na shagala nima nabar yunk'urin janye nawa. Munkai tsawon mintuna a haka, saida ya tabbatar nagama zuwa hannunsa sannan ya d'ora tattausan lips d'insa akan nawa ya fara sarrafasu cikin tsantsar nuna yana tare da kewa da bege.
Ni munaya naga ta kaina, bansan ya akayi galadima yaci galabar samun kainaba, lallai shid'in yanada wani baiwar iya sarrafa mace a yanda yaso, ya mantar dake wacece ke balle daga ina kika fito, yakan basar tamkarma baisan micece wata soyayya ba, duk kuma randa kikazo hannunsa zaki tabbatar yacika namiji, Dan asalin jinin Malam bahaushen Na yawo ajikinsa, dukda kasancewar wayayye kuma bai girma cikin k'abilarsa ba, yakan maida hankali a harkokinsa, randa kuma soyayyar ta motso yabata muhimmanci Na ban mamaki (Matan hausawa konayi k'ayya ba hakan mazan hausawa sukeba😂?) (Shiyyasa Muke cewa basu iya soyayya ba🤭🤣⛹🏻‍♀).
Sosai na shiga bashi dukkan goyon baya harda saka hannayena na zagaye bayansa dasu...........

😨yaukuma su Oga Galadima an tina da sadaki😌🤭😂.
Chapter 73 · 0% Book details