Sashe 31
My Enemy Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Razhdeen jin a wurin aiki suka samu matsala yasa shi cewa "Rakesh ne ya kamata ya fara neman maslaha domin Ni ne sama da shi, kuma bugu da ƙari a wurin aikin ne ba'a ordinary place ba..."
Daddy ya ce "Good my best, to shi Abbah ku yayi laifi amma girman kai yasa ya kasa neman sulhu tin tsawon shekaru domin tin ina Nigeria da zama yanzu shekara 23 kenam, i swear to God in har ya zo ya nemi sulhu zan yafe masa tunda a ƙasa na yake..."
Jinjina kai Razhdeen yayi sannan ya ce "but meya haÉ—a ku?..."
Daddy ya ce "tin a Nigeria nine Ogansa, sun fita aiki yaje ya jefar da bindigarsa, ganin ina mutunci sosai da shi kuma a lokacin abokai muke sai dai igiyar mu ba ɗaya ba yasa na ce sai dai yayi abu biyu na ɓatan gun a wurinsa, zaɓi biyu ko yasa hannu a takardar Apologize letter ya bada haƙuri kenam albarkacin ina tare da shi, inda ace wani ne daban dole sai ya biya ko kuma a kulle shi, sannan nace ko ya biya kuɗin gun in yaso ya biya rabin kuɗin ni kuma saina taya shi biyan rabin shin banyi masa halacci ba ? to a lokacin sai ya ɗauki takardar bada haƙuri ya yage a gaba na sannan ya sanar mun cewa wai ina so na tozarta shi ne yasa na bashi takardar saka hannu, sannan ya ce ba zai biya kuɗin ba tinda wurin yaƙi yake kuma a lokacin anji masa rauni a ƙafa daƙer yake iya tafiya a lokacin, mahaifinku ya gama mun rashin kunya sannan ya fice a office ɗina yana ganin bazan iya koransa daga aikin soja ba amma kada ya manta nima fa inada Oganni, bayan kwana biyu ban san ya akayi ba ashe sauran shuwagabannin sunji labarin abinda ya faru na ɓatan gun mai bala'in tsada hakan yasa suka sa aka kamo mahaifin ku suka kulle shi na tsawon wata uku, hakan ma Ni nayi shige da fice nasa aka fito da shi daƙer domin tsawon zaman da zai yi a kulle tsawon shekara uku ne amma saboda jajircewar da nayi yasa na fito da shi a cikin wata uku, a lokacin ba ƙaramin kashe kuɗi nayi ba, dukiyata haka na ɗauka ina zubar da su duk a saboda mahaifinku ya fito daga uƙubar da yake,
Ashe shi a tunaninsa nine nasa aka kulle shi, amma bai san Ni nayi ƙoƙari na fito da shi ba domin hanawa nayi a sanar da shi har yau bai sani ba, kuma wallahi Ni babu yanda za'ayi nasa a kulle shi duk girman laifin da ya mun domin tin muna primary muke tare, muka yi Junior tare har muka yi secondary, daga nan muka rabu na je nayi deegre da master ɗina a anan ƙasar U.S na soldier,
kuma na riga mahaifinku shiga soja bayan wasu shekaru shima ya shiga, bayan ya fito daga maƙarƙama ya same ni anan ma ba ƙaramin matsala muka samu ba abunda yasa na biye masa kuma shine ya ƙirani da Arnen banza kuma ina mazannin Ogansa, daga lokacin na fusata munyi faɗa sosai daƙer aka raba mu, har an bashi takardar barin aiki saboda yayi faɗa da Ogansa nasa aka dawo da shi wurin aikinsa, kuma matakin da yake yanzu na chief Of Army's shine matakin da nake a lokacin, bari na nigeria bayan an ƙara mun matsayi aka dawo dani nan ƙasar Austrolia a wani za'a bada matsayi na a nigeria nasa aka bawa mahaifinku duk zaman gavan da muke, amma har yau bai sani ba,
Sannan kai kuma a lokacin da za'a ɗauki sojoji anan ƙasar na bada sunanka aka aika maka can Nigeria nasan har yau mahaifinka bai san cewa ni ne na ɗauke ka ba, sannan na kai ka matsayin da a lokacin baka kai kaje ba, kuma sai akayi sa'a kana aikin da ya kamata, na kuma ɗauke ka tamƙar ɗan dana haifa, nake jan ka a jiki har muka shaƙu sosai ka kuma ɗauki nan gidan tamkar gidanku,
Kuma dake daman tin kuna yara kai da twins ɗinka Roshan kuka shiga zuciyata, ina masifar son twins a rayuwata, ko zan yi gava da mahaifinku da kuma sauran to ku kai da Roshan bazan taɓa ɗaukar ku a haka ba,
Daga lokacin nasan cewa Christal sun fi musulmi haƙuri da juriya da kuma tawakkali duk da nasan a cikin musulman ba duk haka bane, to kaji dalilin samu matsala ta da mahaifinku...."
