Sashe 72
Raina Kama Part 2 Complete Hausa Novel · about 4 min read
*Kudai k'ara hak'uri dani, nasan a zak'e kuke da sonjin Galadima ya fara caskale, komai a sannu-sannu ne, dama ba tufk'ar keda wahala ba warwarar, babu abinda yakai k'arshen Novel da saka ciwonkai irin k'arshe, musamman ma mai sark'ak'iya, idan kuka cigaba da hak'urin bina kamar yaune komai zai k'are, shiyyasa nakebi daki-daki yanda kuma zaku gamsu cikin sauk'i.*
_lallai Comments naku nasakani nishad'i, musamman addu'oin Ku gareni ni da mahaifina😭, harma nakan Gaza sanin yanda zan nuna muku jin dad'ina, amma ina kallon kowa wlhy, saidai idan bana cikin group d'in kuwa, ALLAH yabar zuminci, ina yinku irin Trillion's d'innan, I love you all wujiga-wujiga wlhy🥰🥰🥰🥰😍😍😍😍😘😘😘😚😅🤝🏻🤝🏻👍🏻🤸🏻♀_.
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭🙏🏼
[7/19, 4:48 PM] Aysha Galadima: *_typing📲_*
💡 *_HASKE WRITERS ASSO....._*
*_♦RAINA KAMA.....!!♦_*
_(Kaga gayya)_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
~Book 2~ 👉🏻3⃣0⃣
................Galadima daskarewa yay a zaune, gaba d'aya magudanar jininsa tana neman Gaza aiki, saboda jininsa a daskare yake, dai-dai da bugun zuciyarsa salon datake bugunta da banne a yanzu, lallai masu kiran mata masu k'arancin *TUNANI* a zahiri sune masu k'arancin tunanin, lallai mata suna suka Tara, akwai mata akwai mata maza, juye-juye yay tayi a gadon ya kasa ta6ukama kansa komai, barci ya k'auracema idonsa, d'aya bayan d'aya Brain nasa ke markad'a maganganun Munaya dalla-dalla, wani murmushi yasaki yayinda yakai hannunsa yana shafo kwantaccen sajensa zuwa gemu, dukkanin bincikensa akan dai-dai yake, saidai rashin tsoron Munaya da kaifin basirarta ya matuk'ar k'ayatar dashi, ya tashi zaune yana jawo laptop ya kunna, saiga su Munaya sun bayyana a itada yara da Samha a kan gado, saidai yanda ya lura ba barci takeba itama, Dan tana d'an girgiza k'afarta daga kwancen. tsayin wasu mintuna ya kashe tareda mik'ewa ya d'auro alwala, abin salla ya shimfid'a ya fara gabatar da nafila kamar yanda ya saba inhar yanada lafiya.
********************
Yau likitocin Abie dasu Momma suna cikin farin ciki, saboda k'afarsa ta dama sun wayi gari tana motsawa, bayan gwaje-gwaje suna tabbatar da canjin da aka kuma samu a dukkan halittun ga66ansa, yau daga shi har Momma harda kuka, tako rungumeshi cikin tsantsar farin ciki da godiyar ALLAH, jakadiya sai fita tayi jiki na rawa.....
Galadima na tsaka da salla kira ya shigo wayarsa, koda ya idar saiya share, har yana masifa a ransa wane ke kiransa a wannan time d'in bayan yasan shi mai iyaline (🤣 kaga mai iyali😜👍🏻).
Ganin dai baza'a barsa yaji da abinda ya damesa ba saiya d'auka a masife da nufin kashewa, kad'an ya rage ya aikata hakan sai yaga Ashe Momma ce, mugun zaro idanu yayi, jikinsa na rawa
yay picking video call d'in, Momma ce ta bayyana tana sharar kwalla, har taune harshe yake wajen fad'in “Momma mike faruwa ne?”.