Jinjina kai Razhdeen yayi domin a halin yanzu bashi da bakin magana tinda kowa yasan Abbah ne bashi da gaskiya, kuma Chief Of Defence yayi musu ƙoƙari sosai ya yi halacci ba ɗan kaɗan ba....
Duk maganganun da Chief yayi ashe Razhdeen yana yin recording domin tin kafin nan ma yasan Abbah ne da laifi, yayi recording ne saboda akwai lokacin da zai kunna wa Abbah ya ji irin alkhairi da Abokin gavan sa yayi musu a lokacin da yake cikin gava da shi, domin Razhdeen ba lallai ya iya bayyanar da wannan bayani ba hakan yasa yayi recording...
Madam Parveen ta ce "Allah ya dai-dai ta tsakanin ku tinda yanzu kun fara haÉ—a zuriya É—aya..."
Daddy ya ce "damuwa ta bawai Auran yarinyar da Mohandas yayi ba ne, babban damuwar shine guduwar da yayi kuma Ni har cikin zuciyata bana son musulunci..."
Madam Parveen ta ce "Ohhhh ka manta ranar abunda kace?..."
Daddy ya ce "what?..."
Ta ce "ka ce inda ace Daughter ka Amreesh tana nan da ka Aurar da ita a Razhdeen,
shin ba haka kace ba?..."
Rakesh yana zaune ya ce "ey tabbas duk muna nan har shi kan shi M.G Razh..."
Razhdeen dai girgiza kai yayi yana ƙwaƙulo murmushi domin tin lokacin da aka haifi Amreesh Chief yayi alƙawarin ta a Razhdeen, kuma shima Razhdeen yaso Amreesh tin tana yarinyar ta, saboda ita kullum yake zuwa gidan su tin suna Nigeria kafin Abbah da Daddy su samu matsala,
Amreesh ba ƙaramin shiga cikin zuciyar Razhdeen tayi ba, tin daga lokacin yayi alƙawari a kansa cewa babu yarinyar da zai Aura in ba Amreesh ba, ya ɗau alƙawarin zai jira ta har ta girma, yana da ƙwarin gwiwa sosai akanta domin Daddynta shima ya sanar cewa yayi Alƙawari idan Amreesh ta girma zai sa ta musulunta sannan ya Aura mata Razhdeen ya kuma cewa da sharaɗi ɗaya,
A lokacin kowa yana son jin wani irin sharaÉ—i ne wannan kuma har Abbah mahaifin Razhdeen shima ya amince indai har zata musulunta zai amince Razhdeen ya Aure ta.
Daddy ya sanar cewa "yana son Amreesh tayi aikin soja itama..."
Razhdeen ya amince da batun domin shima yana son macen soja...
Har zuwa yanzu akwai photunan Amreesh da yawa a wurin Razhdeen tin tana yarinya Æ´ar shekara uku...
Gyaran murya Daddy ya yi sannan ya ce "idan na ɗau alƙawari bana karyawa, ƙudiri na har yanzu yana nan, ko a yanzu Allah ya bayyano mun da Amreesh zan Aurar da ita a Razhdeen ne..."
Daddy ya kalli Razhdeen sannan ya ce "M.G kar fa kace abinda ya hanaka yin Aure saboda Amreesh ne..."
Jikin Razhdeen ne ya yi sanyi haka yake jin zuciyar sa tana bugawa, lokaci guda fuskar Amreesh ya fara masa gizo lokacin da take yarinya ga kalar dariyar ta irin na yara sai ƙyalƙyalewa take da dariya a yayinda yake lilata a lilon wasan yara,
wani irin haÉ—iyar yawu yayi sauran kaÉ—an hawaye ya gangaro masa yayi saurin goge wa.
Kowa a wurin ya lura da damuwar da Razhdeen ya shiga lokaci guda kuma an san duk akan Amreesh ce domin kowa yasan tsananin so da ƙaunarta da yake...
Razhdeen ya kalli Daddy sannan ya ce "har yau har gobe ina tsananin ƙaunar Reesh, ina son Reesh nasa a raina itace matar da zan Aura kuma har kullum ita nake kalla a matsayin nan, hakan yasa babu wata mace a gaba na, babu macen da nasa a raina cewa zan Aura har yanzu, kullum mafarki na da tunani na shine Reesh zata dawo gare ni ne, har yau ban daina neman ta ba, ina aiki na amma kuma ina bincikar yanda take,
har yanzu ban yadda cewa Reesh ta mutu ba, na rantse da sarkin dake busa mun numfashi wallahi tallahi Reesh tana nan a raye, har yanzu ɓangare guda na zuciyata wanda na sadaukar wa Reesh tana kan bugawa hakan na nufin Reesh tana nan a doron duniya,
zuciyata gida biyu ta kasu ɓangare guda na Reesh ce ɗayan ɓangaren kuma...."
Lokaci guda ya tuno da Ƴar Amana videon ta daya kalla ne ya faɗo masa a rai sai kuma yake hasasho fuskar ta,
Girgiza kai yayi cikin sassanyar murya ya ce "gaba É—aya zuciyata ba tawa bace...."
Lokaci guda hawaye duk ya wanke masa fuska, a ruɗe ya miƙe tare da nufan hanyar fita,
Madam Parveen a rikice ta ce "Razhdeen abinci kazo mu ci kar ka tafi da yunwa....."
Lokaci guda itama ta kife ƙasin carpet tare da rausa uban ihu tana faɗin "ku nemo mun Amreesh ɗin ta, tana raye wallahi, Allah yasa tana rayeee, wayyo Amreesh ɗinta...."
Daman tana maƙale da kukan ta ganin bazata iya riƙe wa ba yasa ta fara kuka na gaske,
Rakesh ne yayo kanta ya É—ago ta yana rarrashinta shima yana kukan,
Daddy shima a cikin damuwa ya miƙe ya koma cikin room ɗinsa, yana jin takaicin ya kasa cika wa Razhdeen alƙawarin da ya ɗaukar masa gashi har zuwa yanzu Allah bai ƙara basu haihuwa ba balle in ya ƙara samun mace ya ba shi......
Tin daga lokacin aka fame wa Razhdeen ciwon da ke cikin zuciyar sa, yanzu da Amreesh yake kwana sannan ya tashi da ita a cikin zuciyar sa, ya kuma ƙudurta a ransa cewa zai cigaba da jiran Amreesh har ta bayyana, ya furta cewa "in har yayi Aure kafin bayyanowar Amreesh to sai dai rabin zuciyarsa ce ta daina harbawa nan ne zai san Amreesh ta mutu....