Ganin ya rikice saita hau dariya da share kwalla tana masa bayani, ta matsa kusada Abie ta had'asu, yaukam dai Galadima harda k'ananun hawaye yayi Dan dad'i, gashi yau yaji muryar Abie d'insa tafito sosai ba laifi. Sunja lokaci suna waya, har kud'in wayar Momma ya k'are sannam suka hak'ura, baibi kiranba yacigaba da mik'a godiyarsa ga ALLAH. ranar dai zumbur akan abin sallah yayisa, sallar asubahi ma a d'aki yayi sannan ya samu ya kwanta, barci mai nauyi kuwa ya kwashesa.
Da shirye-shirye Munaya ta tashi, dukkan abinda zasu buk'ata tagama tanadar musu itada yara, Samha dai tayi tagumi tamkar zatayi kuka.
Bayan anma yara wanka Munaya ma tayi sai ta zauna yin break fast, suna d'an hira jefi-jefi da laraba dake ma y'an uku shiri cikin wasu kayan sanyi masu laushi.
A kullum Munaya kan tsarkake sunan Ubangiji idan ta kalli yaranta, takanyi mamakin anya kuwa daga jikinta suka fito? idan ta tuna a yanda mahaifinsu ya Samar dasu takanyi murmushi da cizar lips (copy copy😜😂).
Duk abinda takeyi laraba na lura da ita, Munaya na birgeta sosai, Dan idan tana wani abun takanyi tunani kodai Munaya jinin sarautace? Dan salonta da takunta tana kamada na mashahuran y'ay'an sarakuna masu aji da Jan aji, cikin hikima irin tasu ta manya tace, “Ranki ya dad'e ko Baban y'an uku yatashi? Naga bakije dubashiba, gashi tun d'azun naga ankawo Karin kumallo, kuma since shima sunkai NASA amma baya falo.
Munaya tad'an Sosa k'eya tana murmushi, tace, “eh iya, ban saniba koya tashi, amma bara na lek'a na ganni”.
“yauwa ko kefa ranki ya dad'e”.
d'aukar k'aramin mayafi tai ta fita, sanye take cikin sket da riga na wani yadi mai kama da boyal Orange color, an masa kwalliyar surfani kad'an da stones da milk . Sai mayafinta siriri ya kasance milk shima, tayi k'yau sosai gashi tasha d'aurin zarah buhari😜.
_lallai Comments naku nasakani nishad'i, musamman addu'oin Ku gareni ni da mahaifina😭, harma nakan Gaza sanin yanda zan nuna muku jin dad'ina, amma ina kallon kowa wlhy, saidai idan bana cikin group d'in kuwa, ALLAH yabar zuminci, ina yinku irin Trillion's d'innan, I love you all wujiga-wujiga wlhy🥰🥰🥰🥰😍😍😍😍😘😘😘😚😅🤝🏻🤝🏻👍🏻🤸🏻♀_.
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭🙏🏼
[7/19, 4:48 PM] Aysha Galadima: *_typing📲_*
💡 *_HASKE WRITERS ASSO....._*
*_♦RAINA KAMA.....!!♦_*
_(Kaga gayya)_
*_Bilyn Abdull ce🤙🏻_*
~Book 2~ 👉🏻3⃣0⃣
................Galadima daskarewa yay a zaune, gaba d'aya magudanar jininsa tana neman Gaza aiki, saboda jininsa a daskare yake, dai-dai da bugun zuciyarsa salon datake bugunta da banne a yanzu, lallai masu kiran mata masu k'arancin *TUNANI* a zahiri sune masu k'arancin tunanin, lallai mata suna suka Tara, akwai mata akwai mata maza, juye-juye yay tayi a gadon ya kasa ta6ukama kansa komai, barci ya k'auracema idonsa, d'aya bayan d'aya Brain nasa ke markad'a maganganun Munaya dalla-dalla, wani murmushi yasaki yayinda yakai hannunsa yana shafo kwantaccen sajensa zuwa gemu, dukkanin bincikensa akan dai-dai yake, saidai rashin tsoron Munaya da kaifin basirarta ya matuk'ar k'ayatar dashi, ya tashi zaune yana jawo laptop ya kunna, saiga su Munaya sun bayyana a itada yara da Samha a kan gado, saidai yanda ya lura ba barci takeba itama, Dan tana d'an girgiza k'afarta daga kwancen. tsayin wasu mintuna ya kashe tareda mik'ewa ya d'auro alwala, abin salla ya shimfid'a ya fara gabatar da nafila kamar yanda ya saba inhar yanada lafiya.