★★★★★★★
A ɓangaren Abbah kuwa damuwa na yau daban na gobe daban ƙarfi da yaji Uwar masu gida da Ƴar tinny sun ƙi dawowa yau tsawon wata guda, da haka har ya haƙura ya barsu...
Daddy ya ce "Good my best, to shi Abbah ku yayi laifi amma girman kai yasa ya kasa neman sulhu tin tsawon shekaru domin tin ina Nigeria da zama yanzu shekara 23 kenam, i swear to God in har ya zo ya nemi sulhu zan yafe masa tunda a ƙasa na yake..."
Jinjina kai Razhdeen yayi sannan ya ce "but meya haÉ—a ku?..."
Daddy ya ce "tin a Nigeria nine Ogansa, sun fita aiki yaje ya jefar da bindigarsa, ganin ina mutunci sosai da shi kuma a lokacin abokai muke sai dai igiyar mu ba ɗaya ba yasa na ce sai dai yayi abu biyu na ɓatan gun a wurinsa, zaɓi biyu ko yasa hannu a takardar Apologize letter ya bada haƙuri kenam albarkacin ina tare da shi, inda ace wani ne daban dole sai ya biya ko kuma a kulle shi, sannan nace ko ya biya kuɗin gun in yaso ya biya rabin kuɗin ni kuma saina taya shi biyan rabin shin banyi masa halacci ba ? to a lokacin sai ya ɗauki takardar bada haƙuri ya yage a gaba na sannan ya sanar mun cewa wai ina so na tozarta shi ne yasa na bashi takardar saka hannu, sannan ya ce ba zai biya kuɗin ba tinda wurin yaƙi yake kuma a lokacin anji masa rauni a ƙafa daƙer yake iya tafiya a lokacin, mahaifinku ya gama mun rashin kunya sannan ya fice a office ɗina yana ganin bazan iya koransa daga aikin soja ba amma kada ya manta nima fa inada Oganni, bayan kwana biyu ban san ya akayi ba ashe sauran shuwagabannin sunji labarin abinda ya faru na ɓatan gun mai bala'in tsada hakan yasa suka sa aka kamo mahaifin ku suka kulle shi na tsawon wata uku, hakan ma Ni nayi shige da fice nasa aka fito da shi daƙer domin tsawon zaman da zai yi a kulle tsawon shekara uku ne amma saboda jajircewar da nayi yasa na fito da shi a cikin wata uku, a lokacin ba ƙaramin kashe kuɗi nayi ba, dukiyata haka na ɗauka ina zubar da su duk a saboda mahaifinku ya fito daga uƙubar da yake,
Ashe shi a tunaninsa nine nasa aka kulle shi, amma bai san Ni nayi ƙoƙari na fito da shi ba domin hanawa nayi a sanar da shi har yau bai sani ba, kuma wallahi Ni babu yanda za'ayi nasa a kulle shi duk girman laifin da ya mun domin tin muna primary muke tare, muka yi Junior tare har muka yi secondary, daga nan muka rabu na je nayi deegre da master ɗina a anan ƙasar U.S na soldier,
kuma na riga mahaifinku shiga soja bayan wasu shekaru shima ya shiga, bayan ya fito daga maƙarƙama ya same ni anan ma ba ƙaramin matsala muka samu ba abunda yasa na biye masa kuma shine ya ƙirani da Arnen banza kuma ina mazannin Ogansa, daga lokacin na fusata munyi faɗa sosai daƙer aka raba mu, har an bashi takardar barin aiki saboda yayi faɗa da Ogansa nasa aka dawo da shi wurin aikinsa, kuma matakin da yake yanzu na chief Of Army's shine matakin da nake a lokacin, bari na nigeria bayan an ƙara mun matsayi aka dawo dani nan ƙasar Austrolia a wani za'a bada matsayi na a nigeria nasa aka bawa mahaifinku duk zaman gavan da muke, amma har yau bai sani ba,
Sannan kai kuma a lokacin da za'a ɗauki sojoji anan ƙasar na bada sunanka aka aika maka can Nigeria nasan har yau mahaifinka bai san cewa ni ne na ɗauke ka ba, sannan na kai ka matsayin da a lokacin baka kai kaje ba, kuma sai akayi sa'a kana aikin da ya kamata, na kuma ɗauke ka tamƙar ɗan dana haifa, nake jan ka a jiki har muka shaƙu sosai ka kuma ɗauki nan gidan tamkar gidanku,
Kuma dake daman tin kuna yara kai da twins ɗinka Roshan kuka shiga zuciyata, ina masifar son twins a rayuwata, ko zan yi gava da mahaifinku da kuma sauran to ku kai da Roshan bazan taɓa ɗaukar ku a haka ba,
Daga lokacin nasan cewa Christal sun fi musulmi haƙuri da juriya da kuma tawakkali duk da nasan a cikin musulman ba duk haka bane, to kaji dalilin samu matsala ta da mahaifinku...."
Jinjina kai Razhdeen yayi domin a halin yanzu bashi da bakin magana tinda kowa yasan Abbah ne bashi da gaskiya, kuma Chief Of Defence yayi musu ƙoƙari sosai ya yi halacci ba ɗan kaɗan ba....
Duk maganganun da Chief yayi ashe Razhdeen yana yin recording domin tin kafin nan ma yasan Abbah ne da laifi, yayi recording ne saboda akwai lokacin da zai kunna wa Abbah ya ji irin alkhairi da Abokin gavan sa yayi musu a lokacin da yake cikin gava da shi, domin Razhdeen ba lallai ya iya bayyanar da wannan bayani ba hakan yasa yayi recording...
Madam Parveen ta ce "Allah ya dai-dai ta tsakanin ku tinda yanzu kun fara haÉ—a zuriya É—aya..."
Daddy ya ce "damuwa ta bawai Auran yarinyar da Mohandas yayi ba ne, babban damuwar shine guduwar da yayi kuma Ni har cikin zuciyata bana son musulunci..."
Madam Parveen ta ce "Ohhhh ka manta ranar abunda kace?..."
Daddy ya ce "what?..."
Ta ce "ka ce inda ace Daughter ka Amreesh tana nan da ka Aurar da ita a Razhdeen,
shin ba haka kace ba?..."
Rakesh yana zaune ya ce "ey tabbas duk muna nan har shi kan shi M.G Razh..."
Razhdeen dai girgiza kai yayi yana ƙwaƙulo murmushi domin tin lokacin da aka haifi Amreesh Chief yayi alƙawarin ta a Razhdeen, kuma shima Razhdeen yaso Amreesh tin tana yarinyar ta, saboda ita kullum yake zuwa gidan su tin suna Nigeria kafin Abbah da Daddy su samu matsala,
Amreesh ba ƙaramin shiga cikin zuciyar Razhdeen tayi ba, tin daga lokacin yayi alƙawari a kansa cewa babu yarinyar da zai Aura in ba Amreesh ba, ya ɗau alƙawarin zai jira ta har ta girma, yana da ƙwarin gwiwa sosai akanta domin Daddynta shima ya sanar cewa yayi Alƙawari idan Amreesh ta girma zai sa ta musulunta sannan ya Aura mata Razhdeen ya kuma cewa da sharaɗi ɗaya,
A lokacin kowa yana son jin wani irin sharaÉ—i ne wannan kuma har Abbah mahaifin Razhdeen shima ya amince indai har zata musulunta zai amince Razhdeen ya Aure ta.
Daddy ya sanar cewa "yana son Amreesh tayi aikin soja itama..."
Razhdeen ya amince da batun domin shima yana son macen soja...
Har zuwa yanzu akwai photunan Amreesh da yawa a wurin Razhdeen tin tana yarinya Æ´ar shekara uku...
Gyaran murya Daddy ya yi sannan ya ce "idan na ɗau alƙawari bana karyawa, ƙudiri na har yanzu yana nan, ko a yanzu Allah ya bayyano mun da Amreesh zan Aurar da ita a Razhdeen ne..."