********************
Yau likitocin Abie dasu Momma suna cikin farin ciki, saboda k'afarsa ta dama sun wayi gari tana motsawa, bayan gwaje-gwaje suna tabbatar da canjin da aka kuma samu a dukkan halittun ga66ansa, yau daga shi har Momma harda kuka, tako rungumeshi cikin tsantsar farin ciki da godiyar ALLAH, jakadiya sai fita tayi jiki na rawa.....
Galadima na tsaka da salla kira ya shigo wayarsa, koda ya idar saiya share, har yana masifa a ransa wane ke kiransa a wannan time d'in bayan yasan shi mai iyaline (🤣 kaga mai iyali😜👍🏻).
Ganin dai baza'a barsa yaji da abinda ya damesa ba saiya d'auka a masife da nufin kashewa, kad'an ya rage ya aikata hakan sai yaga Ashe Momma ce, mugun zaro idanu yayi, jikinsa na rawa
yay picking video call d'in, Momma ce ta bayyana tana sharar kwalla, har taune harshe yake wajen fad'in “Momma mike faruwa ne?”.
Ganin ya rikice saita hau dariya da share kwalla tana masa bayani, ta matsa kusada Abie ta had'asu, yaukam dai Galadima harda k'ananun hawaye yayi Dan dad'i, gashi yau yaji muryar Abie d'insa tafito sosai ba laifi. Sunja lokaci suna waya, har kud'in wayar Momma ya k'are sannam suka hak'ura, baibi kiranba yacigaba da mik'a godiyarsa ga ALLAH. ranar dai zumbur akan abin sallah yayisa, sallar asubahi ma a d'aki yayi sannan ya samu ya kwanta, barci mai nauyi kuwa ya kwashesa.
Da shirye-shirye Munaya ta tashi, dukkan abinda zasu buk'ata tagama tanadar musu itada yara, Samha dai tayi tagumi tamkar zatayi kuka.
Bayan anma yara wanka Munaya ma tayi sai ta zauna yin break fast, suna d'an hira jefi-jefi da laraba dake ma y'an uku shiri cikin wasu kayan sanyi masu laushi.
A kullum Munaya kan tsarkake sunan Ubangiji idan ta kalli yaranta, takanyi mamakin anya kuwa daga jikinta suka fito? idan ta tuna a yanda mahaifinsu ya Samar dasu takanyi murmushi da cizar lips (copy copy😜😂).
Duk abinda takeyi laraba na lura da ita, Munaya na birgeta sosai, Dan idan tana wani abun takanyi tunani kodai Munaya jinin sarautace? Dan salonta da takunta tana kamada na mashahuran y'ay'an sarakuna masu aji da Jan aji, cikin hikima irin tasu ta manya tace, “Ranki ya dad'e ko Baban y'an uku yatashi? Naga bakije dubashiba, gashi tun d'azun naga ankawo Karin kumallo, kuma since shima sunkai NASA amma baya falo.
Munaya tad'an Sosa k'eya tana murmushi, tace, “eh iya, ban saniba koya tashi, amma bara na lek'a na ganni”.
“yauwa ko kefa ranki ya dad'e”.
d'aukar k'aramin mayafi tai ta fita, sanye take cikin sket da riga na wani yadi mai kama da boyal Orange color, an masa kwalliyar surfani kad'an da stones da milk . Sai mayafinta siriri ya kasance milk shima, tayi k'yau sosai gashi tasha d'aurin zarah buhari😜.