Daddy ya kalli Razhdeen sannan ya ce "M.G kar fa kace abinda ya hanaka yin Aure saboda Amreesh ne..."
Jikin Razhdeen ne ya yi sanyi haka yake jin zuciyar sa tana bugawa, lokaci guda fuskar Amreesh ya fara masa gizo lokacin da take yarinya ga kalar dariyar ta irin na yara sai ƙyalƙyalewa take da dariya a yayinda yake lilata a lilon wasan yara,
wani irin haÉ—iyar yawu yayi sauran kaÉ—an hawaye ya gangaro masa yayi saurin goge wa.
Kowa a wurin ya lura da damuwar da Razhdeen ya shiga lokaci guda kuma an san duk akan Amreesh ce domin kowa yasan tsananin so da ƙaunarta da yake...
Razhdeen ya kalli Daddy sannan ya ce "har yau har gobe ina tsananin ƙaunar Reesh, ina son Reesh nasa a raina itace matar da zan Aura kuma har kullum ita nake kalla a matsayin nan, hakan yasa babu wata mace a gaba na, babu macen da nasa a raina cewa zan Aura har yanzu, kullum mafarki na da tunani na shine Reesh zata dawo gare ni ne, har yau ban daina neman ta ba, ina aiki na amma kuma ina bincikar yanda take,
har yanzu ban yadda cewa Reesh ta mutu ba, na rantse da sarkin dake busa mun numfashi wallahi tallahi Reesh tana nan a raye, har yanzu ɓangare guda na zuciyata wanda na sadaukar wa Reesh tana kan bugawa hakan na nufin Reesh tana nan a doron duniya,
zuciyata gida biyu ta kasu ɓangare guda na Reesh ce ɗayan ɓangaren kuma...."
Lokaci guda ya tuno da Ƴar Amana videon ta daya kalla ne ya faɗo masa a rai sai kuma yake hasasho fuskar ta,
Girgiza kai yayi cikin sassanyar murya ya ce "gaba É—aya zuciyata ba tawa bace...."
Lokaci guda hawaye duk ya wanke masa fuska, a ruɗe ya miƙe tare da nufan hanyar fita,
Madam Parveen a rikice ta ce "Razhdeen abinci kazo mu ci kar ka tafi da yunwa....."
Lokaci guda itama ta kife ƙasin carpet tare da rausa uban ihu tana faɗin "ku nemo mun Amreesh ɗin ta, tana raye wallahi, Allah yasa tana rayeee, wayyo Amreesh ɗinta...."
Daman tana maƙale da kukan ta ganin bazata iya riƙe wa ba yasa ta fara kuka na gaske,
Rakesh ne yayo kanta ya É—ago ta yana rarrashinta shima yana kukan,
Daddy shima a cikin damuwa ya miƙe ya koma cikin room ɗinsa, yana jin takaicin ya kasa cika wa Razhdeen alƙawarin da ya ɗaukar masa gashi har zuwa yanzu Allah bai ƙara basu haihuwa ba balle in ya ƙara samun mace ya ba shi......
Tin daga lokacin aka fame wa Razhdeen ciwon da ke cikin zuciyar sa, yanzu da Amreesh yake kwana sannan ya tashi da ita a cikin zuciyar sa, ya kuma ƙudurta a ransa cewa zai cigaba da jiran Amreesh har ta bayyana, ya furta cewa "in har yayi Aure kafin bayyanowar Amreesh to sai dai rabin zuciyarsa ce ta daina harbawa nan ne zai san Amreesh ta mutu....
★★★★★★★
A ɓangaren Abbah kuwa damuwa na yau daban na gobe daban ƙarfi da yaji Uwar masu gida da Ƴar tinny sun ƙi dawowa yau tsawon wata guda, da haka har ya haƙura ya barsu...